ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, June 24, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Majalisa Ta Amince Tinubu Ya Ciwo Bashin Naira Tiriliyan 7.5

by Sadiq
2 years ago
Majalisa

Majalisar dattawa ta sake amince wa Shugaba Bola Ahmed Tinubu ciwo wasu bashi da ya kai Dalar Amurka Biliyan 8.2, kwatankwacin Naira triliyan 7.5 domin lamuni na dogon zango.

Shugaban kwamitin kula da kasafin kudi na majalisar dattawa, Mohammed Sani Musa, ya ce sun amince da wadannan bukatu na shugaban kasa ne bayan sun saurari ba’asi daga wurin jama’a.

  • Masarautar Zazzau Za Ta Yi Nadin Sabon Magajin Gari
  • Likita Ya Shiga Hannu Bayan Kashe Wata Da Allurar Zubar Da Ciki A Kano

Ya amincewa da tsarin zai zama wata hanya ce da za ta bada dama na amfani da na’urar zamani wajen gane abubuwa da yadda za a aiwatar da kudaden.

ADVERTISEMENT

Kazalika, mataimakinsa, Mohammed Ali Ndume, ya yi karin haske cewa a cikin kasafin kudin na 2024 aka kawo wannan bukata kuma sun amince masa da wannan sauyi na mayar da kudaden asusun lamuni domin wannan shi ne kasafin kudin Shugaba Tinubu na farko, kuma ba sa so a ga kaman sun hana ruwa gudu, saboda haka za su tabbatar da sa ido a yadda wannan tsari zai tabbata, tare da fatan zai zame wa kasa alheri.

Shi kuwa shugaban Kwamitin kasafin kudi a majalisar wakilai, Abubakar Bichi, ya yaba da tsarin, inda ya ce wannan sauyi da aka yi wajen tantance kasafin kudin da bin matakai daki-daki zai kawo wa kasa ci gaba wajen samu aikace-aikace.

LABARAI MASU NASABA

Atiku Ya Soki Tsare El-Rufai, Ya Ce Sharuɗan Belinsa Sun Yi Tsauri

’Yansanda Sun Kama Wani Mutum da Harsasai 174 A Nasarawa

Bichi ya ce akwai kyakkyawan fata na cewa za a ga sauyi sosai a rayuwar alu’mma tunda shugaban kasa ya riga ya sa wa kasafin kudin hannu.

Kafin wannan karin, ana bin Nijeriya bashi har na Naira Triliyan 87.38, wanda idan an hada da wannan, basussukan za su iya kai wa tirilyan 100 ko fiye da haka.

Sai dai Shugaba Tinubu ya yi wa majalisar bayanin cewa sauya shekar zuwa lamuni zai rage kudin biyan basussukan zuwa kashi 9 cikin 100 idan an kwatanta da tsarin hada-hadar kudi wanda ake karba a yanzu wanda ya kama kashi 3 cikin 100.

Hakan dai wani abu ne da masanan tattalin arziki ke cewa yawan bashi zai hana Nijeriya samun kudaden shiga da za su kawo wa talaka ci gaba mai ma’ana.

MASU ALAKA

Tinubu Ya Gaza Wajen Magance Matsalar Tsaro A Nijeriya — Atiku
Manyan Labarai

Atiku Ya Soki Tsare El-Rufai, Ya Ce Sharuɗan Belinsa Sun Yi Tsauri

June 24, 2026
‘Yansanda Sun Kama Ɗan Bindiga Da Kuɗin Fansa Naira Miliyan 5 A Delta
Manyan Labarai

’Yansanda Sun Kama Wani Mutum da Harsasai 174 A Nasarawa

June 24, 2026
Sojoji Sun Kama Ɗan Fashi Da Makami A Taraba
Labarai

Sojoji Sun Kama Ɗan Fashi Da Makami A Taraba

June 24, 2026
Next Post
Kwastam Ta Tara Biliyan 52.7 A Kano Da Jigawa A 2023

Kwastam Ta Tara Biliyan 52.7 A Kano Da Jigawa A 2023

LABARAI MASU NASABA

Li Qiang Ya Halarci Bikin Bude Dandalin Tattalin Arzikin Duniya Na Davos Na Shekarar 2026

Li Qiang Ya Halarci Bikin Bude Dandalin Tattalin Arzikin Duniya Na Davos Na Shekarar 2026

June 24, 2026
Xi Ya Yi Kiran Daukar Matakan Zamanantar Da Aikin Gona Da Yankunan Karkara

Xi Ya Yi Kiran Daukar Matakan Zamanantar Da Aikin Gona Da Yankunan Karkara

June 24, 2026
Tinubu Ya Gaza Wajen Magance Matsalar Tsaro A Nijeriya — Atiku

Atiku Ya Soki Tsare El-Rufai, Ya Ce Sharuɗan Belinsa Sun Yi Tsauri

June 24, 2026
Trump Ne Zai Jagoranci Bayar Da Kofin Duniya A Wasan Ƙarshe – Infantino

Trump Ne Zai Jagoranci Bayar Da Kofin Duniya A Wasan Ƙarshe – Infantino

June 24, 2026
‘Yansanda Sun Kama Ɗan Bindiga Da Kuɗin Fansa Naira Miliyan 5 A Delta

’Yansanda Sun Kama Wani Mutum da Harsasai 174 A Nasarawa

June 24, 2026
Sojoji Sun Kama Ɗan Fashi Da Makami A Taraba

Sojoji Sun Kama Ɗan Fashi Da Makami A Taraba

June 24, 2026
An Kashe Mutum 2, 8 Sun Jikkata Yayin Rikici A Bauchi

An Kashe Mutum 2, 8 Sun Jikkata Yayin Rikici A Bauchi

June 24, 2026
Tsohon Shugaban APC Na Kebbi Ya Rasu A Hannun ’Yan Bindiga

Tsohon Shugaban APC Na Kebbi Ya Rasu A Hannun ’Yan Bindiga

June 24, 2026
Ya Kamata Sin Da Birtaniya Su Yi Aiki Tare Don Ci Gaba Da Inganta Dangantakarsu

Ya Kamata Sin Da Birtaniya Su Yi Aiki Tare Don Ci Gaba Da Inganta Dangantakarsu

June 23, 2026
Firaministan Sin Ya Jaddada Muhimmancin Kara Azamar Bunkasa Kirar Kayayyakin Aikin Masana’antu Na Zamani

Firaministan Sin Ya Jaddada Muhimmancin Kara Azamar Bunkasa Kirar Kayayyakin Aikin Masana’antu Na Zamani

June 23, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.