• English
  • Business News
Friday, September 19, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ana Begen Ganawar Shugabannin Sin Da Amurka A Birnin San Francisco

by CGTN Hausa
2 years ago
in Daga Birnin Sin
0
Ana Begen Ganawar Shugabannin Sin Da Amurka A Birnin San Francisco
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

A ranar 10 ga watan Nuwamba da dare, an gudanar da wani bikin kide-kide a gidan wasan kwaikwayo na kasar Sin domin tunawa da cika shekaru 50 da ziyarar kungiyar kide-kiden Symphony ta Philadelphia ta kasar Amurka a kasar Sin. A lokacin da aka kaddamar da bikin da ya hada kide-kiden Symphony na yammacin duniya da na kasar Sin, bikin ya kasance kamar wata gadar dake sada zumunta tsakanin al’ummin Sin da Amurka.

Tun daga tarihi zuwa halin yanzu, babu dalilin lalata dangantakar dake tsakanin Sin da Amurka. Yayin da ake kokarin sada zumunta a tsakanin jama’ar kasashen biyu, ana kuma gaggauta yin mu’amala da juna a tsakanin gwamnatocin kasashen biyu. Sin da Amurka sun yi shawarwari a jere a kwanakin baya, wanda ya nuna alama mai yakini wajen tabbatar da dangantakar dake tsakanin Sin da Amurka, kana an aza tubulin ganawar shugabannin kasashen Sin da Amurka a birnin San Francisco a makon da muke ciki.

  • Majalisar Ɗinkin Duniya Da Tarayyar Turai Sun Miƙa Cibiyar Kula Da Matan Da Aka Ci Zarafinsu Ga Jihar Sokoto
  • Kade-Kaden Symphony Ta Philadelphia Na Ba Da Gudummawa Waje Inganta Abokantakar Dake Tsakanin Sin Da Amurka

Wannan ganawa za ta kasance kamar karo na farko da shugabannin kasashen biyu za su gana da juna kai tsaye bayan ganawar da suka yi a Bali na kasar Indonesiya a shekarar bara. A yayin ganawar, bangarorin biyu za su yi musayar ra’ayoyi a fannonin tsare-tsaren raya dangantakar dake tsakanin Sin da Amurka a dukkan fannoni, da sauran manyan batutuwan dake shafar zaman lafiya da bunkasuwar duniyarmu baki daya.

Kasa da kasa na sa ran ganawar San Francisco za ta maida hankali kan batun yin hadin gwiwa da kuma samun sakamakon da ake fata.

Ana kuma fatan kasar Amurka za ta yi watsi da ra’ayin yin takara tsakanin manyan kasashe, da maida hankali kan moriyar kasa da ta jama’a, da kuma batutwan dake shafar duk duniya baki daya, ta nuna sahihanci da aiwatar da ayyuka yadda ya kamata a lokacin da take yin shawarwari da bangaren Sin bisa hakikanin halin da ake ciki a duk duniya. Ko za a iya kwantar da dangantakar dake tsakanin Sin da Amurka, har ma dangantakar ta samu ingantu ko a’a, yana bukatar bangarorin biyu su kai zuciya nesa, kuma su yi kokari tare. (Zainab Zhang)

Labarai Masu Nasaba

An Yi Bikin Tunawa Da Ranar Kaddamar Da Yakin Kin Mamayar Dakarun Japan A Birnin Shenyang

Likitocin Sin Dake Aikin Agajin Kiwon Lafiya A Nijar Sun Gudanar Da Tiyatar ALT A Karon Farko A Yammacin Afirka


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: AmurkaJapanSin
ShareTweetSendShare
Previous Post

Buhari Ya Taya APC Murnar Nasarar Lashe Zaben Gwamnoni A Jihohin Imo Da Kogi

Next Post

NIS Ta Tabbatar Da Mutuwar Jami’anta 4, 7 Sun Ji Rauni A Wani Hadarin Mota A Kano

Related

An Yi Bikin Tunawa Da Ranar Kaddamar Da Yakin Kin Mamayar Dakarun Japan A Birnin Shenyang
Daga Birnin Sin

An Yi Bikin Tunawa Da Ranar Kaddamar Da Yakin Kin Mamayar Dakarun Japan A Birnin Shenyang

13 hours ago
Likitocin Sin Dake Aikin Agajin Kiwon Lafiya A Nijar Sun Gudanar Da Tiyatar ALT A Karon Farko A Yammacin Afirka
Daga Birnin Sin

Likitocin Sin Dake Aikin Agajin Kiwon Lafiya A Nijar Sun Gudanar Da Tiyatar ALT A Karon Farko A Yammacin Afirka

14 hours ago
Fim Mai Taken 731 Na Tunatar Da Jama’a Muhimmancin Kiyaye Zaman Lafiya
Daga Birnin Sin

Fim Mai Taken 731 Na Tunatar Da Jama’a Muhimmancin Kiyaye Zaman Lafiya

15 hours ago
Sashen Raya Kimiyya Da Fasaha Na Sin Ya Kai Babban Matsayi Yayin Shirin Raya Kasa Na Shekaru Biyar-biyar Karo Na 14
Daga Birnin Sin

Sashen Raya Kimiyya Da Fasaha Na Sin Ya Kai Babban Matsayi Yayin Shirin Raya Kasa Na Shekaru Biyar-biyar Karo Na 14

16 hours ago
An Bude Taron Dandalin Tattauna Batun Tsaro Na Xiangshan Karo Na 12 A Birnin Beijing
Daga Birnin Sin

An Bude Taron Dandalin Tattauna Batun Tsaro Na Xiangshan Karo Na 12 A Birnin Beijing

17 hours ago
Shugaban Guinea-Bissau Ya Goyi Bayan Shawarar Tsarin Shugabancin Duniya Da Sin Ta Gabatar
Daga Birnin Sin

Shugaban Guinea-Bissau Ya Goyi Bayan Shawarar Tsarin Shugabancin Duniya Da Sin Ta Gabatar

19 hours ago
Next Post
NIS Ta Tabbatar Da Mutuwar Jami’anta 4, 7 Sun Ji Rauni A Wani Hadarin Mota A Kano

NIS Ta Tabbatar Da Mutuwar Jami’anta 4, 7 Sun Ji Rauni A Wani Hadarin Mota A Kano

LABARAI MASU NASABA

Sin

Murnar Maulidin Cikar Manzon Allah (SAW) Shekara 1,500 Da Haihuwa (2)

September 19, 2025
Maulud 1,500: Yadda Zawiyar Ahlul Faidhati Mai Diwani Group Ta Yi Maulidin Takutaha A Kaduna 

Maulud 1,500: Yadda Zawiyar Ahlul Faidhati Mai Diwani Group Ta Yi Maulidin Takutaha A Kaduna 

September 19, 2025
Matatar Dangote Ta Dakatar Da Zuwa Ɗaukar Man Fetur, Sai Dai Ka Saya Ta Kai Ma

Matatar Dangote Ta Dakatar Da Zuwa Ɗaukar Man Fetur, Sai Dai Ka Saya Ta Kai Ma

September 19, 2025

Gwamnatin Tarayya Ta Dakatar Da Harajin Kashi 4 Na Shigo Da Kaya Wanda Ya Janyo Cece-kuce

September 19, 2025
GORON JUMA’A 01-07-2025

GORON JUMA’A 19-09-2025

September 19, 2025
Sin

2027: Su Wane Ne Ke Tsoron Guguwar Makinde A Jam’iyyar  PDP

September 19, 2025
Nan Ba Da Jimawa Ba Hauhawar Farashin Kayayyaki Za Ta Zama Tarihi —Fadar Shugaban

Nan Ba Da Jimawa Ba Hauhawar Farashin Kayayyaki Za Ta Zama Tarihi —Fadar Shugaban

September 19, 2025
Ce-ce-kuce Kan Shirin Ƙara Wa Ƴan Siyasa Masu Riƙe Da Madafun Iko Albashi

Ce-ce-kuce Kan Shirin Ƙara Wa Ƴan Siyasa Masu Riƙe Da Madafun Iko Albashi

September 19, 2025
An Yi Bikin Tunawa Da Ranar Kaddamar Da Yakin Kin Mamayar Dakarun Japan A Birnin Shenyang

An Yi Bikin Tunawa Da Ranar Kaddamar Da Yakin Kin Mamayar Dakarun Japan A Birnin Shenyang

September 18, 2025
Likitocin Sin Dake Aikin Agajin Kiwon Lafiya A Nijar Sun Gudanar Da Tiyatar ALT A Karon Farko A Yammacin Afirka

Likitocin Sin Dake Aikin Agajin Kiwon Lafiya A Nijar Sun Gudanar Da Tiyatar ALT A Karon Farko A Yammacin Afirka

September 18, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.