• English
  • Business News
Saturday, September 13, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Farashin Kayan Abinci Ya Karu Da Kashi 26.72

by Bello Hamza
2 years ago
in Labarai
0
Farashin kayan abinci
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Duk da yadda ake samun rauguwar farashin kayyakin abinci a sassan duniya ciki kuwa har da kasar Amurka, Birtaniya, Yankin Turai, Afirka ta Kudu har ma da kasar Ghana, amma a Nijeriya farashin kayan abinci sai kara karuwa yake yi abin da ke nuna irin tasirin yadda janye tallafin man fetur ya haifarwa ‘yan Nijeriya da kuma yadda ya shafi darajar Naira.

Alkalumar da Hukumar Kididdaga ta Kasa (NBS) ta fitar ya nuna cewa, a watan Satumba na shekarar 2023 an samu hauhawar farashi har na kashi 26.72 kusan kamar yadda yake a watan Agusta 2023 inda aka samu hauhauwar farashin na kashi 25.80. hauhawar farashin da aka samu a watan Satumba ya nuna an samu karuwar kashi 0.92 na abin da aka samu a watan Agusta 2023.

  • Shekaru Goma Masu Albarka: Yadda Shawarar Ziri Ɗaya Da Hanya Ɗaya Ta Yi Kyakkyawar Tasiri Ga Kasashen Afirka
  • Magajin Garin Zazzau, Alh. Mansur Nuhu Bamalli Ya Rasu

Hauhawar farashin ya fi shafar kayyakin abinci inda aka samu karuwar kashi 14 (fiye da kashi 50 ke nan) daga cikin kashi 26.72 na karuwar da aka samu na farashin kayayyaki gaba daya. An kuma fi jin radadin karuwar farashin ne a manyan birane fiye da yankunan karkara saboda tsadar farashin kudin mota.

Kididdigar ya nuna cewa, a watan Satumba an samu karuwar 30.64 wanda haka abin yake a tsawon shekaru, amm kuma ya kuma karu da kashi 7.30 na abin da aka samu a watan Satumban a shekarar 2022 (kashi 23.34).

“Hauhawar farshin kayan abincin ya shafi farashin Mai, Bredi, Hatsi, Dankali, Doya, Kifi, Nama, Ganye da Madara, da kuma Kwai, kamar dai yadda kiddigar ya nuna.

Labarai Masu Nasaba

Akpabio Da Abbas Sun Yi Gargaɗi Kan Ciwo Bashi Ba Tare Da Sa Ido Ba

Gwamna Lawal Ya Tallafa Wa Ƙananan ’Yan Kasuwa Da Sama Da Naira Biliyan Ɗaya

A nasa tsokacin, wani Malami a Jami’ar Jihar Nasarawa da ke keffi, Farfesa Uche Uwaleke ya ce, lamarin hauhawar farashin yana da tayar da hankula musamman ganin yadda darajar naira ke kara faduwa da kuma karuwar talauci a tsakanin ‘yan Nijeriya.

Ya kuma dora laifin a kan yadda aka bayar da muhimmanci a kan amfani da dala a harkokin kasuwancin Nijeriya da kuma yadda ake neman kudaden kasashen waje ruwa a jallo.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Farashin abinciNBS
ShareTweetSendShare
Previous Post

Gwamna Uba Sani Ya Mika Ta’aziyya Ga Iyalan Marigayi Magajin Garin Zazzau

Next Post

INEC Ta Tura Ma’aikata 46,084 Bayelsa, Imo Da Kogi Saboda Zaben Gwamnoni

Related

Akpabio Da Abbas Sun Yi Gargaɗi Kan Ciwo Bashi Ba Tare Da Sa Ido
Labarai

Akpabio Da Abbas Sun Yi Gargaɗi Kan Ciwo Bashi Ba Tare Da Sa Ido Ba

23 minutes ago
Gwamna Lawal Ya Tallafa Wa Ƙananan ’Yan Kasuwa Da Sama Da Naira Biliyan Ɗaya
Labarai

Gwamna Lawal Ya Tallafa Wa Ƙananan ’Yan Kasuwa Da Sama Da Naira Biliyan Ɗaya

12 hours ago
Akpabio Da Abbas Sun Yi Gargaɗi Kan Ciwo Bashi Ba Tare Da Sa Ido
Manyan Labarai

Akpabio Da Abbas Sun Yi Gargaɗi Kan Ciwo Bashi Ba Tare Da Sa Ido

12 hours ago
‘Yan Bindiga Sun Sace Mutum 7 A Jihar Neja
Manyan Labarai

‘Yan Bindiga Sun Harbi Fasinjoji 2 A Jihar Neja

14 hours ago
Gwamnan Abba Ya Gabatar Da Ƙudurin Haramta Auran Jinsi A Kano
Manyan Labarai

Gwamnan Abba Ya Gabatar Da Ƙudurin Haramta Auran Jinsi A Kano

17 hours ago
Tinubu Ya Ƙaddamar Da Shirin RenewHER, Don Magance Mutuwar Mata
Labarai

Tinubu Ya Ƙaddamar Da Shirin RenewHER, Don Magance Mutuwar Mata

17 hours ago
Next Post
2023: INEC Ta Kara Wa’adin Yin Rajistar Katin Zabe

INEC Ta Tura Ma'aikata 46,084 Bayelsa, Imo Da Kogi Saboda Zaben Gwamnoni

LABARAI MASU NASABA

Akpabio Da Abbas Sun Yi Gargaɗi Kan Ciwo Bashi Ba Tare Da Sa Ido

Akpabio Da Abbas Sun Yi Gargaɗi Kan Ciwo Bashi Ba Tare Da Sa Ido Ba

September 13, 2025
Tsawon Hanyoyin Jiragen Kasa A Biranen Sin Ya Zama Na Farko A Duniya

Tsawon Hanyoyin Jiragen Kasa A Biranen Sin Ya Zama Na Farko A Duniya

September 12, 2025
Tawagogin Sin Da Amurka Za Su Tattauna A Spaniya

Tawagogin Sin Da Amurka Za Su Tattauna A Spaniya

September 12, 2025
Kamfanonin Kasashen Waje Za Su Ci Gaba Da Habaka Harkokinsu A Sin

Kamfanonin Kasashen Waje Za Su Ci Gaba Da Habaka Harkokinsu A Sin

September 12, 2025
Kamfanonin Kasashen Waje Za Su Ci Gaba Da Habaka Harkokinsu A Sin

Kamfanonin Kasashen Waje Za Su Ci Gaba Da Habaka Harkokinsu A Sin

September 12, 2025
Shugaban Ghana: Manufar Soke Biyan Harajin Kwastam Ta Kasar Sin Ta Ba Da Damammaki Ga Afirka

Shugaban Ghana: Manufar Soke Biyan Harajin Kwastam Ta Kasar Sin Ta Ba Da Damammaki Ga Afirka

September 12, 2025
Gwamna Lawal Ya Tallafa Wa Ƙananan ’Yan Kasuwa Da Sama Da Naira Biliyan Ɗaya

Gwamna Lawal Ya Tallafa Wa Ƙananan ’Yan Kasuwa Da Sama Da Naira Biliyan Ɗaya

September 12, 2025
Akpabio Da Abbas Sun Yi Gargaɗi Kan Ciwo Bashi Ba Tare Da Sa Ido

Akpabio Da Abbas Sun Yi Gargaɗi Kan Ciwo Bashi Ba Tare Da Sa Ido

September 12, 2025
Yawan Yarjejeniyar Zuba Jari Da Aka Kulla a CIFIT Ya Kai 1154

Yawan Yarjejeniyar Zuba Jari Da Aka Kulla a CIFIT Ya Kai 1154

September 12, 2025
Korafin Philippines Ya Tabbatar Da Halascin Matakan Da Sin Ke Dauka Na Kare Muhalli a Tsibirin Huangyan

Korafin Philippines Ya Tabbatar Da Halascin Matakan Da Sin Ke Dauka Na Kare Muhalli a Tsibirin Huangyan

September 12, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.