• English
  • Business News
Sunday, August 3, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Abin Da Yasa Ba Mu Buga Sunan Lawan Da Akpabio Ba – INEC

by Sadiq
3 years ago
in Siyasa
0
Abin Da Yasa Ba Mu Buga Sunan Lawan Da Akpabio Ba – INEC
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC), ta bayar da bayani kan yadda ta ki fitar da sunayen ainihin wadanda suka lashe zaben ‘yan takarar sanata na jam’iyyar APC mai mulki a matakai guda biyu.

A cikin wani yanayi mai cike da cece-kuce, an rasa sunayen shugaban majalisar dattawa, Sanata Ahmad Lawan, tsohon ministan harkokin Neja Delta, Godswill Akpabio.

  • Mutane 880 Sun Kamu Da Korona A Ranar Asabar – NCDC
  • Kasar Sin Ta Yi Kira Da A Warware Sabanin Siyasa A Yammacin Afirka Da Sahel Ta Hanyar Shawarwari

Bashir Machina da Udom Ekpoudom sun fito zaben fidda-gwani na sanata a Yobe ta Arewa da Akwa-Ibom ta Arewa maso Yamma wanda INEC ta shaida, sai dai sunayen Lawan da Akpabio APC ta mika wa hukumar.

Dangane da rade-radin nuna son kai da wani bangare na al’umma ke yi wa INEC, hukumar a wata sanarwa da ta fitar a ranar Asabar, ta ce an tafka kura-kurai a kan matakin da ta dauka.

Dangane da mazabun biyu, hukumar ta ce ta sauke ayyukan da kundin tsarin mulkin kasar ya ba ta na sanya ido kan harkokin kudaden jam’iyyun siyasa da zabukan fidda-gwani.

Labarai Masu Nasaba

Sanata Buba Ya ƙaryata Jita-jitar Cewa Majalisa Ta Amince da ƙirƙiro Sabbin Jihohi 12

Sauya Sheƙa: Sanatoci Biyu APC Ke Buƙata Wajen Samun Kashi Biyu Cikin Uku A Majalisar Dattawa

Hukumar ta INEC ta tsaya tsayin daka wajen amincewa da rahotannin ofisoshinta na jihohi dangane da zaben ‘yan majalisar dattawa na jam’iyyar APC a yankunan da abin ya shafa tare da kalubalantar mambobin da suka koka da su garzaya kotu.

“Dangane da zabukan fidda-gwani na ‘yan majalisar dattawan Akwa Ibom ta Arewa maso Yamma da Yobe ta Arewa, hukumar ta tsaya kan rahoton sa ido da aka samu daga ofisoshinmu na jiha.

“Saboda haka, hukumar ba ta buga bayanan kowane dan takarar mazabar biyu ba sabanin rahoton jihar ba.

“A yanzu haka, hukumar ta na aiki tukuru a kan matsalolin biyu. Masu korafin suna da ‘yancin tunkarar babbar kotun tarayya domin neman hakkinsu kamar yadda sashe na 285 na kundin tsarin mulkin tarayyar Nijeriya 1999 da sashe na 29(5) da 84(14) na dokar zabe. 2022, ” in ji Festus Okoye.

Machina da Ekpoudom sun samu shiga rahoton ofisoshin jihohin Yobe da Akwa-Ibom na hukumar a lokacin da Lawan da Akpabio sun zage damtse wajen samun damar lashe tikitin takarar shugaban kasa na APC.

Yayin da Mista Akpabio ya janye takarar neman takarar shugaban kasa, Bola Tinubu, Mista Lawan ya sha kaye a hannun tsohon gwamnan na jihar Legas.

Ganin yadda ake ta cece-kuce a kan takardun da aka buga na wasu daga cikin ‘yan takarar shugaban kasa da na ‘yan majalisun tarayya da na gwamnoni, INEC ta ki buga sunayen ‘yan takarkarun da ake da matsala a yankunansu.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: AkpabioAPCINECLawanMachinatakaraZaben Fidda Gwani
ShareTweetSendShare
Previous Post

Mutane 880 Sun Kamu Da Korona A Ranar Asabar – NCDC

Next Post

ISWAP Ta Kwance Motoci 4 Dauke Da Abincin ‘Yan Gudun Hijira A Borno 

Related

Sanata Buba Ya ƙaryata Jita-jitar Cewa Majalisa Ta Amince da ƙirƙiro Sabbin Jihohi 12
Siyasa

Sanata Buba Ya ƙaryata Jita-jitar Cewa Majalisa Ta Amince da ƙirƙiro Sabbin Jihohi 12

5 hours ago
Sauya Sheƙa: Sanatoci Biyu APC Ke Buƙata Wajen Samun Kashi Biyu Cikin Uku A Majalisar Dattawa
Siyasa

Sauya Sheƙa: Sanatoci Biyu APC Ke Buƙata Wajen Samun Kashi Biyu Cikin Uku A Majalisar Dattawa

14 hours ago
2027: APC Da ADC Na Gwagwarmayar Neman Samun Goyon Bayan Mutanen Arewa
Siyasa

2027: APC Da ADC Na Gwagwarmayar Neman Samun Goyon Bayan Mutanen Arewa

1 day ago
Majalisar Dokokin Sokoto Ta Aike Wa  Kwamishina Sammaci, Duba Dalili
Siyasa

Majalisar Dokokin Sokoto Ta Aike Wa  Kwamishina Sammaci, Duba Dalili

1 day ago
Tinubu Ya Cika Alƙawurran Da Ya Ɗauka – Ƙungiyar Gwamnonin Arewa
Siyasa

Tinubu Ya Cika Alƙawurran Da Ya Ɗauka – Ƙungiyar Gwamnonin Arewa

2 days ago
Zan Ware 10bn Don Inganta Ilimin Matasa Idan Na Ci Zabe – Atiku
Labarai

2027: Ba Mu Kafa Haɗakarmu Don Cika Burin Atiku Ba – ADC

3 days ago
Next Post
ISWAP Ta Kwance Motoci 4 Dauke Da Abincin ‘Yan Gudun Hijira A Borno 

ISWAP Ta Kwance Motoci 4 Dauke Da Abincin 'Yan Gudun Hijira A Borno 

LABARAI MASU NASABA

Sanata Buba Ya ƙaryata Jita-jitar Cewa Majalisa Ta Amince da ƙirƙiro Sabbin Jihohi 12

Sanata Buba Ya ƙaryata Jita-jitar Cewa Majalisa Ta Amince da ƙirƙiro Sabbin Jihohi 12

August 2, 2025
Menene Sirrin Nasarar Ƴan Wasan Nijeriya Mata A Ƙwallon Ƙafa?

Menene Sirrin Nasarar Ƴan Wasan Nijeriya Mata A Ƙwallon Ƙafa?

August 2, 2025
Kashi 40 Na Ƙananan Yara A Nijeriya Ke Fuskantar Barazanar Yunwa — Rahoto

Etsu Nupe Ya Jaddada Buƙatar Sama Wa Sarakunan Gargajiya Gurbi A Tsarin Mulki

August 2, 2025
Babban Bankin Sin Ya Yi Alkawarin Ba Da Goyon Baya Ga Kirkire-Kirkire Da Sayayya

Babban Bankin Sin Ya Yi Alkawarin Ba Da Goyon Baya Ga Kirkire-Kirkire Da Sayayya

August 2, 2025
Fim Na Kisan Kiyashin Nanjing Ya Mamaye Kasuwar Fina-Finan Sin Bisa Samun Kudin Shiga Yuan Biliyan Daya

Fim Na Kisan Kiyashin Nanjing Ya Mamaye Kasuwar Fina-Finan Sin Bisa Samun Kudin Shiga Yuan Biliyan Daya

August 2, 2025
Kashi 40 Na Ƙananan Yara A Nijeriya Ke Fuskantar Barazanar Yunwa — Rahoto

Kashi 40 Na Ƙananan Yara A Nijeriya Ke Fuskantar Barazanar Yunwa — Rahoto

August 2, 2025
Yadda Kwamishinan Kano Ya Karɓi Dala $30,000 Domin Yin Belin Dilan Ƙwaya A Kotu – Rahoto

Yadda Kwamishinan Kano Ya Karɓi Dala $30,000 Domin Yin Belin Dilan Ƙwaya A Kotu – Rahoto

August 2, 2025
Babban Jami’in MDD: Kokarin Sin A Fannin Samun Ci Gaba Mai Dorewa Na Da Matukar Alfanu Ga Yanayin Duniya

Babban Jami’in MDD: Kokarin Sin A Fannin Samun Ci Gaba Mai Dorewa Na Da Matukar Alfanu Ga Yanayin Duniya

August 2, 2025
An Dawo Da Wutar Lantarki A Dukkan Kauyukan Da Aka Tafka Ruwa Da Iska A Beijing

An Dawo Da Wutar Lantarki A Dukkan Kauyukan Da Aka Tafka Ruwa Da Iska A Beijing

August 2, 2025
Ma’aikatan Jinya Sun Janye Yajin Aiki Bayan Gwamnatin Tarayya Ta Yi Alƙawarin Biyan Buƙatunsu 

Ma’aikatan Jinya Sun Janye Yajin Aiki Bayan Gwamnatin Tarayya Ta Yi Alƙawarin Biyan Buƙatunsu 

August 2, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.