ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, September 9, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kirsimati: ‘Yan Nijeriya 163,000 Suka Ci Gajiyar Tallafin Sufurin Gwamnati – Minista

by Yusuf Shuaibu
3 years ago
minista

Shugaban kwamitin aiwatar da shirin tallafin sufuri na karshen shekara na Shugaba Bola Tinubu, Dakta Dele Alake, ya bayyana cewa sama da fasinjoji 160,000 ne suka ci gajiyar shirin.

Alake, wanda kuma yake rike da mukamin ministan bunkasa ma’adanai, ya bay-yana hakan ne a cikin rahotonsa da aka gabatar a Jihar Legas.

  • Kirismeti: Kukah Ya Bukaci Tinubu Ya Kawo Karshen Kisan Al’umma
  • Majalisa Ta Amince Tinubu Ya Ciwo Bashin Naira Tiriliyan 7.5

Shirin wanda shugaba Tinubu ya kaddamar a ranar 19 ga watan Disamba ya shafi samar da zirga-zirga kyauta a hanyoyin jiragen kasan Nijeriya (NRC).

ADVERTISEMENT

Bugu da kari, shugaban kasa ya rage kashi 50 na kudin sufuri ga fasinjojin da ke tafiya a kan hanyoyi 30 da masu gudanar da zirga-zirtar bas a karkashin kungiyar ‘Ludury Bus Owners of Nigeria’ (ALBON).
Da yake bayyana yadda shirin ya gudana, Alake ya jaddada gagarumar nasarar da aka samu.
Ya bayyana cewa ragin sufuri da Shugaba Tinubu ya aiwatar ya samu gagarumar nasara bisa la’akari da yadda ‘yan Nijeriya suka jin dadin lamarin.

“Tun daga ranar 21 ga Disamba zuwa 31 ga Disamba, 2023, alkaluma sun nuna cewa hukumar kula da zirga-zirgar jiragen kasa ta dauki fasinjoji 71,000, yayin da motocin bas da ke aiki a karkashin ALBON sun dauki fasinjoji 77,122.

LABARAI MASU NASABA

Na Sayar Da ’Ya’yana, Na Sace Wasu 19 – Wata Da Ake Zargi Da Safarar Yara

Hormuz: Iran Ta Kai Muggan Hare-hare Kan Sansanin Amurka A Jordan

“Bas 652 da suka taso daga Oshodi na Legas sun dauki mutum 15,766. Wannan yana nufin cewa fasinjoji 163,878 ne suka amfana daga tallafin sufurin karshen shekara na shugaban kasa a cikin kwanaki 10.
“A yayin da fasinjoji a jirgin kasa suka samu gudanar da zirga-zirga kyautan, san-nan kuma fasinjoji take tafiya a kan hanya suka samu rangwame na kashi 50.”

Alake ya ce shirin na nuni ne da yadda shugaban kasar ke tausayawa da kuma kaunar ’yan Nijeriya wadanda suka kuduri aniyar gudanar da tafiye-tafiye a karshen shekara.

Ministan ya ce shirin yana kuma da nufin rage wa ‘yan kasar matsalar kudi, wadanda a cewarsa suna fuskantar wasu kalubale na tattalin arziki saboda bala’in da duniya ke fama da shi da kuma wasu abubuwan cikin gida.
Ya kara da cewa kwamitin ya dauki wasu matakai na gyara domin magance wasu kurakuran da aka gano wajen aiwatar da shirin, kamar kara wasu hanyoyi guda bi-yu da kuma jawo wasu masu ruwa da tsaki na motocin bas.

minista
Yusuf Shuaibu
+ postsBio
  • Yusuf Shuaibu
    https://hausa.leadership.ng/author/yusuf-shuaibu/
    2027: APC Na Fuskantar Matsin Lamba Kan Sake Fasalin Tawagar Yakin Neman Zabe
  • Yusuf Shuaibu
    https://hausa.leadership.ng/author/yusuf-shuaibu/
    Cacar Baki Ta Kaure Tsakanin APC Da ‘Yan Adawa Kan Tallafin Gwamnatin Tarayya Ga Magidanta
  • Yusuf Shuaibu
    https://hausa.leadership.ng/author/yusuf-shuaibu/
    INEC Ta Zayyano Kalubalen Da Ke Iya Shafar Sahihancin Zaben 2027
  • Yusuf Shuaibu
    https://hausa.leadership.ng/author/yusuf-shuaibu/
    2027:Kamun Ludayin Yakin Neman Zaben Manyan ‘Yan Takarar Shugaban Kasa

MASU ALAKA

Yadda Jami’an ‘Yansanda Suka Yi Garkuwa Da Wani Mazaunin Abuja, Sun Kwashe Fiye Da Naira Miliyan 20 A Asusunsa
Labarai

Na Sayar Da ’Ya’yana, Na Sace Wasu 19 – Wata Da Ake Zargi Da Safarar Yara

September 9, 2026
Iran Ta Musanta Ikirarin Trump Tare Da Zafafa Hare-hare Kan Isra’ila
Manyan Labarai

Hormuz: Iran Ta Kai Muggan Hare-hare Kan Sansanin Amurka A Jordan

September 9, 2026
ASUU Ta Yi Barazanar Yajin Aiki A Jami’ar Jihar Sokoto
Labarai

ASUU Ta Yi Barazanar Yajin Aiki A Jami’ar Jihar Sokoto

September 9, 2026
Next Post
Manzon Allah

Allah Ya Daukaka Ambaton Manzon Allah (SAW) A Duniya Da Lahira

LABARAI MASU NASABA

Yadda Jami’an ‘Yansanda Suka Yi Garkuwa Da Wani Mazaunin Abuja, Sun Kwashe Fiye Da Naira Miliyan 20 A Asusunsa

Na Sayar Da ’Ya’yana, Na Sace Wasu 19 – Wata Da Ake Zargi Da Safarar Yara

September 9, 2026
Iran Ta Musanta Ikirarin Trump Tare Da Zafafa Hare-hare Kan Isra’ila

Hormuz: Iran Ta Kai Muggan Hare-hare Kan Sansanin Amurka A Jordan

September 9, 2026
ASUU Ta Yi Barazanar Yajin Aiki A Jami’ar Jihar Sokoto

ASUU Ta Yi Barazanar Yajin Aiki A Jami’ar Jihar Sokoto

September 9, 2026
Taron PDP Na Ƙasa: Ɓangaren Wike Ya Kafa Sabon NWC A Abuja

PDP Ta Musanta Mara Wa APM Baya A Bauchi

September 9, 2026
Sojoji

Sojoji Sun Dakile Hare-Hare, Sun Ceto Mutane 12 A Zamfara

September 9, 2026
Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

September 8, 2026
Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

September 8, 2026
Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

September 8, 2026
'Yan Bindiga

‘Yan Bindiga Sun Kashe 2, Sun Yi Garkuwa Da 26 A Kaduna

September 8, 2026
Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

September 8, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.