ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 25, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

FCTA Ta Rusa Sansanin ‘Yan Fashi Da Sabbin Kasuwanni Marasa Lasisi A Lugbe Da Ke Abuja

by Muhammad
4 years ago
FCTA

Hukumar raya babban birnin tarayya FCTA ta rusa sansanin ‘yan fashi da kasuwannin da ba a saba gani ba a unguwar Lugbe dake kan titin filin jirgin sama na Nnamdi Azikiwe da ke yankin.

Babban mataimaki na musamman kan sa ido, dubawa da aiwatarwa ga ministar babban birnin tarayya Abuja, Ikharo Attah, wanda ya jagoranci tawagar rushe wuraren, ya bayyana cewa ayyukan barna da kasuwannin da ba a saba gani ba suna haifar da barna.

  • Badakalar Kudade: Kotu Ta Bayar Da Belin Rochas Okorocha Kan Naira Miliyan 500

Ya ce mahadar rukunin gidaje na daya dana biyu na gidajen gwamnatin tarayya a yankin Lugbe yana da matukar muhimmanci da ake da bukatar su cika ka’idojin da suka dace, don haka ba za a bari a ci gaba da ayyukan da ba su dace ba a yankunan.

ADVERTISEMENT

Attah ya ce ministan babban birnin tarayya, Malam Muhammad Bello, bayan ya duba yankin tare da tawagar jami’an tsaro a karshen mako.

Ya ci gaba da cewa, “Mun yi aikin share fage a kan titin filin jirgin a wasu lokutan da suka wuce amma ba zato ba tsammani sai a hankali ayyukan barna ke sake dawowa.

LABARAI MASU NASABA

MURIC Ta Zargi Gwamnatin Tarayyar Nijeriya Da Fifita Kiristoci Fiye Da Musulmi

Majalisar Dattawa Ta Damu Kan Tsarin Yaki Da COVID-19 Bayan Sake Bullar Cutar A Nijeriya

Ministan babban birnin tarayya Abuja ya ziyarci yankin Lugbe a karshen mako kuma ya ba da umarnin a dauki kwararan matakai.

“Kwamishanan ‘yan sandan babban birnin tarayya Abuja, Sunday Babaji wanda ke taka muhimmiyar rawa wajen gudanar da aikin, ya ce dole ne a duba duk wasu haramtattun ayyuka da ke share fagen aikata laifuka a kan hanya.”

Attah ya bayyana cewa yawancin gidajen da aka rusa ba bisa ka’ida ba ana zargin maboyar masu laifi ne, inda ‘yan iskan ke shan tabar wiwi tare da amfani da wasu haramtattun kwayoyi cikin ‘yanci.

“Wasu jama’a da ba su ji ba ba su gani ba, wadanda suka yi ta kokawa kan wadannan abubuwa marasa kyau a kusa da Lugbe a kan titin filin jirgin sama, yanzu za su iya kwana da idanuwansu biyu a rufe,” inji shi.

Wata ‘yar kasuwa da rugujewar ya shafa ba bisa ka’ida ba, Misis Rukiyat Abiodun, ta koka kan yadda jami’an babban birnin tarayya Abuja, ta ce kamata ya yi gwamnati ta yi la’akari da halin da ‘yan kasuwar ke ciki, ruguza shagunan nasu ba abu ne mai kyau ba.

FCTA
Muhammad
+ postsBio
  • Muhammad
    Cikin Shekaru 28, Kudiri Ƙasa Da 10 Sanatocin Zamfara Ta Arewa Suka Gabatar A Majalisa – Shinkafi
  • Muhammad
    2027: NNPP Ta Yi Wa Korarrun Mambobinta Afuwa, Ta Yi Alƙawarin Basu Tikitin Kai-tsaye
  • Muhammad
    Musulunci Na Fuskantar Barazana A Karƙashin Mulkin Tinubu — Datti Baba-Ahmed
  • Muhammad
    Kwankwaso Tamkar Tsuntsu Ne A Siyasa Da Yake Sauya Sheƙa Daga Nan Zuwa Can – Ganduje

MASU ALAKA

MURIC Ta Zargi Gwamnatin Tarayyar Nijeriya Da Fifita Kiristoci Fiye Da Musulmi
Addini

MURIC Ta Zargi Gwamnatin Tarayyar Nijeriya Da Fifita Kiristoci Fiye Da Musulmi

May 2, 2026
Majalisar Dattawa Ta Damu Kan Tsarin Yaki Da COVID-19 Bayan Sake Bullar Cutar A Nijeriya
Kananan Labarai

Majalisar Dattawa Ta Damu Kan Tsarin Yaki Da COVID-19 Bayan Sake Bullar Cutar A Nijeriya

April 28, 2026
Wakili Ya Rasu Kwana 3 Da Karewar Wa’adinsa A Matsayin Dan Majalisar Dokokin Jihar Bauchi
Kananan Labarai

2027: Majalisar Dattawa Za Ta Ɗage Zaman Ta A Ranar Alhamis Saboda Zaɓen Fidda Gwani

April 28, 2026
Next Post
2023: Ni Ya Kamata APC Ta Ba Takara Saboda Ni Kadai Ne Zan Iya Kayar Da Atiku A Zabe —Bakare

2023: Ni Ya Kamata APC Ta Ba Takara Saboda Ni Kadai Ne Zan Iya Kayar Da Atiku A Zabe —Bakare

LABARAI MASU NASABA

Maroko Ta Zama Ƙasa Ta Farko Daga Afirka Da Ta Tsallaka Zuwa Zagaye Na 32 A Gasar Kofin Duniya

Maroko Ta Zama Ƙasa Ta Farko Daga Afirka Da Ta Tsallaka Zuwa Zagaye Na 32 A Gasar Kofin Duniya

June 25, 2026
Zan Ware 10bn Don Inganta Ilimin Matasa Idan Na Ci Zabe – Atiku

‘Yan Nijeriya Ba Sa Bukatar ‘Yan Jarida Su Faɗa Musu Suna Jin Yunwa’ — Atiku

June 25, 2026
Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

June 24, 2026
’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

June 24, 2026
Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

June 24, 2026
Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

June 24, 2026
Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

June 24, 2026
Kasar Sin Na Kara Zama Babban Ginshikin Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya Na Gaba

Kasar Sin Na Kara Zama Babban Ginshikin Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya Na Gaba

June 24, 2026
Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma

Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma

June 24, 2026
Sabbin Ministoci

Kafa ‘Yansandan Jihohi: Majalisa Ta Amince Da Tsarin ‘Yar Tinƙe Wajen Kaɗa Ƙuri’a 

June 24, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.