• English
  • Business News
Wednesday, July 9, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kotu Ta Ki Tsawaita Umarnin Hana Gurfanar Da Hudu Ari

by Sadiq
2 years ago
in Labarai
0
Kotu Ta Ki Tsawaita Umarnin Hana Gurfanar Da Hudu Ari
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Babbar Kotun Tarayya da ke zamanta a Abuja, a ranar Talata, ta ki tsawaita wa’adin wucin gadi da ta bayar a ranar 10 ga Yuli, 2023, na dakatar da Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC), Sufeto Janar na ‘Yan Sanda (IGP), da Babban Lauyan Tarayya. (AGF) daga gurfanar da kwamishinan zaben jihar Adamawa, Hudu Yunusa Ari da aka dakatar.

INEC na neman a gurfanar Hudu Yunusa Ari saboda ayyana Sanata Binani, ‘yar takarar gwamna ta jam’iyyar APC a matsayin wadda ta lashe zaben gwamnan jihar Adamawa a ranar 15 ga Afrilu, 2023 yayin da ake ci gaba da kidayar kuri’u.

  • Zanga-Zanga Ta Barke A Gaza Saboda Karancin Wutar Lantarki
  • Man Fetur Da Ake Sha Ya Ragu Bayan Karin Farashi —NMDPRA

Kotun ta umarci bangarorin da ke da hannu a wannan lamari, wadanda suka hada da INEC, IGP, da AGF a matsayin wadanda ake tuhuma, da su ci gaba da kasancewa a halin da ake ciki, har sai an yanke hukunci mai inganci.

Kotun ta kuma bukaci wadanda ake kara da su gurfana a gabanta a ranar 18 ga watan Yuli domin nuna dalilin da ya sa ba za a tauye su na dindindin ba daga gurfanar da kwamishinan zabe na jihar Adamawa da aka dakatar.

A yayin zaman na ranar Talata, lauyan INEC, Rotimi Jacobs (SAN), ya shaida wa kotun cewa wanda ake kara bai yi wa wadanda ake tuhuma umarnin kotu ba a ranar 10 ga watan Yuli.

Labarai Masu Nasaba

Tinubu Ba Zai Yarda Hayaniyar Siyasar 2027 Ta Ɗauke Masa Hankali Ba – Ministan Yaɗa Labarai

Igbo Ne Ke Aikata Laifuka A Kudu, Ba Fulani Makiyaya Ba – Gwamna Soludo

Sai dai lauyan Binani, Michael Aondoaka (SAN), ya ce umarnin wucin gadi bai kare ba saboda wadanda ake tuhumar ba su nuna dalili ba kamar yadda kotu ta umarce su.

Kotun ta ki tsawaita wa’adin wucin gadi na dakatar da gurfanar da Hudu Yunusa Ari da aka dakatar.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Hudu AriINECKotuShari'a
ShareTweetSendShare
Previous Post

Zanga-Zanga Ta Barke A Gaza Saboda Karancin Wutar Lantarki

Next Post

Cire Tallafi Mai: Gwamnatin Tarayya Za Ta Duba Yiwuwar Kara Wa Ma’aikata Albashi

Related

Tinubu Ba Zai Yarda Hayaniyar Siyasar 2027 Ta Ɗauke Masa Hankali Ba – Ministan Yaɗa Labarai
Labarai

Tinubu Ba Zai Yarda Hayaniyar Siyasar 2027 Ta Ɗauke Masa Hankali Ba – Ministan Yaɗa Labarai

2 hours ago
Igbo Ne Ke Aikata Laifuka A Kudu, Ba Fulani Makiyaya Ba – Gwamna Soludo
Manyan Labarai

Igbo Ne Ke Aikata Laifuka A Kudu, Ba Fulani Makiyaya Ba – Gwamna Soludo

4 hours ago
Sauyin Sheƙa Ya Mamaye PDP Da Sauran Jam’iyyu A Borno, Ana Ta Shiga ADC
Manyan Labarai

Sauyin Sheƙa Ya Mamaye PDP Da Sauran Jam’iyyu A Borno, Ana Ta Shiga ADC

6 hours ago
Kotu Ta ÆŠage Yanke Hukunci Kan Neman Izinin Jinyar Yahaya Bello
Labarai

Kotu Ta ÆŠage Yanke Hukunci Kan Neman Izinin Jinyar Yahaya Bello

7 hours ago
ASUU Ta Janye Yajin Aiki Bayan Gwamnatin Tarayya Ta Biya Albashin Watan Yuni
Manyan Labarai

ASUU Ta Janye Yajin Aiki Bayan Gwamnatin Tarayya Ta Biya Albashin Watan Yuni

11 hours ago
‘Yansanda Sun Ceto Mutum 21 Da Aka Sace, Sun Kwato N4.8m Kuɗin Fansa
Labarai

‘Yansanda Sun KuÉ“utar Da ‘Yan Ghana 19 Da Aka Yaudare Su Zuwa Nijeriya

14 hours ago
Next Post
Cire Tallafi Mai: Gwamnatin Tarayya Za Ta Duba Yiwuwar Kara Wa Ma’aikata Albashi

Cire Tallafi Mai: Gwamnatin Tarayya Za Ta Duba Yiwuwar Kara Wa Ma'aikata Albashi

LABARAI MASU NASABA

Tinubu Ba Zai Yarda Hayaniyar Siyasar 2027 Ta Ɗauke Masa Hankali Ba – Ministan Yaɗa Labarai

Tinubu Ba Zai Yarda Hayaniyar Siyasar 2027 Ta Ɗauke Masa Hankali Ba – Ministan Yaɗa Labarai

July 8, 2025
Firaminsitan Sin: Dole Ne Hadin Gwiwar Brics Ya Gaggauta Kafa Ka’idar Ciniki Da Tattalin Arzikin Duniya Mai Adalci Da Bude Kofa

Firaminsitan Sin: Dole Ne Hadin Gwiwar Brics Ya Gaggauta Kafa Ka’idar Ciniki Da Tattalin Arzikin Duniya Mai Adalci Da Bude Kofa

July 8, 2025
Babatun Lai Ching-Te Ba Zai Taba Girgiza Kasancewar Sin Day Tak A Duniya Ba

Babatun Lai Ching-Te Ba Zai Taba Girgiza Kasancewar Sin Day Tak A Duniya Ba

July 8, 2025
Igbo Ne Ke Aikata Laifuka A Kudu, Ba Fulani Makiyaya Ba – Gwamna Soludo

Igbo Ne Ke Aikata Laifuka A Kudu, Ba Fulani Makiyaya Ba – Gwamna Soludo

July 8, 2025
Kamfanin Sin Ya Cimma Nasarar Shimfida Layin Dogo Na Farko Dakon Kaya Mafiya Nauyi A Hamadar Afirka

Kamfanin Sin Ya Cimma Nasarar Shimfida Layin Dogo Na Farko Dakon Kaya Mafiya Nauyi A Hamadar Afirka

July 8, 2025
Sauyin Sheƙa Ya Mamaye PDP Da Sauran Jam’iyyu A Borno, Ana Ta Shiga ADC

Sauyin Sheƙa Ya Mamaye PDP Da Sauran Jam’iyyu A Borno, Ana Ta Shiga ADC

July 8, 2025
An Bude Taron Layin Dogo Mai Saurin Gudu Na Duniya Karo Na 12 A Beijing

An Bude Taron Layin Dogo Mai Saurin Gudu Na Duniya Karo Na 12 A Beijing

July 8, 2025
Ahmed Musa Ya Ƙaryata Kyautar Motoci Ga Ƴan Wasa Da Ma’aikatan Kano Pillars

Ahmed Musa Ya Ƙaryata Kyautar Motoci Ga Ƴan Wasa Da Ma’aikatan Kano Pillars

July 8, 2025
Sin Za Ta Yi Aiki Da MDD Don Samar Da Jagorancin Duniya Mai Cike Da Adalci Da Daidaito

Sin Za Ta Yi Aiki Da MDD Don Samar Da Jagorancin Duniya Mai Cike Da Adalci Da Daidaito

July 8, 2025
Xi: Ana Kokarin Rubuta Sabon Babi Na Zamanantar Da Sin A Lardin Shanxi

Xi: Ana Kokarin Rubuta Sabon Babi Na Zamanantar Da Sin A Lardin Shanxi

July 8, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.