• English
  • Business News
Wednesday, July 2, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

INEC Ta Ayyana Uzodimma Na APC A Matsayin Wanda Ya Lashe Zaben Gwamnan Imo

by Muhammad
2 years ago
in Manyan Labarai, Siyasa
0
INEC Ta Ayyana Uzodimma Na APC A Matsayin Wanda Ya Lashe Zaben Gwamnan Imo
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Hukumar zabe ta kasa (INEC) ta ayyana Uzodimma na Jam’iyyar APC a matsayin wanda ya yi nasarar lashe zaben gwamnan imo. 

Gwamna Uzodinma ya samu kuri’u 540,308 yayin da dan takarar jam’iyyar PDP, Mista Sam Anyanwu ya samu kuri’u 71,503, shi kuma Athan Achonu na jam’iyyar Labour ya samu kuri’u 64,081 ya zo na uku.

  • Zaɓen Bayelsa, Imo da Kogi: Shugaban INEC Ya Ja Kunnen Ma’aikata Su Yi Aiki Da Gaskiya
  • INEC Ta Tura Ma’aikata 46,084 Bayelsa, Imo Da Kogi Saboda Zaben Gwamnoni

Yanzu dai Gwamna Uzodinma zai yi wa’adi na biyu ne a matsayin gwamnan jihar Imo.

Gwamna Hope Uzodimma na jam’iyyar APC ya yi nasarar lashe zabensa a dukkanin kananan hukumomin jihar 27 da aka gudanar a zaben gwamnan jihar Imo a ranar Asabar 11 ga watan Nuwamba, 2023.

An dai fara tattara sakamakon zaben ne da misalin karfe 2 na daren Asabar zuwa Lahadi a Owerri, babban birnin jihar, inda mataimakin shugaban jami’ar tarayya, ta Oye Ekiti, Farfesa Abayomi Fashina, yake a matsayin babban jami’i mai tattara sakamakon zabe na hukumar zabe ta kasa (INEC) a jihar Imo.

Labarai Masu Nasaba

Isra’ila Ta Amince Da Tsagaita Wuta Na Tsawon Kwana 60 Da Hamas – Trump

Ba Zan Bar Jam’iyyar PDP Ba – Gwamna Muftwang

Manyan masu kalubalantar gwamnan jihar mai ci a zaben sun hada da Samuel Anyanwu na jam’iyyar (PDP) da Achonu Nneji na jam’iyyar Labour inda a zaben ba su samu nasarar lashe ko karamar hukuma daya ba.

Duba yadda cikakken sakamakon yake a kasa:

1. Karamar Hukumar NJABA:

APC – 8, 110
LP – 995
PDP – 2, 404

2. Karamar Hukumar OBOWO:

APC – 17,514
LP -. 3,404
PDP – 711

3. Karamar Hukumar Oru West:

APC: 38,726
LP- 1,867
PDP – 987

4. Karamar Hukumar Owerri North

APC – 8,536
LP – 4,386
PDP – 3,449

5. Karamar Hukumar NWANGELE:

APC – 29,282
LP – 895
PDP – 2,132

6. Karamar Hukumar ORSU:

APC – 18,003
LP _. 813
PDP – 624

7. Karamar Hukumar Ikeduru:

APC – 22,356
LP – 1,377
PDP – 7,258

8. Karamar Hukumar Owerri municipal:

APC – 5,324
LP 2,914
PDP 2,180

9. Karamar Hukumar Onuimo:
APC – 13,434
LP – 1,753
PDP – 2,676

10. Karamar Hukumar NKWERRE:

APC – 22, 488
LP – 1,320
PDP – 2,632

11. Karamar Hukumar ISU:

APC – 11,312
LP – 1,253
PDP – 2, 508

12. Karamar Hukumar IDEATO SOUTH:

APC – 16, 891
LP – 1,649
PDP – 2,469

13. Karamar Hukumar OKIGWE:

APC – 55, 585
LP – 2,655
PDP – 1,688

14. Karamar Hukumar AHIAZU MBAISE:

APC – 8,369
LP – 2,214
PDP – 3,507

15. Karamar Hukumar Ehime Mbano:

APC – 6,632
LP – 4,957
PDP – 681

16. Karamar Hukumar ISIALA MBANO:

APC – 10,860
LP – 2,419
PDP – 1,659

17. Karamar Hukumar ORU EAST:

APC – 67, 315
LP – 3,443
PDP – 2, 202

18. Karamar Hukumar OWERRI WEST:

APC – 9, 205
LP – 2,597
PDP – 3,305

19. Karamar Hukumar ABOH MBAISE:

APC – 9,638
LP – 2,435
PDP – 1,724

20. Karamar Hukumar NGOR OKPALA:

APC – 14,143
LP – 2, 716
PDP – 3,451

21. Karamar Hukumar EZINIHITTE MBAISE:

APC – 8, 473
LP – 3, 332
PDP – 2,784

22. Karamar Hukumar Orlu:

APC – 37, 614
LP – 2,424
PDP _. 3,690

23 Karamar Hukumar IHITTE UBOMA:

APC. – 11, 099
LP – 2, 766
PDP – 3, 078

24. Karamar Hukumar Mbaitoli:

APC – 12,556
LP – 4,007
PDP – 5,343

25. Karamar Hukumar IDEATO NORTH:

APC – 5,271
LP – 1,522
PDP – 2, 062

26. Karamar Hukumar OHAJI EGBEMA:

APC – 14,962
LP – 1,506
PDP – 3, 3694

27. Karamar Hukumar Oguta:

APC – 57, 310
LP – 1,941
PDP – 2,653


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: APCUzodimmaZaben Jihar Imo
ShareTweetSendShare
Previous Post

INEC Ta Dakatar Da Zabe A Wasu Sassan Jihar Kogi

Next Post

Dabarun Karatu A Gida (1)

Related

Isra’ila Ta Amince Da Tsagaita Wuta Na Tsawon Kwana 60 Da Hamas – Trump
Kasashen Ketare

Isra’ila Ta Amince Da Tsagaita Wuta Na Tsawon Kwana 60 Da Hamas – Trump

1 hour ago
Ba Zan Bar Jam’iyyar PDP Ba – Gwamna Muftwang
Manyan Labarai

Ba Zan Bar Jam’iyyar PDP Ba – Gwamna Muftwang

5 hours ago
David Mark Da Aregbesola Sun Zama Shugaba Da Sakataren Jam’iyyar ADC
Manyan Labarai

David Mark Da Aregbesola Sun Zama Shugaba Da Sakataren Jam’iyyar ADC

7 hours ago
An Dakatar Da Shugaban APC Na Jihar Nasarawa
Labarai

An Dakatar Da Shugaban APC Na Jihar Nasarawa

17 hours ago
Farfesa Haruna Musa Ya Lashe Zaɓen Shugabancin Jami’ar Bayero Ta Kano
Manyan Labarai

Farfesa Haruna Musa Ya Lashe Zaɓen Shugabancin Jami’ar Bayero Ta Kano

20 hours ago
Sojoji Sun Kashe Riƙaƙƙen Ɗan Ta’adda Yellow Danbokolo A Zamfara
Manyan Labarai

Sojoji Sun Kashe Riƙaƙƙen Ɗan Ta’adda Yellow Danbokolo A Zamfara

1 day ago
Next Post
Karatu

Dabarun Karatu A Gida (1)

LABARAI MASU NASABA

Isra’ila Ta Amince Da Tsagaita Wuta Na Tsawon Kwana 60 Da Hamas – Trump

Isra’ila Ta Amince Da Tsagaita Wuta Na Tsawon Kwana 60 Da Hamas – Trump

July 2, 2025
Arsenal Ta Sayi Kepa Daga Chelsea

Arsenal Ta Sayi Kepa Daga Chelsea

July 2, 2025
Ba Zan Bar Jam’iyyar PDP Ba – Gwamna Muftwang

Ba Zan Bar Jam’iyyar PDP Ba – Gwamna Muftwang

July 2, 2025
David Mark Da Aregbesola Sun Zama Shugaba Da Sakataren Jam’iyyar ADC

David Mark Da Aregbesola Sun Zama Shugaba Da Sakataren Jam’iyyar ADC

July 2, 2025
‘Yan Bindiga Sun Sake Kashe Mutum 6 A Ƙauyukan Filato, Sun Jikkata Wasu

Rikicin Gonar Gado Ya Yi Ajalin Mutum Ɗaya, An Ƙone Gidaje A Filato

July 2, 2025
An Dakatar Da Shugaban APC Na Jihar Nasarawa

An Dakatar Da Shugaban APC Na Jihar Nasarawa

July 1, 2025
Tawagar Gwamnatin Tarayya Da Ɗangote Sun Halarci Jana’izar Aminu Ɗantata A Saudiyya

Tawagar Gwamnatin Tarayya Da Ɗangote Sun Halarci Jana’izar Aminu Ɗantata A Saudiyya

July 1, 2025
An Gudanar Da Bikin Daga Tuta Da Bikin Murnar Cika Shekaru 28 Da Dawowar Yankin HK Karkashin Kasar Sin

An Gudanar Da Bikin Daga Tuta Da Bikin Murnar Cika Shekaru 28 Da Dawowar Yankin HK Karkashin Kasar Sin

July 1, 2025
Ɗantata: Majalisar Dattawa Ta Ɗage Taron Jin Ra’ayin Jama’a A Arewa maso Yamma

Ɗantata: Majalisar Dattawa Ta Ɗage Taron Jin Ra’ayin Jama’a A Arewa maso Yamma

July 1, 2025
Kayan Aro Baya Rufe Katara

Kayan Aro Baya Rufe Katara

July 1, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.