• English
  • Business News
Tuesday, August 26, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Abdilahi Ismail Abdilahi: Furucin Xi Jinping Ya Burge Ni Matuka

by CGTN Hausa
2 years ago
in Daga Birnin Sin
0
Abdilahi Ismail Abdilahi: Furucin Xi Jinping Ya Burge Ni Matuka
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Shugaban kasar Sin Xi Jinping ya yi wani jawabi mai taken “gina al’umma mai kyakkyawar makoma ta bai daya tare” a hedikwatar Majalisar Dinkin Duniya dake birnin Geneva a ranar 18 ga watan Janairun shekara ta 2017, wanda ya samu martani sosai a duk fadin duniya. Kuma jawabin Xi ya burge wani dan kasar Somaliya mai suna Abdilahi Ismail Abdilahi kwarai da gaske.

Abdilahi Ismail Abdilahi, malami ne dake koyarwa a jami’ar koyon harsunan waje ta Beijing (BFSU) a halin yanzu, ya ce har yanzu ya tuna wata magana a cikin jawabin Xi, wato “babu wanda yake son yin gudun hijira, sai dai in an tilasta shi barin muhallinsa”. Ya ce wannan magana ta sa ya tuna tarihin gudun hijira da ‘yan Somaliya suka yi na tsawon lokaci, kuma yana kara fahimtar muhimmancin samun zaman lafiya da tsaro.

  • Xi Jinping Ya Bukaci Hukumomin Shari’a A Kasar Su Karfafa Farfadowar Kasar Sin
  • Ministan Harkokin Wajen Kasar Sin Ya Yaba Da Abota Da Goyon Bayan Juna Da Togo

A jawabinsa na murnar shiga sabuwar shekara ta 2024, Xi ya ce, “muna son yin kokari tare da kasa da kasa don gina al’umma mai kyakkyawar makoma ta bai daya, da kara raya duniya mai kyau, bisa la’akari da makomar daukacin bil’adama da alfanunsu.”

Ismail ya taba ziyartar wurin da Xi Jinping ya yi aiki a lokacin kuruciyarsa, inda ya ce, har kullum shugaba Xi yana maida muradun al’umma a gaban komai, saboda ya taba zama cikinsu. Ya ce, “Da na ga shugaba Xi ya sha hannu da tsoffi, na tuna rayuwata tare da kakana a lokacin da nake karami. Shugaba Xi ya yi kama da manyanmu.”

A shekara ta 2021, Ismail da wasu wakilan matasa ‘yan kasashen waje sama da 30 sun gabatar da wani sako ga shugaba Xi Jinping. Ya ce, da zarar ya ga sakon da shugaba Xi ya rubuto musu, ya fahimci yadda yake kula da kowa dake zaune a kasar Sin. Ya ce, “Akwai wani karin magana a kasar Somaliya dake cewa, duk wanda ya san matsala, shi ne zai iya warware ta.” (Murtala Zhang)

Labarai Masu Nasaba

Xi Da Uwargidansa ​​Sun Gana Da Sarkin Cambodia Da Mahaifiyarsa Sarauniya

Sassou Nguesso: Muna Fatan Gaggauta Tabbatar Da Sakamakon Taron Beijing Na FOCAC


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Hong KongXi JinpingXinhua
ShareTweetSendShare
Previous Post

Ba Zan Yarda Da Cin Hanci Da Rashawa A Gwamnatin Zamfara ba – Gwamna Dauda

Next Post

Yawaitar Hadurran Mota A Hanyoyin Kasar Nan

Related

Xi Da Uwargidansa ​​Sun Gana Da Sarkin Cambodia Da Mahaifiyarsa Sarauniya
Daga Birnin Sin

Xi Da Uwargidansa ​​Sun Gana Da Sarkin Cambodia Da Mahaifiyarsa Sarauniya

34 minutes ago
Sassou Nguesso: Muna Fatan Gaggauta Tabbatar Da Sakamakon Taron Beijing Na FOCAC
Daga Birnin Sin

Sassou Nguesso: Muna Fatan Gaggauta Tabbatar Da Sakamakon Taron Beijing Na FOCAC

2 hours ago
Kasar Sin Ta Yi Nasarar Harbar Rukunonin Taurarin Dan Adam 10 
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Ta Yi Nasarar Harbar Rukunonin Taurarin Dan Adam 10 

2 hours ago
An Yi Bikin Mu’ammalar Al’Adu Na SCO Na 2025 A Beijing
Daga Birnin Sin

An Yi Bikin Mu’ammalar Al’Adu Na SCO Na 2025 A Beijing

19 hours ago
Kuri’ar Jin Ra’ayin Jama’a Ta CGTN: Sin Ta Yi Rawar Gani A Fannin Bunkasa SCO
Daga Birnin Sin

Kuri’ar Jin Ra’ayin Jama’a Ta CGTN: Sin Ta Yi Rawar Gani A Fannin Bunkasa SCO

19 hours ago
CGTN Poll: Ba Da Kariya Shi Ne Tuna Baya—-Shekaru 80 Bayan Yakin Duniya Na II
Daga Birnin Sin

CGTN Poll: Ba Da Kariya Shi Ne Tuna Baya—-Shekaru 80 Bayan Yakin Duniya Na II

20 hours ago
Next Post
Yawaitar Hadurran Mota A Hanyoyin Kasar Nan

Yawaitar Hadurran Mota A Hanyoyin Kasar Nan

LABARAI MASU NASABA

Xi Da Uwargidansa ​​Sun Gana Da Sarkin Cambodia Da Mahaifiyarsa Sarauniya

Xi Da Uwargidansa ​​Sun Gana Da Sarkin Cambodia Da Mahaifiyarsa Sarauniya

August 26, 2025
Hatsarin Jirgin Kasa: Gwamna Uba Sani Ya Ba Da Umarnin Talllafawa Fasinjojin Da Ke Cikin Jirgin

Hatsarin Jirgin Kasa: Gwamna Uba Sani Ya Ba Da Umarnin Talllafawa Fasinjojin Da Ke Cikin Jirgin

August 26, 2025
Sassou Nguesso: Muna Fatan Gaggauta Tabbatar Da Sakamakon Taron Beijing Na FOCAC

Sassou Nguesso: Muna Fatan Gaggauta Tabbatar Da Sakamakon Taron Beijing Na FOCAC

August 26, 2025
Kasar Sin Ta Yi Nasarar Harbar Rukunonin Taurarin Dan Adam 10 

Kasar Sin Ta Yi Nasarar Harbar Rukunonin Taurarin Dan Adam 10 

August 26, 2025
Jirgin Ƙasan Abuja-Kaduna Ya Yi Hatsari, Ba A San Halin Da Fasinjoji Ke Ciki Ba

Jirgin Ƙasan Abuja-Kaduna Ya Yi Hatsari, Ba A San Halin Da Fasinjoji Ke Ciki Ba

August 26, 2025
Saka Zai Yi Jinyar Makonni 4 Sakamakon Rauni Da Ya Samu A Wasan Leeds

Saka Zai Yi Jinyar Makonni 4 Sakamakon Rauni Da Ya Samu A Wasan Leeds

August 26, 2025
‘Yan Kasuwa Na Neman Diyya Bayan Rushe Kasuwar Alaba Rago A Legas

‘Yan Kasuwa Na Neman Diyya Bayan Rushe Kasuwar Alaba Rago A Legas

August 26, 2025
Ɗaruruwan ‘Yan APC Sun Koma ADC A Sakkwato Saboda Rashin Tsaro Da Talauci

Ɗaruruwan ‘Yan APC Sun Koma ADC A Sakkwato Saboda Rashin Tsaro Da Talauci

August 26, 2025
Yajin Aikin ASUU Na Barazana Ga Ci Gaban Kasa

ASUU Ta Gargaɗi Gwamnatin Tarayya Kan Rashin Cika Mata Alƙawura

August 26, 2025
Ranar Hausa Ta Duniya: Ba Ka Iyawa Duk Dagewarka Kuma Ba A Yaba Maka

Ranar Hausa Ta Duniya: Ba Ka Iyawa Duk Dagewarka Kuma Ba A Yaba Maka

August 26, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.