ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Friday, July 17, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kotu Ta Ki Tsawaita Umarnin Hana Gurfanar Da Hudu Ari

by Sadiq
3 years ago
Kotu

Babbar Kotun Tarayya da ke zamanta a Abuja, a ranar Talata, ta ki tsawaita wa’adin wucin gadi da ta bayar a ranar 10 ga Yuli, 2023, na dakatar da Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC), Sufeto Janar na ‘Yan Sanda (IGP), da Babban Lauyan Tarayya. (AGF) daga gurfanar da kwamishinan zaben jihar Adamawa, Hudu Yunusa Ari da aka dakatar.

INEC na neman a gurfanar Hudu Yunusa Ari saboda ayyana Sanata Binani, ‘yar takarar gwamna ta jam’iyyar APC a matsayin wadda ta lashe zaben gwamnan jihar Adamawa a ranar 15 ga Afrilu, 2023 yayin da ake ci gaba da kidayar kuri’u.

  • Zanga-Zanga Ta Barke A Gaza Saboda Karancin Wutar Lantarki
  • Man Fetur Da Ake Sha Ya Ragu Bayan Karin Farashi —NMDPRA

Kotun ta umarci bangarorin da ke da hannu a wannan lamari, wadanda suka hada da INEC, IGP, da AGF a matsayin wadanda ake tuhuma, da su ci gaba da kasancewa a halin da ake ciki, har sai an yanke hukunci mai inganci.

ADVERTISEMENT

Kotun ta kuma bukaci wadanda ake kara da su gurfana a gabanta a ranar 18 ga watan Yuli domin nuna dalilin da ya sa ba za a tauye su na dindindin ba daga gurfanar da kwamishinan zabe na jihar Adamawa da aka dakatar.

A yayin zaman na ranar Talata, lauyan INEC, Rotimi Jacobs (SAN), ya shaida wa kotun cewa wanda ake kara bai yi wa wadanda ake tuhuma umarnin kotu ba a ranar 10 ga watan Yuli.

LABARAI MASU NASABA

Bayan Ceto Daliban Oyo: Kallo Ya Koma Borno Da Yobe

Batun Yawan Bashin Da Nijeriya Ke Ciyowa Daga Ketare

Sai dai lauyan Binani, Michael Aondoaka (SAN), ya ce umarnin wucin gadi bai kare ba saboda wadanda ake tuhumar ba su nuna dalili ba kamar yadda kotu ta umarce su.

Kotun ta ki tsawaita wa’adin wucin gadi na dakatar da gurfanar da Hudu Yunusa Ari da aka dakatar.

MASU ALAKA

Bayan Ceto Daliban Oyo: Kallo Ya Koma Borno Da Yobe
Manyan Labarai

Bayan Ceto Daliban Oyo: Kallo Ya Koma Borno Da Yobe

July 17, 2026
Batun Yawan Bashin Da Nijeriya Ke Ciyowa Daga Ketare
Manyan Labarai

Batun Yawan Bashin Da Nijeriya Ke Ciyowa Daga Ketare

July 17, 2026
Tinubu Ya Miƙa Wa Shettima Takardar Tabbatar Da Shi Abokin Takararsa A Zaɓen 2027
Labarai

Tinubu Ya Miƙa Wa Shettima Takardar Tabbatar Da Shi Abokin Takararsa A Zaɓen 2027

July 16, 2026
Next Post
Cire Tallafi Mai: Gwamnatin Tarayya Za Ta Duba Yiwuwar Kara Wa Ma’aikata Albashi

Cire Tallafi Mai: Gwamnatin Tarayya Za Ta Duba Yiwuwar Kara Wa Ma'aikata Albashi

LABARAI MASU NASABA

Bayan Ceto Daliban Oyo: Kallo Ya Koma Borno Da Yobe

Bayan Ceto Daliban Oyo: Kallo Ya Koma Borno Da Yobe

July 17, 2026
Batun Yawan Bashin Da Nijeriya Ke Ciyowa Daga Ketare

Batun Yawan Bashin Da Nijeriya Ke Ciyowa Daga Ketare

July 17, 2026
Pew: Sin Ta fi Amurka Samun Amincewar Al’ummun Duniya

Pew: Sin Ta fi Amurka Samun Amincewar Al’ummun Duniya

July 16, 2026
Sin Ta Fitar Da Tsarin Sanya Ido Don Inganta Muhalli Da Muhallin Halittu Na Shekarar 2026 Zuwa 2030

Sin Ta Fitar Da Tsarin Sanya Ido Don Inganta Muhalli Da Muhallin Halittu Na Shekarar 2026 Zuwa 2030

July 16, 2026
Nazari Game Da Damammakin Da Sin Ta Samar Cikin Rahoton Ci Gaban Tattalin Arzikinta Na Rabin Farkon Shekara

Nazari Game Da Damammakin Da Sin Ta Samar Cikin Rahoton Ci Gaban Tattalin Arzikinta Na Rabin Farkon Shekara

July 16, 2026
Gwamna Bala Ya Rushe Kwamitin Gudanarwar Wikki Tourists Bayan Rashin Nasararta A Gasar NPFL

Gwamna Bala Ya Rushe Kwamitin Gudanarwar Wikki Tourists Bayan Rashin Nasararta A Gasar NPFL

July 16, 2026
Tasirin Da Sabbin Hare-haren Amurka Da Iran Za Su Iya Haifarwa Duniya

Tasirin Da Sabbin Hare-haren Amurka Da Iran Za Su Iya Haifarwa Duniya

July 16, 2026
Sin Na Kokarin Sanya Ci Gaban Fasaha Ya Inganta Bunkasa Da Wadatar Dan Adam

Sin Na Kokarin Sanya Ci Gaban Fasaha Ya Inganta Bunkasa Da Wadatar Dan Adam

July 16, 2026
Tinubu Ya Miƙa Wa Shettima Takardar Tabbatar Da Shi Abokin Takararsa A Zaɓen 2027

Tinubu Ya Miƙa Wa Shettima Takardar Tabbatar Da Shi Abokin Takararsa A Zaɓen 2027

July 16, 2026
Xi Jinping Ya Gana Da Shugaban Kazakhstan

Xi Jinping Ya Gana Da Shugaban Kazakhstan

July 16, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.