• English
  • Business News
Wednesday, July 9, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

FCTA Ta Rusa Sansanin ‘Yan Fashi Da Sabbin Kasuwanni Marasa Lasisi A Lugbe Da Ke Abuja

by Muhammad
3 years ago
in Kananan Labarai
0
FCTA Ta Rusa Sansanin ‘Yan Fashi Da Sabbin Kasuwanni Marasa Lasisi A Lugbe Da Ke Abuja
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Hukumar raya babban birnin tarayya FCTA ta rusa sansanin ‘yan fashi da kasuwannin da ba a saba gani ba a unguwar Lugbe dake kan titin filin jirgin sama na Nnamdi Azikiwe da ke yankin.

Babban mataimaki na musamman kan sa ido, dubawa da aiwatarwa ga ministar babban birnin tarayya Abuja, Ikharo Attah, wanda ya jagoranci tawagar rushe wuraren, ya bayyana cewa ayyukan barna da kasuwannin da ba a saba gani ba suna haifar da barna.

  • Badakalar Kudade: Kotu Ta Bayar Da Belin Rochas Okorocha Kan Naira Miliyan 500

Ya ce mahadar rukunin gidaje na daya dana biyu na gidajen gwamnatin tarayya a yankin Lugbe yana da matukar muhimmanci da ake da bukatar su cika ka’idojin da suka dace, don haka ba za a bari a ci gaba da ayyukan da ba su dace ba a yankunan.

Attah ya ce ministan babban birnin tarayya, Malam Muhammad Bello, bayan ya duba yankin tare da tawagar jami’an tsaro a karshen mako.

Ya ci gaba da cewa, “Mun yi aikin share fage a kan titin filin jirgin a wasu lokutan da suka wuce amma ba zato ba tsammani sai a hankali ayyukan barna ke sake dawowa.

Labarai Masu Nasaba

Gamayyar kungiyoyin Seyi Tinubu (STSG) Na Shirin Gangamin Taronta Na Kasa

Gwamnati Ta Ware Wata 14 Don Kammala Aikin Hanyar Abuja Zuwa Zariya

Ministan babban birnin tarayya Abuja ya ziyarci yankin Lugbe a karshen mako kuma ya ba da umarnin a dauki kwararan matakai.

“Kwamishanan ‘yan sandan babban birnin tarayya Abuja, Sunday Babaji wanda ke taka muhimmiyar rawa wajen gudanar da aikin, ya ce dole ne a duba duk wasu haramtattun ayyuka da ke share fagen aikata laifuka a kan hanya.”

Attah ya bayyana cewa yawancin gidajen da aka rusa ba bisa ka’ida ba ana zargin maboyar masu laifi ne, inda ‘yan iskan ke shan tabar wiwi tare da amfani da wasu haramtattun kwayoyi cikin ‘yanci.

“Wasu jama’a da ba su ji ba ba su gani ba, wadanda suka yi ta kokawa kan wadannan abubuwa marasa kyau a kusa da Lugbe a kan titin filin jirgin sama, yanzu za su iya kwana da idanuwansu biyu a rufe,” inji shi.

Wata ‘yar kasuwa da rugujewar ya shafa ba bisa ka’ida ba, Misis Rukiyat Abiodun, ta koka kan yadda jami’an babban birnin tarayya Abuja, ta ce kamata ya yi gwamnati ta yi la’akari da halin da ‘yan kasuwar ke ciki, ruguza shagunan nasu ba abu ne mai kyau ba.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: AbujaFCTA
ShareTweetSendShare
Previous Post

2023: PDP Zata Ba Atiku Takardar Sahaidar Nasarar Lashe Zaben Fidda Gwani A Yau Laraba

Next Post

2023: Ni Ya Kamata APC Ta Ba Takara Saboda Ni Kadai Ne Zan Iya Kayar Da Atiku A Zabe —Bakare

Related

Gamayyar kungiyoyin Seyi Tinubu (STSG) Na Shirin Gangamin Taronta Na Kasa
Kananan Labarai

Gamayyar kungiyoyin Seyi Tinubu (STSG) Na Shirin Gangamin Taronta Na Kasa

2 months ago
Gwamnati Ta Ware Wata 14 Don Kammala Aikin Hanyar Abuja Zuwa Zariya
Kananan Labarai

Gwamnati Ta Ware Wata 14 Don Kammala Aikin Hanyar Abuja Zuwa Zariya

3 months ago
Ƙarin Harajin Amurka Zai Illata Tattalin Arziƙin Duniya
Kananan Labarai

Ƙarin Harajin Amurka Zai Illata Tattalin Arziƙin Duniya

3 months ago
Gwamnati Ta Amince Da Bai Wa Jami’o’i 11 Masu Zaman Kansu Lasisi
Kananan Labarai

Gwamnati Ta Amince Da Bai Wa Jami’o’i 11 Masu Zaman Kansu Lasisi

4 months ago
Shugaban Kasa Yana Bibiyar Zanga-zangar Matsin Rayuwa – Minista
Kananan Labarai

Nijeriya Za Ta Ci Gajiyar Dala Tiriliyan 7 A Tsarin Kasuwancin Musulunci Na Duniya

10 months ago
Gwamna Dauda Ya Ƙaddamar Da Aikin Sake Gina Asibitin Talata Mafara
Labarai

Gwamna Dauda Ya Ƙaddamar Da Aikin Sake Gina Asibitin Talata Mafara

10 months ago
Next Post
2023: Ni Ya Kamata APC Ta Ba Takara Saboda Ni Kadai Ne Zan Iya Kayar Da Atiku A Zabe —Bakare

2023: Ni Ya Kamata APC Ta Ba Takara Saboda Ni Kadai Ne Zan Iya Kayar Da Atiku A Zabe —Bakare

LABARAI MASU NASABA

An Kai Wa Magoya Bayan Atiku Hari A Gombe

Babu Wanda Ya Buƙaci Atiku Ka Da Ya Yi Takara A 2027 – ADC

July 9, 2025
Donald Trump Zai Gurfana A Gaban Kotu Kan Tuhumar Da Ake Masa

Amurka Ta Tsaurara Matakan Bai Wa ‘Yan Nijeriya Biza

July 9, 2025
Sanata Natasha Ta Bayyana Dalilin Da Ya Sa Ba Ta Koma Majalisa Ba

Sanata Natasha Ta Bayyana Dalilin Da Ya Sa Ba Ta Koma Majalisa Ba

July 9, 2025
Dangote Ya Sake Rage Farashin Man Fetur Zuwa Naira 820

Dangote Ya Sake Rage Farashin Man Fetur Zuwa Naira 820

July 9, 2025
Kofin Duniya: Chelsea Ta Kai Wasan Ƙarshe Bayan Ta Doke Fluminense

Kofin Duniya: Chelsea Ta Kai Wasan Ƙarshe Bayan Ta Doke Fluminense

July 9, 2025
Malaman Firamare Sun Janye Yajin Aiki A Abuja, An Umarci Su Koma Bakin Aiki

Malaman Firamare Sun Janye Yajin Aiki A Abuja, An Umarci Su Koma Bakin Aiki

July 9, 2025
Sin Ta Ware Yuan Biliyan 10 Don Shirye-Shiryen Ba Da Tallafin Aiki

Sin Ta Ware Yuan Biliyan 10 Don Shirye-Shiryen Ba Da Tallafin Aiki

July 9, 2025
Tinubu Ba Zai Yarda Hayaniyar Siyasar 2027 Ta Ɗauke Masa Hankali Ba – Ministan Yaɗa Labarai

Tinubu Ba Zai Yarda Hayaniyar Siyasar 2027 Ta Ɗauke Masa Hankali Ba – Ministan Yaɗa Labarai

July 8, 2025
Firaminsitan Sin: Dole Ne Hadin Gwiwar Brics Ya Gaggauta Kafa Ka’idar Ciniki Da Tattalin Arzikin Duniya Mai Adalci Da Bude Kofa

Firaminsitan Sin: Dole Ne Hadin Gwiwar Brics Ya Gaggauta Kafa Ka’idar Ciniki Da Tattalin Arzikin Duniya Mai Adalci Da Bude Kofa

July 8, 2025
Babatun Lai Ching-Te Ba Zai Taba Girgiza Kasancewar Sin Day Tak A Duniya Ba

Babatun Lai Ching-Te Ba Zai Taba Girgiza Kasancewar Sin Day Tak A Duniya Ba

July 8, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.