• English
  • Business News
Saturday, November 8, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yawan ‘Yan Nijeriya Ya Doshi Miliyan 223 – Shugaban NPC

by Yusuf Shuaibu
2 years ago
NPC

Shugaban hukumar kididdiga ta kasa (NPC), Hon Nasir Isa Kwara, ya tabbatar wa ‘yan Nijeriya da sauran kasashen duniya kudurin gwamnati na samar da sahihin bayanan yawan al’ummar Nijeriya da aka kiyasta a halin yanzu sun kai miliyan 223.

Hon Kwara ya bayyana haka ne a lokacin da yake zantawa da manema labarai jim kadan bayan wata ganawa da ya yi da ministar harkokin jin kai, Dakta Betta Edu, wadda ta bayyana muhimmancin sanin bayanan da za su taimaka wajen isar da ajandar wannan gwamnati.

  • Gwamnatin Tarayya Ta Yi Fatali Da Zargin Da Obi Ya Yi Mata Kan Karin Kasafin Kuɗi
  • Yawaitar Mutuwar Farad-daya A Nijeriya

Shugaban NPC ya yi alkawarin bai wa ma’aikatar cikakken bayanan daga kidayar jama’a da gidaje da za a gudanar nan gaba kadan. Ya bayyana cewa hukumarsa ta gano gidaje miliyan 65 a yayin gudanar da kidayar gwaji da aka yi a fadin kasar nan.

A cewarsa, hukumar ta kuma gano wasu mutane na musamman da ba sa zama a gidajen da aka saba, wadanda suka hada da ‘yan gudun hijira, masunta, makiyaya da kuma wadanda ke zaune a karkashin gadoji da dai sauransu.

Ya ce tuni hukumar ta kammala siyan kayayyakin da suka dace domin yin kidayar jama’a da gidaje masu zuwa. Ya kara da cewa hukumar ta kebe kananan hukumomi 774 a fadin kasar nan kuma tana da taswirorin wuraren zama, ofisoshi, tasoshin ruwa da sauransu.

LABARAI MASU NASABA

An Damke Mutum 11 Da Ake Zargi Da Kisan Wani Matashi A Bauchi

Shugabannin DSS Sun Gana A Kaduna, Sun Tattauna Matsalar Tsaron Arewa Maso Yamma

A nata jawabin, minintar jin kai, Dakta Edu ta kalubalanci shugabannin NPC na bukatar da akwai na samar da sahihin bayanan yawan ‘yan Nijeriya da zai taimaka wajen gudanar da shiryae-shiryen ci gaban kasa da za a kaddamar.

Dakta Edu ya ce, “A nan muna tare da shugaban hukumar NPC da tawagarsa daga hukumar kidaya ta kasa a ma’aikatar jin kai na neman hadin gwiwa da ma’aikatar.

Su ne masu kula da bayanan da muke da su a Nijeriya, bayanan kidayar jama’a da sauran muhimman bayanai masu muhimmanci za su taimaka mana wajen cimma ajandar gwamnatin Shugaba Tinubu.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

An Damke Mutum 11 Da Ake Zargi Da Kisan Wani Matashi A Bauchi
Kotu Da Ɗansanda

An Damke Mutum 11 Da Ake Zargi Da Kisan Wani Matashi A Bauchi

November 8, 2025
Shugabannin DSS Sun Gana A Kaduna, Sun Tattauna Matsalar Tsaron Arewa Maso Yamma
Manyan Labarai

Shugabannin DSS Sun Gana A Kaduna, Sun Tattauna Matsalar Tsaron Arewa Maso Yamma

November 7, 2025
APC Da Uba Sani Ba Su Lashe Zaben Gwamnan Kaduna Ba -PDP
Labarai

Yadda PDP Ta Yi Asarar Kudancin Kaduna

November 7, 2025
Next Post
Kamfanoni Da Dama Sun Amfana Da Baje Kolin CIIE

Kamfanoni Da Dama Sun Amfana Da Baje Kolin CIIE

LABARAI MASU NASABA

An Damke Mutum 11 Da Ake Zargi Da Kisan Wani Matashi A Bauchi

An Damke Mutum 11 Da Ake Zargi Da Kisan Wani Matashi A Bauchi

November 8, 2025
Shugaban Kasa Yana Bibiyar Zanga-zangar Matsin Rayuwa – Minista

Shirin Shugaba Tinubu Na ‘Renewed Hope’ Zai Karfafa Wa Manoma Gwiwa – Oyebanji

November 7, 2025
Shugabannin DSS Sun Gana A Kaduna, Sun Tattauna Matsalar Tsaron Arewa Maso Yamma

Shugabannin DSS Sun Gana A Kaduna, Sun Tattauna Matsalar Tsaron Arewa Maso Yamma

November 7, 2025
Cinikin Waje Na Kasar Sin Ya Karu Da Kashi 3.6 Cikin Dari A Watanni 10 Na Farkon Shekarar 2025

Cinikin Waje Na Kasar Sin Ya Karu Da Kashi 3.6 Cikin Dari A Watanni 10 Na Farkon Shekarar 2025

November 7, 2025
An Bukaci Manoma Su Rungumi Tsarin Noma Mai Jure Wa Sauyin Yanayi

An Bukaci Manoma Su Rungumi Tsarin Noma Mai Jure Wa Sauyin Yanayi

November 7, 2025
Kasar Sin Za Ta Dage Dakatar Da Shigo Da Waken Soya A Kan Kamfanonin Amurka Uku 

Kasar Sin Za Ta Dage Dakatar Da Shigo Da Waken Soya A Kan Kamfanonin Amurka Uku 

November 7, 2025
Abin Da APC Za Ta Yi Da Rinjayen Kashi Biyu Bisa Uku A Majalisar Tarayya

Abin Da APC Za Ta Yi Da Rinjayen Kashi Biyu Bisa Uku A Majalisar Tarayya

November 7, 2025
An Yi Kira Da A Zurfafa Hadin Gwiwa Tsakanin Sin Da Kasashen Afirka Don Bunkasa Masana’antu A Sassan Afirka

An Yi Kira Da A Zurfafa Hadin Gwiwa Tsakanin Sin Da Kasashen Afirka Don Bunkasa Masana’antu A Sassan Afirka

November 7, 2025
APC Da Uba Sani Ba Su Lashe Zaben Gwamnan Kaduna Ba -PDP

Yadda PDP Ta Yi Asarar Kudancin Kaduna

November 7, 2025
Kasar Sin Ta Musanta Zargin Da Wakilin Amurka Ya Yi Game Da Batun Sauyin Yanayi

Kasar Sin Ta Musanta Zargin Da Wakilin Amurka Ya Yi Game Da Batun Sauyin Yanayi

November 7, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.