• English
  • Business News
Wednesday, August 13, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Mutane 19,000 Sun Amfana Da Tallafin Fadama III A Zamfara

by Hussein Yero
2 years ago
in Labarai
0
Mutane 19,000 Sun Amfana Da Tallafin Fadama III A Zamfara
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Gwamna Dauda Lawal, a jiya Laraba, ya kaddamar da shirin farfado da tattalin arziki na shirin (N-CARES) na Nijeriya Coronavirus (COVID-19) tare da rarraba kayan amfanin gona da kadarorin noma ga mutane 19,000.

An gudanar da bikin kaddamar da shirin na Fadama III a ma’aikatar noma ta Jihar Zamfara, kuma mutane daga kananan hukumomi shida ne suka amfana da shirin.

  • Masu Fyade Da ’Yan Luwadi 369 Aka Kama A 2023 A Katsina
  • Tsohuwar Ministar Ayyukan Jin-Kai Ta Ki Amsa Gayyatar EFCC

A wajen bikin an raba sama da injinan wutar lantarki 700 da iri na shinkafa da masara ga manoma 19,000.

A cewarsa, gwamnatin Gwamna Dauda Lawal ta kuduri aniyar inganta harkar noma ta hanyar samar da isasshen tallafi ga manoma.

A yayin jawabinsa a wajen taron kaddamarwar, Gwamna Dauda Lawal ya jaddada kudirin gwamnatinsa na samar da ayyukan yi ga marasa karfi a Zamfara.

Labarai Masu Nasaba

‘Yansanda Sun Fara Bincike Kan Rasuwar Wani Dan NYSC A Bauchi

EFCC Ta Bayar Da Belin Tambuwal, Ta Yi Allah-wadai Da Zargin Da Jam’iyar ADC Ta Yi

Ya ce: “Ta hanyar shirin Fadama III, manoma 100,000 ne za a karfafa musu kayan aiki da iri a cikin shekaru hudu masu zuwa, kuma wannan yana ciki kasafin kudin cetonmu na 2024, ya shaida kudurisa na daukar matakan da ake bukata domin ganinmun cimma burinmu a fannin noma, wanda shi ne bangare mafi muhimmanci na tattalin arzikin jiharmu.

“Kamar yadda kuka sani, shirin COVID-19 shiri ne na farfado da tattalin arziki shiri ne da ya kunshi bangarori daban-daban da ke kewaye da yankuna uku masu muhimmanci kuma an tsara shi don magance kalubale da samun damar yin amfani da damar inganta noma.

“A karkashin FADAMA 3, yankin zai mayar da hankali ne kan inganta samar da abinci da kuma tabbatar da amintaccen aikin samar da abinci ga gidajenmu masu rauni.”

Bugu da kari, Gwamna Lawal ya ce gwamnatin Jihar Zamfara za ta bayar da tallafi da ayyuka masu muhimmanci, da ginawa da gyara hanyoyin shiga, tare da ware kadarori domin noma da rage asarar abinci”.

“A wannan zagaye na uku, babban burinmu shi ne mu inganta ayyukan noma 11,760 kai tsaye ta hanyar samar musu da muhimman abubuwa kamar takin zamani, maganin ciyawa, maganin kwari, ingantattun iri, da sinadarai masu sanya iri. Domin noman rani mai zuwa, mun ware buhunan taki 33,000 – wanda ya kunshi buhunan NPK 22,000 da kuma buhunan Urea 11,000.

“Haka zalika, za a raba injinan wutar lantarki sama da 700 da iri na shinkafa da masara ga manoma 19,000. Bugu da kari, kungiyoyi 735 na manoma goma kowannen su za a ba su na’urar wutar lantarki, kuma mutane 2,550 za su karbi kananan dabbobi.”


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Asalin Yadda Aka Samo Sunan Hausa Bakwai Da Banza Bakwai

Next Post

Majalisa Ta Amince Tinubu Ya Ciwo Bashin Naira Tiriliyan 7.5

Related

Yadda Jami’an ‘Yansanda Suka Yi Garkuwa Da Wani Mazaunin Abuja, Sun Kwashe Fiye Da Naira Miliyan 20 A Asusunsa
Labarai

‘Yansanda Sun Fara Bincike Kan Rasuwar Wani Dan NYSC A Bauchi

4 hours ago
EFCC Ta Bayar Da Belin Tambuwal, Ta Yi Allah-wadai Da Zargin Da Jam’iyar ADC Ta Yi
Labarai

EFCC Ta Bayar Da Belin Tambuwal, Ta Yi Allah-wadai Da Zargin Da Jam’iyar ADC Ta Yi

5 hours ago
Babu Neman Afuwa Kan Nuna Goyan Bayan Tinubu Da Na Yi – Soludo
Labarai

Babu Neman Afuwa Kan Nuna Goyan Bayan Tinubu Da Na Yi – Soludo

5 hours ago
Ambaliyar Ruwa Ta Lalata Gidaje 14,940 A Sokoto
Labarai

‘Yan Bindiga Sun Kai Hari Masallaci Sun Kashe Wani Mutum Da Jikkata Wasu Da Dama A Sokoto

6 hours ago
Gwamnatin Kano Za Ta Horar Da Tubabbun ‘Yandaba 718 Sana’o’i 
Labarai

Gwamnatin Kano Za Ta Horar Da Tubabbun ‘Yandaba 718 Sana’o’i 

7 hours ago
Jiragen saman NAF Sun Kashe ‘Yan Ta’adda 592, Sun Lalata Kayayyakin Yaki 372
Labarai

Jiragen saman NAF Sun Kashe ‘Yan Ta’adda 592, Sun Lalata Kayayyakin Yaki 372

8 hours ago
Next Post
Majalisa Ta Amince Tinubu Ya Ciwo Bashin Naira Tiriliyan 7.5

Majalisa Ta Amince Tinubu Ya Ciwo Bashin Naira Tiriliyan 7.5

LABARAI MASU NASABA

Yadda Jami’an ‘Yansanda Suka Yi Garkuwa Da Wani Mazaunin Abuja, Sun Kwashe Fiye Da Naira Miliyan 20 A Asusunsa

‘Yansanda Sun Fara Bincike Kan Rasuwar Wani Dan NYSC A Bauchi

August 12, 2025
Sin Na Goyon Bayan Duk Wani Mataki Na Warware Batun Ukraine Ta Hanyar Lumana

Sin Na Goyon Bayan Duk Wani Mataki Na Warware Batun Ukraine Ta Hanyar Lumana

August 12, 2025
EFCC Ta Bayar Da Belin Tambuwal, Ta Yi Allah-wadai Da Zargin Da Jam’iyar ADC Ta Yi

EFCC Ta Bayar Da Belin Tambuwal, Ta Yi Allah-wadai Da Zargin Da Jam’iyar ADC Ta Yi

August 12, 2025
Babu Neman Afuwa Kan Nuna Goyan Bayan Tinubu Da Na Yi – Soludo

Babu Neman Afuwa Kan Nuna Goyan Bayan Tinubu Da Na Yi – Soludo

August 12, 2025
Ilimin Fasahar Zamani Dama Ce Ta Samun Kyakkyawar Makoma A Afrika

Ilimin Fasahar Zamani Dama Ce Ta Samun Kyakkyawar Makoma A Afrika

August 12, 2025
Ambaliyar Ruwa Ta Lalata Gidaje 14,940 A Sokoto

‘Yan Bindiga Sun Kai Hari Masallaci Sun Kashe Wani Mutum Da Jikkata Wasu Da Dama A Sokoto

August 12, 2025
Sin Ta Ware Yuan Miliyan 170 Domin Ayyukan Tallafi Ga Sassan Da Ambaliyar Ruwa Ta Shafa

Sin Ta Ware Yuan Miliyan 170 Domin Ayyukan Tallafi Ga Sassan Da Ambaliyar Ruwa Ta Shafa

August 12, 2025
Gwamnatin Kano Za Ta Horar Da Tubabbun ‘Yandaba 718 Sana’o’i 

Gwamnatin Kano Za Ta Horar Da Tubabbun ‘Yandaba 718 Sana’o’i 

August 12, 2025
Xi: Sin Da Brazil Na Iya Zama Misalin Hadin Kai Da Dogaro Da Kai Ga Kasashe Masu Tasowa

Xi: Sin Da Brazil Na Iya Zama Misalin Hadin Kai Da Dogaro Da Kai Ga Kasashe Masu Tasowa

August 12, 2025
Jiragen saman NAF Sun Kashe ‘Yan Ta’adda 592, Sun Lalata Kayayyakin Yaki 372

Jiragen saman NAF Sun Kashe ‘Yan Ta’adda 592, Sun Lalata Kayayyakin Yaki 372

August 12, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.