• English
  • Business News
Tuesday, October 7, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Bai Kamata Jami’an Gwamnati Su Yi Amfani Da Motocin Da Ba A Hada Su A Nijeriya Ba – Kingibe

bySulaiman
2 years ago
inLabarai
0
Bai Kamata Jami’an Gwamnati Su Yi Amfani Da Motocin Da Ba A Hada Su A Nijeriya Ba – Kingibe

Sanata mai wakiltar babban birnin tarayya Abuja, Ireti Kingibe, ta ce ya kamata jami’an gwamnati su rika amfani da motocin da aka hada a Nijeriya kadai.

 

Ta bayyana ra’ayinta da cewa, yin hakan zai shawo kan koke-koke da jama’a ke yi na tsadar rayuwa da tabarbarewar tattalin arzikin da ‘yan Nijeriya ke fuskanta.

  • Badakalar Kudade: Kotu Ta Yanke 30 Ga Agusta Don Yanke Hukunci Kan Zargin Da Ake Yi Wa Matawalle

Sanata Kingibe, ta bayyana hakan ne a wani shirin ‘Siyasar mu a yau’ a daren Laraba wanda gidan talabijin na Channels ke shirya wa. inda ta kara da cewa “ba za mu iya ci gaba da rayuwa a haka ba.”

 

Labarai Masu Nasaba

Tinubu Ya Bayar Da Umarnin Rage Kuɗin Aikin Hajjin 2026

Kada Ku Yi Sanadiyar Rugujewar Matatar Mai Ta Dangote – Shettima Ga PENGASSAN 

Da aka tambaye ta, ko me za ta kawo sabo don shawo kan kalubalen da ‘yan Nijeriya ke fuskanta, Kingibe ta ce, “Zan nananta kudurina cewa duk motocin gwamnati a hada su a Nijeriya. Hakan zai taimaka matuka wajen inganta samar da kayayyaki a Nijeriya.

 

“Kamar misalin kamfanin Volkswagen da Peugeot, da kuma ma Toyota, za mu iya janyosu su kafa masana’antar hada Motocinsu a nan Nijeriya.”

 

Sanatar ta kara da cewa, sam bai kamata ba a shigo da wasu kayayyaki Nijeriya kamar irin su tumaturin gwangwani.

Tags: gwamnatiNijeriya
ShareTweetSendShare
Sulaiman

Sulaiman

Related

Shugaban Kasa Yana Bibiyar Zanga-zangar Matsin Rayuwa – Minista
Manyan Labarai

Tinubu Ya Bayar Da Umarnin Rage Kuɗin Aikin Hajjin 2026

46 minutes ago
Kada Ku Yi Sanadiyar Rugujewar Matatar Mai Ta Dangote – Shettima Ga PENGASSAN 
Manyan Labarai

Kada Ku Yi Sanadiyar Rugujewar Matatar Mai Ta Dangote – Shettima Ga PENGASSAN 

13 hours ago
Tinubu
Manyan Labarai

Talaucin Da Ya Ninku Fiye Da Sau Biyu A Gwamnatin Tinubu, An Ƙuduri Aniyar Kawar Da Shi Nan Da Shekaru 5

17 hours ago
Next Post
Cire Tallafin Fetur: Gwamnatin Edo Za Ta Raba Wa Marasa Karfi Naira N20,000 Ga Duk Mutum Daya A Jihar

Cire Tallafin Fetur: Gwamnatin Edo Za Ta Raba Wa Marasa Karfi Naira N20,000 Ga Duk Mutum Daya A Jihar

LABARAI MASU NASABA

Shugaban Kasa Yana Bibiyar Zanga-zangar Matsin Rayuwa – Minista

Tinubu Ya Bayar Da Umarnin Rage Kuɗin Aikin Hajjin 2026

October 7, 2025
Kotu Ta Aike Da Ɗan TikTok Gidan Gyaran Hali Kan Bidiyon Batsa A Kano

Kotu Ta Aike Da Ɗan TikTok Gidan Gyaran Hali Kan Bidiyon Batsa A Kano

October 6, 2025
Kada Ku Yi Sanadiyar Rugujewar Matatar Mai Ta Dangote – Shettima Ga PENGASSAN 

Kada Ku Yi Sanadiyar Rugujewar Matatar Mai Ta Dangote – Shettima Ga PENGASSAN 

October 6, 2025
Habakar Yin Sayayya A Lokacin Hutu Ta Nuna Kirkira Da Irin Ci Gaban Da Tattalin Arzikin Kasar Sin Ke Samu   

Habakar Yin Sayayya A Lokacin Hutu Ta Nuna Kirkira Da Irin Ci Gaban Da Tattalin Arzikin Kasar Sin Ke Samu   

October 6, 2025
Karamin Ofishin Jakadancin Sin Da Ke Legas Ya Yi Bikin Bunkasa Al’adu Na Bikin Tsakiyar Kaka

Karamin Ofishin Jakadancin Sin Da Ke Legas Ya Yi Bikin Bunkasa Al’adu Na Bikin Tsakiyar Kaka

October 6, 2025
Minista Nnaji Ya Yi Ƙarar Jami’ar UNN Kan Rikicin Takardun Kammala Makaranta

Minista Nnaji Ya Yi Ƙarar Jami’ar UNN Kan Rikicin Takardun Kammala Makaranta

October 6, 2025
Nazari Ya Gano Falalen Dutse Na Yanki Mai Nisa A Duniyar Wata Ya Fi Tsananin Sanyi Fiye Da Na Yanki Na Kusa

Nazari Ya Gano Falalen Dutse Na Yanki Mai Nisa A Duniyar Wata Ya Fi Tsananin Sanyi Fiye Da Na Yanki Na Kusa

October 6, 2025
Yanzu-Yanzu: Kwara United Ta Sallami Kocinta, Tunde Sanni

Yanzu-Yanzu: Kwara United Ta Sallami Kocinta, Tunde Sanni

October 6, 2025
Tinubu

Talaucin Da Ya Ninku Fiye Da Sau Biyu A Gwamnatin Tinubu, An Ƙuduri Aniyar Kawar Da Shi Nan Da Shekaru 5

October 6, 2025
Yadda Rashin Isassun Malaman Turanci Da Lissafi Ke Shafar Ingancin Ilimi A Nijeriya (3)

TRCN Ta Koka Kan Yawaitar Malaman Da Ba Su Cancanta Ba A Nijeriya 

October 6, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.