• English
  • Business News
Wednesday, July 16, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ancelotti Zai Zama Kociyan Tawagar Brazil A 2024

by Abba Ibrahim Wada
2 years ago
in Wasanni
0
Ancelotti Zai Zama Kociyan Tawagar Brazil A 2024
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Mai koyar da ‘yan wasan kungiyar kwallon kafa ta Real Madrid Carlo Ancelotti ya amince da karbar ragamar horar da tawagar ‘yan wasan kasar Brazil a shekara ta 2024, in ji shugaban hukumar kwallon kafa ta kasar, Ednaldo Rodrigues.

Brazil, wadda ta lashe gasar cin kofin duniya sau biyar ta yi amannar cewa dan kasar Italiyan shi ne ya fi dacewa da ya kai Brazil Copa America da za a yi a watan Yunin 2024.

  • Kiwon Lafiya: Yadda Dabi’un Ko-in-kula Ke Yi Wa ‘Yan Nijeriya Kisan Mummuke
  • Ribadu Zai Shugabanci Taron LEADERSHIP Da NDLEA Kan Yaki Da Miyagun Kwayoyi

Rodrigues ya ce mai koyarwa Fernando Diniz zai ci gaba da lura da kungiyar ta Brazil da ake kira Selacao tare da ci gaba da aikinsa na horar da Flumine har zuwa lokacin da Ancelotti zai karbi aiki wato idan kwantiraginsa ya kare da Real Madrid.

“Shi ne zai mika wa Ancelotti ragamar Brazil kuma salon wasansa ya yi kusa da na kocin da zai karbi aikin kai kungiyar gasar cin kofin Copa America, wato mista Ancelotti” in ji Rodrigues.

Ya ci gaba da cewa ba za su kira shi kocin rikon kwarya ba ga tawagarsu ta kasa,

Labarai Masu Nasaba

Osimhen Na Dab Da Komawa Galatasaray Na Dindindin

Chelsea Ta Kafa Babban Tarihi Bayan Lashe Kofin Duniya Na Ƙungiyoyi

Brazil dai ta kasance ba ta da mai koyarwa tun bayan kammala gasar kofin duniya da aka kammala a bara, lokacin da Tite ya ajiye aiki bayan cire kasar da Croatia ta yi a wasan kusa da daf da na karshe.

Kocin da ke jan ragamar tawagar ‘yan kasa da shekara 20 ne ke lura da Brazil a wasanni sa da zumunta da take yi a kwanakin nan kuma Ancelotti mai shekara 64 ya koma Real Madrid ne a shekarar 2021 bayan ya bar Eberton, kuma tun bayan komarwarsa ya ci Champions da La Liga da Copa del Rey da sauransu.

Da kofin zakarun Turai da ya lashe a 2022 a wasan karshe a hannun Liberpool, Ancelotti ya lashe kofin nahiyar Turai na hudu kenan a matsayinsa na koci, na biyu a Real Madrid bayan biyu da ya lashe a AC Milan.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: AncelottiBrazilKociReal Madrid
ShareTweetSendShare
Previous Post

Gwamna Dikko Ya Amince Da Bude Asusun Bai-daya A Jihar Katsina

Next Post

Wa Suka Fi Cancanta A Nada Ministocin Tinubu?

Related

Osimhen Na Dab Da Komawa Galatasaray Na Dindindin
Wasanni

Osimhen Na Dab Da Komawa Galatasaray Na Dindindin

1 day ago
Chelsea Ta Kafa Babban Tarihi Bayan Lashe Kofin Duniya Na Ƙungiyoyi
Wasanni

Chelsea Ta Kafa Babban Tarihi Bayan Lashe Kofin Duniya Na Ƙungiyoyi

2 days ago
Abubuwa 5 da Ya Kamata Ku Sani Game da Wasan Ƙarshe Tsakanin Chelsea Da PSG
Wasanni

Abubuwa 5 da Ya Kamata Ku Sani Game da Wasan Ƙarshe Tsakanin Chelsea Da PSG

3 days ago
Abubuwa 10 Da Ya Kamata Ku Sani Game Da Peter Rufai, Fitaccen Golan Nijeriya
Wasanni

Abubuwa 10 Da Ya Kamata Ku Sani Game Da Peter Rufai, Fitaccen Golan Nijeriya

3 days ago
Dan Gidan Ancelloti Ya Zama Sabon Kocin Botafago FC
Wasanni

Dan Gidan Ancelloti Ya Zama Sabon Kocin Botafago FC

3 days ago
Ƙwallon Mata: Nijeriya Ta Kai Matakin Kwata Fainal Bayan Doke Botswana
Wasanni

Ƙwallon Mata: Nijeriya Ta Kai Matakin Kwata Fainal Bayan Doke Botswana

5 days ago
Next Post
Wa Suka Fi Cancanta A Nada Ministocin Tinubu?

Wa Suka Fi Cancanta A Nada Ministocin Tinubu?

LABARAI MASU NASABA

Sin Ta Yi Nasarar Harba Kumbon Dakon Kaya Na Tianzhou-9

Sin Ta Yi Nasarar Harba Kumbon Dakon Kaya Na Tianzhou-9

July 15, 2025
Ƙungiyar Buzaye Ta Yi Wa Nijeriya Ta’aziyyar Rasuwar Muhammadu Buhari

Ƙungiyar Buzaye Ta Yi Wa Nijeriya Ta’aziyyar Rasuwar Muhammadu Buhari

July 15, 2025
VFS Ta Ƙaddamar Da Cibiyar Yin Biza Zuwa Birtaniya A Kano

VFS Ta Ƙaddamar Da Cibiyar Yin Biza Zuwa Birtaniya A Kano

July 15, 2025
Xi Ya Gana Da Shugabannin Tawagogin Kasa Da Kasa Masu Halartar Taron SCO

Xi Ya Gana Da Shugabannin Tawagogin Kasa Da Kasa Masu Halartar Taron SCO

July 15, 2025
An Gudanar Da Taro Game Da Sana’ar Sarrafa Sinadarai Na Kasa Da Kasa Karo Na 12 A Beijing

An Gudanar Da Taro Game Da Sana’ar Sarrafa Sinadarai Na Kasa Da Kasa Karo Na 12 A Beijing

July 15, 2025
Yawan Karuwar GDPn Sin A Rabin Farkon Bana Ya Kai 5.3%

Yawan Karuwar GDPn Sin A Rabin Farkon Bana Ya Kai 5.3%

July 15, 2025
Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutane 20, Sun Ƙona Gidaje A Ƙauyukan Filato

Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutane 20, Sun Ƙona Gidaje A Ƙauyukan Filato

July 15, 2025
Shugaba Xi Ya Gabatar Da Jawabi Ga Taron Koli Game Da Aikin Raya Birane 

Shugaba Xi Ya Gabatar Da Jawabi Ga Taron Koli Game Da Aikin Raya Birane 

July 15, 2025
Ƴansanda Sun Cafke Mutane Biyu Bisa Zargin Kashe Ɗan Ƙasar China

Ƴansanda Sun Cafke Mutane Biyu Bisa Zargin Kashe Ɗan Ƙasar China

July 15, 2025
Taron Matasan Sin Da Afrika Kan Tsaro Zai Kirkiro Wata Sabuwar Mahanga Ta Magance Matsalolin Tsaro

Taron Matasan Sin Da Afrika Kan Tsaro Zai Kirkiro Wata Sabuwar Mahanga Ta Magance Matsalolin Tsaro

July 15, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.