ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, September 9, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Gwamna Dikko Ya Amince Da Bude Asusun Bai-daya A Jihar Katsina

by Abubakar Katsina
3 years ago
Dikko

Gwamnan Jihar Katsina, Malam Dikko Umar Radda ya amince da fara amfani da asusun bai-daya don tabbatar da gaskiya da adalci a ayyukan gwamnati.

A kan wannan, gwamnatin jiha ta dakatar da dukkan hada-hadar kudade ta asusun ajiya na kudaden shiga daga ma’aikatu da sassa da hukumomi daban-daban.

  • Wane Ne Arda Guler Mai Lakabin ‘Sabon Messi A Real Madrid’?
  • Sin Na Cika Alkawuranta Na Hadin Gwiwar Raya Kiwon Lafiya Ga Kasashen Afirka

Mataimakin gwamna Malam Faruk Lawal Jobe ya bayyana haka a lokacin taron manema labarai da ya gudana a cibiyar ‘yan jarida ta ofishin mataimakin gwamna.

ADVERTISEMENT

Malam Faruk Lawal Jobe ya bayyana cewa an shirya taron manema labarai ne domin yin karin haske a kan manufofi da tsare-tsaren gwamnati. Ya ce ya zama wajibi dukkanin kudaden shigar da jihar ta samu a zuba su zuwa asusun bai-daya, yayin da ma’aikatu da sassa da hukumomi ya zama tilas su nemi izini kafin cire kudaden.

Haka kuma ya bayyana cewa za a kafa kwalejin ma’aikata domin horas da ma’aikatan gwamnati. Ya ce ya zama wajibi ga ma’aikaci daga mataki na 13 ya rubuta jarrabawa kafin a yi masa karin girma zuwa mataki na gaba.

LABARAI MASU NASABA

‘Yan Bindiga Sun Kashe 2, Sun Yi Garkuwa Da 26 A Kaduna

Gwamna Radda Ya Gabatar Da Kasafin N828.6bn Na 2027

Mataimakin gwamnan ya bayyana cewa sakamakon jarrabawar da manyan sakatarori suka gudanar ya fito, inda ake dakon rahoton kwamitin da ya gudanar da aikin.

Hakazalika, gwamnan Jihar Katsina, Malam Dikko Umar Radda ya karbi bakuncin kamfanonin karbar haraji guda 7 domin tattauna yadda za su bayar da gudummuwa ga hukumar tattara kudaden shiga ta jihar.

Gwamnan ya bayyana godiyarsa ga kwararru bisa amfani da ilimi da kuma kwarewar da suke da ita wajen tallafa wa hukumar tattara kudaden shiga ta Jihar Katsina wajen zamanantar da ayyukanta a bangarori daban-daban.

Dikko
Abubakar Katsina
+ postsBio
  • Abubakar Katsina
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-katsina/
    Alhaji Lawal Musa Daura Ya Sauya Sheƙa Zuwa Jam’iyyar APM A Katsina
  • Abubakar Katsina
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-katsina/
    Gwamnatin Katsina Ta Gabatar Da Matsayarta A Taron Jin Ra’ayiyin Jama’a

MASU ALAKA

'Yan Bindiga
Labarai

‘Yan Bindiga Sun Kashe 2, Sun Yi Garkuwa Da 26 A Kaduna

September 8, 2026
Yadda Taron Tattalin Arziki Da Zuba Jari Na Kwana Biyu Ya Gudana A Katsina
Labarai

Gwamna Radda Ya Gabatar Da Kasafin N828.6bn Na 2027

September 8, 2026
Gwamnan Kebbi Ya Bayyana Shirin Sake Duba Albashin Malaman Firamare
Labarai

Gwamna Idris Ya Rushe Majalisar Shugabannin Hukumar Zaɓe Ta Kebbi

September 8, 2026
Next Post
Ancelotti Zai Zama Kociyan Tawagar Brazil A 2024

Ancelotti Zai Zama Kociyan Tawagar Brazil A 2024

LABARAI MASU NASABA

Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

September 8, 2026
Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

September 8, 2026
Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

September 8, 2026
'Yan Bindiga

‘Yan Bindiga Sun Kashe 2, Sun Yi Garkuwa Da 26 A Kaduna

September 8, 2026
Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

September 8, 2026
Yadda Taron Tattalin Arziki Da Zuba Jari Na Kwana Biyu Ya Gudana A Katsina

Gwamna Radda Ya Gabatar Da Kasafin N828.6bn Na 2027

September 8, 2026
Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

September 8, 2026
Gwamnan Kebbi Ya Bayyana Shirin Sake Duba Albashin Malaman Firamare

Gwamna Idris Ya Rushe Majalisar Shugabannin Hukumar Zaɓe Ta Kebbi

September 8, 2026
Han Zheng Ya Halarci Baje Kolin CIFIT Karo Na 26 Tare Da Gabatar Da Jawabi

Han Zheng Ya Halarci Baje Kolin CIFIT Karo Na 26 Tare Da Gabatar Da Jawabi

September 8, 2026
Wani Soja Ya Kashe Kansa Bayan Kashe Matarsa A Jihar Neja

Kano Za Ta Kafa Sansanonin Sojoji A Ƙananan Hukumomin Da Ke Fuskantar Barazanar Tsaro

September 8, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.