• English
  • Business News
Thursday, July 3, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kotu Ta Ki Tsawaita Umarnin Hana Gurfanar Da Hudu Ari

by Sadiq
2 years ago
in Labarai
0
Kotu Ta Ki Tsawaita Umarnin Hana Gurfanar Da Hudu Ari
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Babbar Kotun Tarayya da ke zamanta a Abuja, a ranar Talata, ta ki tsawaita wa’adin wucin gadi da ta bayar a ranar 10 ga Yuli, 2023, na dakatar da Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC), Sufeto Janar na ‘Yan Sanda (IGP), da Babban Lauyan Tarayya. (AGF) daga gurfanar da kwamishinan zaben jihar Adamawa, Hudu Yunusa Ari da aka dakatar.

INEC na neman a gurfanar Hudu Yunusa Ari saboda ayyana Sanata Binani, ‘yar takarar gwamna ta jam’iyyar APC a matsayin wadda ta lashe zaben gwamnan jihar Adamawa a ranar 15 ga Afrilu, 2023 yayin da ake ci gaba da kidayar kuri’u.

  • Zanga-Zanga Ta Barke A Gaza Saboda Karancin Wutar Lantarki
  • Man Fetur Da Ake Sha Ya Ragu Bayan Karin Farashi —NMDPRA

Kotun ta umarci bangarorin da ke da hannu a wannan lamari, wadanda suka hada da INEC, IGP, da AGF a matsayin wadanda ake tuhuma, da su ci gaba da kasancewa a halin da ake ciki, har sai an yanke hukunci mai inganci.

Kotun ta kuma bukaci wadanda ake kara da su gurfana a gabanta a ranar 18 ga watan Yuli domin nuna dalilin da ya sa ba za a tauye su na dindindin ba daga gurfanar da kwamishinan zabe na jihar Adamawa da aka dakatar.

A yayin zaman na ranar Talata, lauyan INEC, Rotimi Jacobs (SAN), ya shaida wa kotun cewa wanda ake kara bai yi wa wadanda ake tuhuma umarnin kotu ba a ranar 10 ga watan Yuli.

Labarai Masu Nasaba

Mun Shirya Fuskantar APC Domin Ceto Talakawa – Abubakar Malami

’Yansanda Sun Ceto Ɗan Ghana, Sun Kama Masu Garkuwa Da Mutane 3

Sai dai lauyan Binani, Michael Aondoaka (SAN), ya ce umarnin wucin gadi bai kare ba saboda wadanda ake tuhumar ba su nuna dalili ba kamar yadda kotu ta umarce su.

Kotun ta ki tsawaita wa’adin wucin gadi na dakatar da gurfanar da Hudu Yunusa Ari da aka dakatar.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Hudu AriINECKotuShari'a
ShareTweetSendShare
Previous Post

Zanga-Zanga Ta Barke A Gaza Saboda Karancin Wutar Lantarki

Next Post

Cire Tallafi Mai: Gwamnatin Tarayya Za Ta Duba Yiwuwar Kara Wa Ma’aikata Albashi

Related

Mun Shirya Fuskantar APC Domin Ceto Talakawa – Abubakar Malami
Manyan Labarai

Mun Shirya Fuskantar APC Domin Ceto Talakawa – Abubakar Malami

2 hours ago
An Yi Wa ‘Yar Shekara 18 Fyade Har Lahira A Taraba
Labarai

’Yansanda Sun Ceto Ɗan Ghana, Sun Kama Masu Garkuwa Da Mutane 3

4 hours ago
Buhari Ba Shi Da Lafiya, Amma Yana Samun Sauƙi A Birtaniya — Garba Shehu
Manyan Labarai

Buhari Ba Shi Da Lafiya, Amma Yana Samun Sauƙi A Birtaniya — Garba Shehu

5 hours ago
Gwamnatin Kano Ta Haramta Shigo Ƙarafu Daga Arewa maso Gabas
Labarai

Gwamnatin Kano Ta Haramta Shigo Ƙarafu Daga Arewa maso Gabas

14 hours ago
Tinubu Ya Ƙaddamar Da Cibiyar Fasahar Da Aka Lalata Lokacin Zanga-Zanga A Kano
Labarai

Tinubu Ya Ƙaddamar Da Cibiyar Fasahar Da Aka Lalata Lokacin Zanga-Zanga A Kano

16 hours ago
Abubakar Malami Ya Fice Daga APC, Ya Koma ADC
Labarai

Abubakar Malami Ya Fice Daga APC, Ya Koma ADC

17 hours ago
Next Post
Cire Tallafi Mai: Gwamnatin Tarayya Za Ta Duba Yiwuwar Kara Wa Ma’aikata Albashi

Cire Tallafi Mai: Gwamnatin Tarayya Za Ta Duba Yiwuwar Kara Wa Ma'aikata Albashi

LABARAI MASU NASABA

Mun Shirya Fuskantar APC Domin Ceto Talakawa – Abubakar Malami

Mun Shirya Fuskantar APC Domin Ceto Talakawa – Abubakar Malami

July 3, 2025
An Yi Wa ‘Yar Shekara 18 Fyade Har Lahira A Taraba

’Yansanda Sun Ceto Ɗan Ghana, Sun Kama Masu Garkuwa Da Mutane 3

July 3, 2025
Buhari Ba Shi Da Lafiya, Amma Yana Samun Sauƙi A Birtaniya — Garba Shehu

Buhari Ba Shi Da Lafiya, Amma Yana Samun Sauƙi A Birtaniya — Garba Shehu

July 3, 2025
Kayayyakin Sin Sun Kara Baiwa Masu Sayayya Na Kasa Da Kasa Damar Samun Zabi

Kayayyakin Sin Sun Kara Baiwa Masu Sayayya Na Kasa Da Kasa Damar Samun Zabi

July 2, 2025
Gwamnatin Kano Ta Haramta Shigo Ƙarafu Daga Arewa maso Gabas

Gwamnatin Kano Ta Haramta Shigo Ƙarafu Daga Arewa maso Gabas

July 2, 2025
Firaministan Sin Zai Halarci Taron Shugabannin Kasashen BRICS Na 17 A Brazil Da Kuma Ziyarar Aiki A Masar

Firaministan Sin Zai Halarci Taron Shugabannin Kasashen BRICS Na 17 A Brazil Da Kuma Ziyarar Aiki A Masar

July 2, 2025
Sin Na Ci Gaba Da Cika Alkawarin Bude Kasuwarta Ga Duniya

Sin Na Ci Gaba Da Cika Alkawarin Bude Kasuwarta Ga Duniya

July 2, 2025
Tinubu Ya Ƙaddamar Da Cibiyar Fasahar Da Aka Lalata Lokacin Zanga-Zanga A Kano

Tinubu Ya Ƙaddamar Da Cibiyar Fasahar Da Aka Lalata Lokacin Zanga-Zanga A Kano

July 2, 2025
Zambiya Ta Kaddamar Da Tashar Samar Da Wutar Lantarki Ta Hasken Rana Mafi Girma

Zambiya Ta Kaddamar Da Tashar Samar Da Wutar Lantarki Ta Hasken Rana Mafi Girma

July 2, 2025
Abubakar Malami Ya Fice Daga APC, Ya Koma ADC

Abubakar Malami Ya Fice Daga APC, Ya Koma ADC

July 2, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.