• English
  • Business News
Monday, May 19, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Sabuwar Cuta Ta Hallaka Mutane 30 A Gombe

by Sadiq
1 year ago
in Labarai
0
Sabuwar Cuta Ta Hallaka Mutane 30 A Gombe
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Al ‘ummar yankin Karamar Hukumar Nafada a Jihar Gombe, na fuskantar barazana sakamakon bullar wata cuta da ta lakume rayukan yara da matasa sama da 30.

Cutar wadda ta fara kunno kai a cikin farkon watan Fabrairu, tana da alamun zazzabi da ciwon ciki, da ciwon kafa da kuma amai kamar yadda bincike ya nuna.

  • NiMet Ta Yi Hasashen Bullar Zazzabin Cizon Sauro A Watan Maris Da Afrilu
  • An Kama ‘Yan Sintiri 10 Kan Zargin Kashe Limamin Garin Mada

Bayanai daga babban asibitin garin Nafada, ya nuna cewar an kai samfurin cutar guda 20 kuma sakamakon mutane 11 ya nuna cewar ba cutar sankarau ba ce kamar yadda ake hasashe da farko.

Haka zalika, bisa bayanan da suke da shi akwai mutane guda bakwai da suka rasu, sauran mace-macen da basa da kididdigarsu sun faru ne a cikin gari.

Sakataren Gudanarwa na Babban Asibitin garin Nafada, Mista Kefas K. Silanda, ya yi karin bayani da kuma tabbatar da yanayın cutar, adadin wadanda suka mutu a asibitin da matakan da likitoci suka dauka na gwajin samfurin cutar.

Labarai Masu Nasaba

Wakilin VOA Haruna Dauda Ya Rasu A Maiduguri

Sojoji Sun Kashe Na Hannun Daman Bello Turji A Sokoto

A baya-bayan nan dai cutar sankarau ta bulla a jihar, lamarin da ya yi sanadin kwantar da mutane da dama.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: CutaGombe
ShareTweetSendShare
Previous Post

Za Mu Kwace Lasisin Kamfanonin Wutar Lantarkin Nijeriya – Minista

Next Post

Shugabannin Sin Da Afrika Za Su Sake Haduwa A Beijing Domin Tattauna Makomar Huldarsu

Related

Wakilin VOA Haruna Dauda Ya Rasu A Maiduguri
Labarai

Wakilin VOA Haruna Dauda Ya Rasu A Maiduguri

2 hours ago
Sojoji Sun Kashe Na Hannun Daman Bello Turji A Sokoto
Tsaro

Sojoji Sun Kashe Na Hannun Daman Bello Turji A Sokoto

5 hours ago
Yanzu-Yanzu: Ana Zargin Makiyaya Sun Kashe Mutane 15 A Benuwe
Labarai

Yanzu-Yanzu: Ana Zargin Makiyaya Sun Kashe Mutane 15 A Benuwe

15 hours ago
An Cafke Mai Garkuwa Da Mutane A Sansanin Alhazan Abuja
Labarai

An Cafke Mai Garkuwa Da Mutane A Sansanin Alhazan Abuja

16 hours ago
Mummunan Hatsarin Mota Ya Kashe Mutane 7, Wasu 11 Sun Raunana
Labarai

Mummunan Hatsarin Mota Ya Kashe Mutane 7, Wasu 11 Sun Raunana

20 hours ago
SULEJA – An Ci Moriyar Ganga (I)
Labarai

SULEJA – An Ci Moriyar Ganga (I)

22 hours ago
Next Post
Shugabannin Sin Da Afrika Za Su Sake Haduwa A Beijing Domin Tattauna Makomar Huldarsu

Shugabannin Sin Da Afrika Za Su Sake Haduwa A Beijing Domin Tattauna Makomar Huldarsu

LABARAI MASU NASABA

Sarkin Saudiyya Ya Ɗauki Nauyin Falasɗinawa 1,000 Su Sauke Faralin  

Sarkin Saudiyya Ya Ɗauki Nauyin Falasɗinawa 1,000 Su Sauke Faralin  

May 19, 2025
Wakilin VOA Haruna Dauda Ya Rasu A Maiduguri

Wakilin VOA Haruna Dauda Ya Rasu A Maiduguri

May 19, 2025
Hukuma Ta Dakatar Da Haska Fina-Finai 22 Har Sai Baba Tagani

Hukuma Ta Dakatar Da Haska Fina-Finai 22 Har Sai Baba Tagani

May 19, 2025
Sojoji Sun Kashe Na Hannun Daman Bello Turji A Sokoto

Sojoji Sun Kashe Na Hannun Daman Bello Turji A Sokoto

May 19, 2025
Tarihin Makarantar Katsina-kwalej Zuwa Ta Horon Malamai (1)

Tarihin Makarantar Katsina-kwalej Zuwa Ta Horon Malamai (1)

May 18, 2025
Abin Da Ya Dace Ki Yi Yayin Haila Da Bayan Kin Gama?

Abin Da Ya Dace Ki Yi Yayin Haila Da Bayan Kin Gama?

May 18, 2025
Ciwon Mara Lokacin Al’ada

Ciwon Mara Lokacin Al’ada

May 18, 2025
Kasar Sin Ta Samu Bunkasar Masana’antar Harkokin Tauraron Dan Adam A Shekarar 2024

Kasar Sin Ta Samu Bunkasar Masana’antar Harkokin Tauraron Dan Adam A Shekarar 2024

May 18, 2025
Yanzu-Yanzu: Ana Zargin Makiyaya Sun Kashe Mutane 15 A Benuwe

Yanzu-Yanzu: Ana Zargin Makiyaya Sun Kashe Mutane 15 A Benuwe

May 18, 2025
An Cafke Mai Garkuwa Da Mutane A Sansanin Alhazan Abuja

An Cafke Mai Garkuwa Da Mutane A Sansanin Alhazan Abuja

May 18, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.