• English
  • Business News
Wednesday, September 17, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Binciken Digirin Cuwa-cuwa Na Kasashen Waje Ya Tayar Da Kura

by Bello Hamza
2 years ago
in Labarai
0
NUC
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Binciken da wani dan jarida na kafar yada labarai ta intanet, Daily Nigeria ya gudanar a kan yadda ake samun shaidar karatun Digiri ta cuwa-cuwa cikin mako shida a wata Jami’ar Kwantano da ke kasar Benin ya tayar da kura a Nijeriya cikin wannan makon inda Ministan Ilimi ya ba da umarnin dakatar da tantance duk wata shaidar karatun Digiri daga kasashen Benin da Togo.

Wakazalika, binciken wanda ya dangana har da shiga tsarin bautar kasa (NYSC) ta amfani da shaidar karatun ba tare da wata matsala ba, ya kuma jaza wa wasu jami’o’in waje guda 18 da ke Nijeriya, inda aka dakatar da harkokinsu da bayar da shaidar karatunsu nan take.

  • Yadda ANA Ta Shugabanci Gangamin Saukaka Zuwa Hajjin 2024 A Nijeriya
  • Dangote Ya Sauko Daga Matsayin Attajirin Da Ya Fi Kudi A Afrika

Hukumar kula da jami’o’i (NUC) ta gargadi al’umma da su guji mu’amala da wadannan jami’o’in.
Huhukumar, ta fitar da cikakken sunayen jami’o’in da aka haramta takardar shaidar digirinsu, inda ta wallafa sunayensu a shafinta na Intanet, da suka hada da: 1. Jami’ar Kimiyya da Gudanarwa ta Port No-bo, Jamhuriyar Benin, da sauran cibiyoyin ta da ke Nijeriya. 2. Jami’ar Bolta, da ke Ghana, da sauran cibiyoyin ta a Nijeriya. 3. Jami’ar International Unibersity, Missouri, USA, Kano da Lagos, da duk wasu cibiyoyin ta a Nijeriya. 4. Jami’ar Collumbus, UK, tana aiki da duk wasu cibiyoyin ta a Nijeriya. 5. Tiu In-ternational Unibersity, UK, da duk wasu cibiyoyin ta a Nijeriya.

Sauran su ne: 6. Jami’ar Pebbles, UK, da duk wasu cibiyoyin ta a Nijeriya. 7. London Edternal Studies UK, da duk wasu cibiyoyin ta a Nijeriya. 8. Jami’ar Pilgrims da duk wasu cibiyoyin ta a Nijeriya. 9. Jami’ar Kirista ta Yammacin Afirka, da duk wasu cibiyoyin ta a Nijeriya. 10. Jami’ar EC-Council Unibersity, Amurka, da ke da reshe a Ikeja a Jihar Legas. 11. Kwaleji Concept (London), Ilorin, da duk wasu ci-biyoyin ta a Nijeriya.

Bugu da kari, matakin ya kuma shafi 12. Jami’ar Houdegbe ta Arewacin Amurka da ke Nijeriya. 13. Makarantar Kasuwanci ta Jami’ar Irish a London, da duk wasu cibiyoyin ta a Nijeriya. 14. Jami’ar Ilimi, Winneba, Ghana, da duk wasu cibiyoyin ta a Nijeriya. 15. Jami’ar Cape Coast, Ghana, da duk wasu ci-biyoyin ta a Nijeriya. 16. Jami’ar Gamayya ta Afrika, da ke Kwatano da duk wasu cibiyoyinta a Nijeriya. Sai Jami’ar Yammacin Pacific, Denber, Colorado, da ke da Cibiya a Owerri da kuma 18. Jami’ar Ebangel ta Amurka da Chudick Management Academic, da ke Legas.

Labarai Masu Nasaba

‘Yansanda Sun Kama ‘Yan Ƙungiyar Asiri Da Ɓarayin Kifi A Jihar Neja

Mataimakin Shugaban Jam’iyyar APC Na Nasarawa, Aliyu Barde, Ya Rasu

Binciken da aka gudanar tun da dadewa ya sa ake ta cece-kuce a kan yadda matasan kasar nan ke tafiya Kwatano suna kammala karatun Digiri cikin dan kankanin lokaci.

Sai dai yanzu bisa wannan sanarwa, ba a san ko ma’aikatar ilimin za ta fito ta wallafa sunayen Jami’o’in da ta amince da su ba a kasashen.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Ilimijabun digiriNUC
ShareTweetSendShare
Previous Post

Kasafin 2024 Na Tarayya Da Jihohi Naira Tiriliyan 44.9 A Faifai

Next Post

Kirsimati: ‘Yan Nijeriya 163,000 Suka Ci Gajiyar Tallafin Sufurin Gwamnati – Minista

Related

‘Yan Bindiga Sun Sace Mutum 7 A Jihar Neja
Labarai

‘Yansanda Sun Kama ‘Yan Ƙungiyar Asiri Da Ɓarayin Kifi A Jihar Neja

20 minutes ago
Mataimakin Shugaban Jam’iyyar APC Na Nasarawa, Aliyu Barde, Ya Rasu
Labarai

Mataimakin Shugaban Jam’iyyar APC Na Nasarawa, Aliyu Barde, Ya Rasu

1 hour ago
Sowore Ya Maka DSS, Meta da X A Kotu Kan Take Masa Haƙƙi
Manyan Labarai

Sowore Ya Maka DSS, Meta da X A Kotu Kan Take Masa Haƙƙi

3 hours ago
Saudiyya Ta Saki ‘Yan Nijeriya 3 Da Aka Yi Wa Sharrin Safarar Ƙwayoyi
Manyan Labarai

Saudiyya Ta Saki ‘Yan Nijeriya 3 Da Aka Yi Wa Sharrin Safarar Ƙwayoyi

4 hours ago
Sauye-sauyen Manufofin Gwamnati Na Iya Hana Masu HND Zuwa NYSC
Labarai

An Yi Garkuwa Da Wani Mai Hidimar Ƙasa Da Ɗalibi A Jos

13 hours ago
Da Ɗumi-ɗumi: Tinubu Ya Dawo Abuja Bayan Hutun Sati 2 A Ƙasar Faransa
Labarai

Da Ɗumi-ɗumi: Tinubu Ya Dawo Abuja Bayan Hutun Sati 2 A Ƙasar Faransa

14 hours ago
Next Post
minista

Kirsimati: ‘Yan Nijeriya 163,000 Suka Ci Gajiyar Tallafin Sufurin Gwamnati – Minista

LABARAI MASU NASABA

‘Yan Bindiga Sun Sace Mutum 7 A Jihar Neja

‘Yansanda Sun Kama ‘Yan Ƙungiyar Asiri Da Ɓarayin Kifi A Jihar Neja

September 17, 2025
Mataimakin Shugaban Jam’iyyar APC Na Nasarawa, Aliyu Barde, Ya Rasu

Mataimakin Shugaban Jam’iyyar APC Na Nasarawa, Aliyu Barde, Ya Rasu

September 17, 2025
Sowore Ya Maka DSS, Meta da X A Kotu Kan Take Masa Haƙƙi

Sowore Ya Maka DSS, Meta da X A Kotu Kan Take Masa Haƙƙi

September 17, 2025
Saudiyya Ta Saki ‘Yan Nijeriya 3 Da Aka Yi Wa Sharrin Safarar Ƙwayoyi

Saudiyya Ta Saki ‘Yan Nijeriya 3 Da Aka Yi Wa Sharrin Safarar Ƙwayoyi

September 17, 2025
Babban Jirgin Ruwan Kasar Sin Ya Nufi Yankin Tekun Kudancin Kasar Domin Gwaji Da Samar Da Horo

Babban Jirgin Ruwan Kasar Sin Ya Nufi Yankin Tekun Kudancin Kasar Domin Gwaji Da Samar Da Horo

September 16, 2025
Shawarwarin Sin: Ingantattun Hanyoyi Masu Sauki Na Warware Sabani

Shawarwarin Sin: Ingantattun Hanyoyi Masu Sauki Na Warware Sabani

September 16, 2025
Sauye-sauyen Manufofin Gwamnati Na Iya Hana Masu HND Zuwa NYSC

An Yi Garkuwa Da Wani Mai Hidimar Ƙasa Da Ɗalibi A Jos

September 16, 2025
Sin Da Amurka Sun Yi Tattaunawar Keke-da-keke Kan Batutuwan Cinikayya Da Manhajar TikTok

Sin Da Amurka Sun Yi Tattaunawar Keke-da-keke Kan Batutuwan Cinikayya Da Manhajar TikTok

September 16, 2025
Da Ɗumi-ɗumi: Tinubu Ya Dawo Abuja Bayan Hutun Sati 2 A Ƙasar Faransa

Da Ɗumi-ɗumi: Tinubu Ya Dawo Abuja Bayan Hutun Sati 2 A Ƙasar Faransa

September 16, 2025
Sin Da Ghana Na Fadada Hadin Gwiwa A Bangaren Ciniki Da Zuba Jari

Sin Da Ghana Na Fadada Hadin Gwiwa A Bangaren Ciniki Da Zuba Jari

September 16, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.