• English
  • Business News
Saturday, October 18, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Tarihin Rayuwar Marigayi Sarkin Ibira, Ohoniyi Attah Ado Ibrahim

by Idris Aliyu Daudawa
2 years ago
ATtah

An haifi Abdulrahman Ado-Ibrahim ranar 7 ga Fabrairu 1929 shi ne Sarki na hudu na Sarautar gargajiya ta Ohinoyi ta Ebiraland mai hedikwata a Okene,Jihar Kogi na dan Attah na biyu ne yanzu “Ohinoyi”) na Ebiraland, Ibrahim Onoruoiza na gidan Sarautar Omadibi da ya yi mulki daga shekarar 1917 zuwa 1954.An nada Ado-Ibrahim a matsayin Ohinoyi na masarautar Ebira shekarar 1997 haka ya yi ta mulki har zuwa ranar lahari 29 Oktoba 2023 ya yi shekara 26 kafin rasuwar shi. Kafin a nada shi a mukamin Sarauta dan kasuwa ne wanda ya shahara wanda yawancin rayuwarsa ya zauna ne a Legas.Ado Ibrahim dan mai martaba,Alhaji Ibrahim Onoruoiza Attah da Hajiya Hauwawu Ozianuba.

Matashi Ado Ibrahim ya kammala makarantar gwaji data karatun Alkur’ani yana da shekara 11 years Daga na sai makaranatar Okene ta mulkin turawa daga shekarar 1934 zuwa 1940 saboda karunsa na Elimantare bayan ya kammla ta sai sai ya wuce zuwa Okenen.Bayan ya kamala a 0kene a 1941.Bayan yayi shekara biyu sai ya wuce shahararriyar makarantar Ondo Boys High School saboda ilimin Sakandare daga 1943 zuwa 1946.Daga 1947  – 1949 ,ya tafi kwalejin Oduduwa inda ya kammala karatun shi na Sakandare.

  • Ina Da Kwarewar Shugabancin Majalisa Fiye Da Akpabio – Ndume
  • Yadda Matata Ta Rasu A Kokarin Kare Mutuncinta Daga Masu Garkuwa – Yusuf

Kamfanin United African Company (UAC) ya dauke shi aiki a 1950 matsayin sabon shiga na irin aikin Shugabannin kamfanin, da ya samu kwarewa a bangaren al’amuran kudi da sayar da kaya a shekara ta 1952 sai aka kara ma shi girma aka mai da shi Kaduna a matsayin Manaja a Kamfanin Kingsway Stores, na Kaduna.

A Janairu 1953 sai ya ajiye aiki inda ya je Jos a matsayin Jami’i mai kula da harkokin ma’aikata a kamfanin Amalgamated Tin Mines na Njeriya a matsayin wanda ke sa ido akan yadda ayyuka suke tafiya a garuruwan Bukuru da Barkin Ladi.Duk a cikin shekarar ya yi makaranta ta farko data shafi al’amarin hakar ma’adinai a Jos inda hakan ne ya sa ya samu kwarewar da ta bashi damar samun mukamin Manaja.

A cikin shekarar sai Kamfanin ya tura shi kasar Afirka ta Kudu domin ya halarci wani kwas da ya shafi fasaha,wanda kamfaninin hadin gwiwa kan harkar ma’adinai.

LABARAI MASU NASABA

Jami’ar Bayero Ta Yi Rashin Fitaccen Masanin Ilimin Harshe, Farfesa Hafizu Miko Yakasai

Tarihin ‘Yan Majalisar Farko A Nijeriya Kafin Zamanin Mulkin Mallaka

Bayan ya dawo ne sai aka yi ma shi karin girma da mukamin Manajan sashe inda aka bas hi wani aiki dangane da tono ma’adinan Lead/Zinc Ore da suke a Izom a garin Hakimi na Abuja,da kuma jagoranta tawagar neman gwal da base a wurin.

Kafin ya kai ga samun karin matsayin ya yi rajista a matsayin dan makarantar da ba cikin makaranta yake ba domin karatun digiri a makarantar tattalin arziki ta Landan,ya kuma yi amfani ne da kayan da za su taimaka masa da kayan da aka samar a dakin karatu na na kulawar cibiyar karatu ta Ingila a Jos.

Ya hada aikin shi da ya shafi harkar ma’adinai da karatun da yake yi wanda har ya samu takardar digiri akan kididdiga daga makarantar tattalin arziki ta Ingila a shekarar 1954.

A shekarar 1955 ya samu damar karo karatu ta hanyar gidauniyar Ford ya samu tafiya kwas na wata shida kan al’amarin da ya shafi harkar talla da kasuwanci  a makarantar kasuwanci ta jami’ar  Harbad .

Za mu ci gaba makon gobe

 

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Jami’ar Bayero Ta Yi Rashin Fitaccen Masanin Ilimin Harshe, Farfesa Hafizu Miko Yakasai
Da ɗumi-ɗuminsa

Jami’ar Bayero Ta Yi Rashin Fitaccen Masanin Ilimin Harshe, Farfesa Hafizu Miko Yakasai

September 5, 2025
majalisar kasa
Tarihi

Tarihin ‘Yan Majalisar Farko A Nijeriya Kafin Zamanin Mulkin Mallaka

August 30, 2025
Tarihin Yadda Cinikin Bayi Ya Fara A Nahiyar Afirka (6)
Tarihi

Dalilan Da Suka Sa Cinikin Bayi Bai Yi Nasara A Arewacin Nijeriya Ba

July 26, 2025
Next Post
Sirrin Ganyen Gwanda Wajen Gyaran Gashi

Sirrin Ganyen Gwanda Wajen Gyaran Gashi

LABARAI MASU NASABA

Tsadar Rayuwa Da Karuwar Ta’addanci Na Ci Gaba Da Tagayyara ‘Yan Nijeriya

DHQ Ta Ƙaryata Rahoton Yunƙurin Yi Wa Tinubu Juyin Mulki

October 18, 2025
Da Ɗumi-ɗumi: ‘Yansanda Sun Tarwatsa Masu Zanga-zangar Adawa Da Dokar Ta-ɓaci A Ribas

‘Yansanda Sun Kai Samame Maboyar ‘Yan Ta’adda, Sun Kwato Miyagun Kwayoyi A Gombe

October 18, 2025
Kamfanin Gine-Gine Na CCECC Ya Fara Gina Wani Titin Mota Da Zai Rage Cunkoso A Birnin Abuja Na Tarayyar Najeriya

Kamfanin Gine-Gine Na CCECC Ya Fara Gina Wani Titin Mota Da Zai Rage Cunkoso A Birnin Abuja Na Tarayyar Najeriya

October 18, 2025
ASUU

Cikin Wata 9 Farfesoshi 309 Sun Bar Aiki A Jami’o’in Gwamnati, In Ji ASUU

October 18, 2025
Masanin Ilimin Physics Chen Ning Yang Ya Rasu Yana Da Shekaru 103

Masanin Ilimin Physics Chen Ning Yang Ya Rasu Yana Da Shekaru 103

October 18, 2025
Wani Soja Ya Kashe Kansa Bayan Kashe Matarsa A Jihar Neja

Wani Soja Ya Kashe Kansa Bayan Kashe Matarsa A Jihar Neja

October 18, 2025
Kasar Sin Ta Gargadi Amurka Game Da Yunkurin Samarwa Yankin Taiwan Makamai

Kasar Sin Ta Gargadi Amurka Game Da Yunkurin Samarwa Yankin Taiwan Makamai

October 18, 2025
Sharhi Kan Noman Agwaluma A Nijeriya

Sharhi Kan Noman Agwaluma A Nijeriya

October 18, 2025
Mataimakin Firaministan Sin Ya Zanta Da Sakataren Baitul-mali Da Wakilin Cinikayyar Amurka

Mataimakin Firaministan Sin Ya Zanta Da Sakataren Baitul-mali Da Wakilin Cinikayyar Amurka

October 18, 2025
JIBWIS FCT Ta Yi Taron Yaye Iyaye Mata Da Suka Kammala Koyon Sana’o’i

JIBWIS FCT Ta Yi Taron Yaye Iyaye Mata Da Suka Kammala Koyon Sana’o’i

October 18, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.