ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Sunday, December 21, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

FUDMA Za Ta Karrama Sarkin Bichi, Sarkin Daura Da Tsohon Gwamnan Katsina

by El-Zaharadeen Umar
2 years ago
FUDMA

Jami’ar Gwamnatin Tarayya da ke Dutsin-Ma a Jihar Katsina (FUDMA), za ta karrama sakarakunan Bichi da Daura da kuma tsohon Gwamnan Jihar Katsina da digirin girmamawa a ranar Asarar.

Kamar yadda mataimakin shugaban jami’ar, Farfesa Armaya’u Bichi, ya bayyana wa manema labarai a Katsina cewa jami’ar za ta karrama mai martaba Sarkin Bichi Alhaji Nasiru Ado Bayero, da mai martaba Sarkin Daura Alhaji Umar Faruk Umar da kuma tsohon Gwamnan jih6ar Katsina Barista Ibrahim Shema.

  • Zaben Kano: Alkali Na Fuskantar Tuhuma Kan Kuskuren Da Aka Tafka
  • Gwamnatin Tarayya Ta Yi Maraba Da Shigowar Masu Zuba Jari Daga Mexico

Farfesa Armaya’u Bichi, ya kara da cewa a lokacin bikin yaye daliban jami’ar karo na biyu, za a gudanar da lakca wanda mataimakin shugaban majalisar dattawa, Sanata Natsu Jinin Maliya zai gabatar.

ADVERTISEMENT

Haka kuma ya kara da cewa akwai liyafar cin abinci ta dare da aka shirya domin karrama shugaban jami’ar gwamnatin tarayya da ke Dutsin-Ma duk a cikin shirye-shiryen wannan biki mai cike da tarihi.

Mataimakin shugaban jami’ar gwamnatin tarayya da ke Dutsin-Ma, Farfesa Armaya’u Bichi, ya ce za su yaye daliban 4,364, inda ya ce mutum 112 za su fita da digiri mai daraja ta daya (first class) sai mutum 1,131, za su fita da digiri mai daraja ta biyu babba (second class upper) sai mutum 2,476 za su fita da digiri mai daraja ta biyu ( second class lower) karrama sai kuma mutum 646 za su fita da digiri mai daraja ta uku (third class).

LABARAI MASU NASABA

Akpabio, Ganduje, Ogundoyin Sun Halarci Naɗa Seyi Tinubu Sarauta

Tashar Teku Ta Ciniki Mai ‘Yanci Ta Hainan Ta Bude Sabon Babin Hadin Gwiwar Sin Da Kasashen Afirka

“A karon farko za mu yaye daliban 401da suka hada da mutum 11 masu digirin digirgir (PHD) sai 168 masu digiri na biyu a fannin Ilimi (Acadamic masters) sai kuma mutum 75 masu digiri na biyu a fannin kwarewa (Professional Masters) tare da mutum 149 masu babar difloma duk lokacin baban taron yaye daliban na wannan shekarar,” in ji shi

Haka kuma ya bada tabbacin da irin shirin da suka yi na kammala wannan taro lafiya duk da irin barazanar tsaron da ake fuskanta a wannan gari na Dutsin-Ma da ke Jihar Katsina.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Akpabio, Ganduje, Ogundoyin Sun Halarci Naɗa Seyi Tinubu Sarauta
Manyan Labarai

Akpabio, Ganduje, Ogundoyin Sun Halarci Naɗa Seyi Tinubu Sarauta

December 21, 2025
Tashar Teku Ta Ciniki Mai ‘Yanci Ta Hainan Ta Bude Sabon Babin Hadin Gwiwar Sin Da Kasashen Afirka
Ra'ayi Riga

Tashar Teku Ta Ciniki Mai ‘Yanci Ta Hainan Ta Bude Sabon Babin Hadin Gwiwar Sin Da Kasashen Afirka

December 21, 2025
Tinubu
Manyan Labarai

Dambarwar Naɗa Muƙamai Da Soke Su A Gwamnatin Tinubu

December 21, 2025
Next Post
Na Sha Damarar Kawar Da Cakuduwa Da Maza A Bukukuwan Mata Zalla – Bahijja Kabara

Na Sha Damarar Kawar Da Cakuduwa Da Maza A Bukukuwan Mata Zalla – Bahijja Kabara

LABARAI MASU NASABA

Yankin Rijiyoyin Mai Na Teku Mafi Girma Na Kasar Sin Ya Ba Da Rahoton Yawan Mai Da Iskar Gas Da Ya Fitar A Shekara

Yankin Rijiyoyin Mai Na Teku Mafi Girma Na Kasar Sin Ya Ba Da Rahoton Yawan Mai Da Iskar Gas Da Ya Fitar A Shekara

December 21, 2025
An Bukaci Bunkasa Fannin Kiwo A Hadin Gwiwar Sin Da Afirka

An Bukaci Bunkasa Fannin Kiwo A Hadin Gwiwar Sin Da Afirka

December 21, 2025
Akpabio, Ganduje, Ogundoyin Sun Halarci Naɗa Seyi Tinubu Sarauta

Akpabio, Ganduje, Ogundoyin Sun Halarci Naɗa Seyi Tinubu Sarauta

December 21, 2025
Tashar Teku Ta Ciniki Mai ‘Yanci Ta Hainan Ta Bude Sabon Babin Hadin Gwiwar Sin Da Kasashen Afirka

Tashar Teku Ta Ciniki Mai ‘Yanci Ta Hainan Ta Bude Sabon Babin Hadin Gwiwar Sin Da Kasashen Afirka

December 21, 2025
Tinubu

Dambarwar Naɗa Muƙamai Da Soke Su A Gwamnatin Tinubu

December 21, 2025
Zaben Fidda Gwani A APC: Sanatocin Jigawa Sun Rasa Tikitin Komawa Majalisa

APC Za Ta Gudanar Da Babban Taronta Na Kasa A Watan Maris

December 21, 2025
Mun Shirya Tsaf Domin Lashe Gasar AFCON Ta Bana – Bassey

Mun Shirya Tsaf Domin Lashe Gasar AFCON Ta Bana – Bassey

December 21, 2025
Sarakuna Na Da Rawar Takawa Wajen Kare Muhalli A Nijeriya – Ministan Muhalli

Sarakuna Na Da Rawar Takawa Wajen Kare Muhalli A Nijeriya – Ministan Muhalli

December 21, 2025
Me Ya Sa Ake Fifita Ilimin Boko A Kan Na Addini?

Me Ya Sa Ake Fifita Ilimin Boko A Kan Na Addini?

December 21, 2025
Yadda Itacen Dorawa Ke Warkar Da Cututtuka Daban-daban

Yadda Itacen Dorawa Ke Warkar Da Cututtuka Daban-daban

December 21, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.