• English
  • Business News
Saturday, October 18, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

FCTA Ta Rusa Sansanin ‘Yan Fashi Da Sabbin Kasuwanni Marasa Lasisi A Lugbe Da Ke Abuja

by Muhammad
3 years ago
FCTA

Hukumar raya babban birnin tarayya FCTA ta rusa sansanin ‘yan fashi da kasuwannin da ba a saba gani ba a unguwar Lugbe dake kan titin filin jirgin sama na Nnamdi Azikiwe da ke yankin.

Babban mataimaki na musamman kan sa ido, dubawa da aiwatarwa ga ministar babban birnin tarayya Abuja, Ikharo Attah, wanda ya jagoranci tawagar rushe wuraren, ya bayyana cewa ayyukan barna da kasuwannin da ba a saba gani ba suna haifar da barna.

  • Badakalar Kudade: Kotu Ta Bayar Da Belin Rochas Okorocha Kan Naira Miliyan 500

Ya ce mahadar rukunin gidaje na daya dana biyu na gidajen gwamnatin tarayya a yankin Lugbe yana da matukar muhimmanci da ake da bukatar su cika ka’idojin da suka dace, don haka ba za a bari a ci gaba da ayyukan da ba su dace ba a yankunan.

Attah ya ce ministan babban birnin tarayya, Malam Muhammad Bello, bayan ya duba yankin tare da tawagar jami’an tsaro a karshen mako.

Ya ci gaba da cewa, “Mun yi aikin share fage a kan titin filin jirgin a wasu lokutan da suka wuce amma ba zato ba tsammani sai a hankali ayyukan barna ke sake dawowa.

LABARAI MASU NASABA

Yadda Aka Gudanar Da Taron Tuna Shekara 20 Da Rasuwar Dr Bala Usman

Gamayyar kungiyoyin Seyi Tinubu (STSG) Na Shirin Gangamin Taronta Na Kasa

Ministan babban birnin tarayya Abuja ya ziyarci yankin Lugbe a karshen mako kuma ya ba da umarnin a dauki kwararan matakai.

“Kwamishanan ‘yan sandan babban birnin tarayya Abuja, Sunday Babaji wanda ke taka muhimmiyar rawa wajen gudanar da aikin, ya ce dole ne a duba duk wasu haramtattun ayyuka da ke share fagen aikata laifuka a kan hanya.”

Attah ya bayyana cewa yawancin gidajen da aka rusa ba bisa ka’ida ba ana zargin maboyar masu laifi ne, inda ‘yan iskan ke shan tabar wiwi tare da amfani da wasu haramtattun kwayoyi cikin ‘yanci.

“Wasu jama’a da ba su ji ba ba su gani ba, wadanda suka yi ta kokawa kan wadannan abubuwa marasa kyau a kusa da Lugbe a kan titin filin jirgin sama, yanzu za su iya kwana da idanuwansu biyu a rufe,” inji shi.

Wata ‘yar kasuwa da rugujewar ya shafa ba bisa ka’ida ba, Misis Rukiyat Abiodun, ta koka kan yadda jami’an babban birnin tarayya Abuja, ta ce kamata ya yi gwamnati ta yi la’akari da halin da ‘yan kasuwar ke ciki, ruguza shagunan nasu ba abu ne mai kyau ba.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Yadda Aka Gudanar Da Taron Tuna Shekara 20 Da Rasuwar Dr Bala Usman
Kananan Labarai

Yadda Aka Gudanar Da Taron Tuna Shekara 20 Da Rasuwar Dr Bala Usman

September 26, 2025
Gamayyar kungiyoyin Seyi Tinubu (STSG) Na Shirin Gangamin Taronta Na Kasa
Kananan Labarai

Gamayyar kungiyoyin Seyi Tinubu (STSG) Na Shirin Gangamin Taronta Na Kasa

May 23, 2025
Gwamnati Ta Ware Wata 14 Don Kammala Aikin Hanyar Abuja Zuwa Zariya
Kananan Labarai

Gwamnati Ta Ware Wata 14 Don Kammala Aikin Hanyar Abuja Zuwa Zariya

April 18, 2025
Next Post
2023: Ni Ya Kamata APC Ta Ba Takara Saboda Ni Kadai Ne Zan Iya Kayar Da Atiku A Zabe —Bakare

2023: Ni Ya Kamata APC Ta Ba Takara Saboda Ni Kadai Ne Zan Iya Kayar Da Atiku A Zabe —Bakare

LABARAI MASU NASABA

IMF

Fitar Da Kudi Ta Haramtacciyar Hanya Na Kara Dagula Matsalar Tattalin Arziki – IMF

October 18, 2025
majalisar kasa

Majalisar Wakilai Ta Gayyaci CBN Da Bankuna Kan Cire Wa Kwastomomi Kudi Ba Dalili

October 18, 2025
‘Yansanda Sun Kama Ɗan Bindiga Da Kuɗin Fansa Naira Miliyan 5 A Delta

Matashi Ya Kashe Ɗan Acaɓa Don Neman Kuɗin Auren Mace Ta Uku A Bauchi

October 17, 2025
katsina

Tawagar Bankin Duniya Ta Gana Da Gwamnan Katsina Kan Mayar Da ‘Yan Gudun Hijira Muhallinsu

October 17, 2025
Tinubu Ya Amince A Fara Aikin Tashoshin Jiragen Ruwa Na Apapa Da Kalaba Da Fatakwal Da Warri — NPA

Tinubu Ya Amince A Fara Aikin Tashoshin Jiragen Ruwa Na Apapa Da Kalaba Da Fatakwal Da Warri — NPA

October 17, 2025
Akwai Bukatar Al’umma Ta San Aikin Da Asusun Tallafa Wa Manyan Makarantu (TETFUND) Ya Yi  – Masari

Akwai Bukatar Al’umma Ta San Aikin Da Asusun Tallafa Wa Manyan Makarantu (TETFUND) Ya Yi  – Masari

October 17, 2025
Ma’aikatar Cinikayyar Kasar Sin Ta Fitar Da Rahoton Shekarar 2025 Game Da Biyayyar Amurka Ga Ka’idojin WTO

Ma’aikatar Cinikayyar Kasar Sin Ta Fitar Da Rahoton Shekarar 2025 Game Da Biyayyar Amurka Ga Ka’idojin WTO

October 17, 2025
Abduljabbar

Hukumar Gidan Yarin Kano Ta Tabbatar Da Dauke Abduljabbar Zuwa Abuja

October 17, 2025
An Kara Habaka Sabon Karfin Samar Da Kayayyaki Da Hidimomi Mai Dorewa a Cikin Watannin Tara Na Farkon Bana

An Kara Habaka Sabon Karfin Samar Da Kayayyaki Da Hidimomi Mai Dorewa a Cikin Watannin Tara Na Farkon Bana

October 17, 2025
Mun Dakile Hari A Kano Da Ka Iya Zama Mafi Muni A Tarihin Nijeriya —Irabor

Matsalar Tsaro: Janar Irabor Ya Nemi A Sa Dokar Ta-baci A Wasu Sassan Nijeriya

October 17, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.