ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 4, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

NiMet Ta Yi Hasashen Bullar Zazzabin Cizon Sauro A Watan Maris Da Afrilu

by Salim Sani Shehu
2 years ago
NiMet

Hukumar kula da yanayi ta kasa (NiMet), ta yi hasashe tare da nuna damuwa kan yanayin da za a shiga nan gaba a yanayi zafi.

Sauyin yanayi wanda ya hada da zafi, sanyi da kuma samun ruwan sama suna tasiri sosai ga barkewar cututtuka.

  • An Kama ‘Yan Sintiri 10 Kan Zargin Kashe Limamin Garin Mada
  • Boko Haram Ta Kone Gidajen Da Aka Gina Wa ’Yan Gudun Hijira A Borno

Cututtukan sun hada zazzabin cizon sauro, sankarau da kuma wasu cuttutuka da suke da alaka da yanayin sauyin yanayin.

ADVERTISEMENT

Cibiyar Bincike ta Duniya da Yanayi ta Al’umma (IRI), ta bayyana cewa yanayi zafi zai kai kashi 80 da kuma matsakaicin zafin jiki zuwa kashi 18 da 32 da yanayin zafi sama da sama da kashi 60 su suke taimakawa wajen kyankyashe kwayoyin halittar cutar.

Hukumar ta ce a watan Janairun 2024 yanayin zai iya bai wa kwayoyin halittar sauro damar zuba kwayayensa da kuma samun damar kyankyashe su, wanda hakan ne ke taimakawa wajen yada cutar.

LABARAI MASU NASABA

Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City

Hukumar ta ce irin wannan yanayin shi ne ake tunani da kuma hasashen cewa zai faru a wasu daga cikin yankunan Nijeriya.

Hukumar ta jaddada cewa sauyin yanayi da ake samu wanda yake sauyawa ba tare da daukar lokaci ba.

Don haka, da zarar wadannan yanayi sun daidaita, akwai yiwuwar kamuwa da cutar zazzabin cizon sauro.

Ana sa ran zuwa watan Afrilu, hukumar ta yi hasashen yiwuwar kamuwa da cutar zazzabin cizon sauro a jihohin kudancin kasar nan, wanda ya bambanta da kananan da ma wasu yankuna.

Haka zalika, hukumar ta yi hasashen irin wannan yanayin a watan Maris, inda ta ce akwai yiwuwar cutar zazzabin cizon sauro a jihohin Sakkwato da Katsina da Zamfara da kuma Jihar Kano.

Sauran jihohin sun hada da Jigawa da Bauchi da Yobe da Borno.

Sannan hukumar ta kuma bayar da shawara ga yankunan Kebbi da Neja da Zamfara da Kaduna da Taraba da Adamawa da Filato da Benuwe da Kwara da Kogi da Nasarawa da kuma babban birnin tarayya Abuja, su kanasance cikin shiri.

NiMet
Salim Sani Shehu
+ postsBio
  • Salim Sani Shehu
    https://hausa.leadership.ng/author/salim-sani-shehu/
    Sojoji Sun Kashe Ƴan Ta’adda, Sun Ƙwato Makamai Da Abubuwan Fashewa
  • Salim Sani Shehu
    https://hausa.leadership.ng/author/salim-sani-shehu/
    Gwamnatin Jigawa Ta Bayar Da Umarnin Bincikar Tsohon Gwamnan Jihar Badaru
  • Salim Sani Shehu
    https://hausa.leadership.ng/author/salim-sani-shehu/
    An Sake Samun Ɓullar Cutar Korona A Nijeriya
  • Salim Sani Shehu
    https://hausa.leadership.ng/author/salim-sani-shehu/
    Ƙarin Farashin Man Fetur: TUC Ta Shawarci Gwamnati Ta Tallafawa Matatun Mai Na Cikin Gida

MASU ALAKA

Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba
Labaran Kasuwanci

Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

June 4, 2026
Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City
Wasanni

Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City

June 4, 2026
Atiku Ne Ya Fi Dacewa Da Tikitin Takara A ADC Amma Ya Kamata Ya Janye — Baba-Ahmed
Labarai

2027: Kasancewa Ɗan Arewa Kaɗai Ba Zai Tabbatar Da Samun Ƙuri’u Ba – Baba-Ahmed

June 4, 2026
Next Post
Za Mu Kwace Lasisin Kamfanonin Wutar Lantarkin Nijeriya – Minista

Za Mu Kwace Lasisin Kamfanonin Wutar Lantarkin Nijeriya - Minista

LABARAI MASU NASABA

Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

June 4, 2026
Sabbin Ra’ayoyin Ci Gaba: Manufofin Zamani Na Zamanantarwa

Sabbin Ra’ayoyin Ci Gaba: Manufofin Zamani Na Zamanantarwa

June 4, 2026
Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

June 4, 2026
Ana Gudanar Da Taron Masana Ilmin Harkokin Kasar Sin Karo Na Uku

Ana Gudanar Da Taron Masana Ilmin Harkokin Kasar Sin Karo Na Uku

June 4, 2026
Sin: Ya Kamata Tarayyar Turai Ta Dubi Huldar Tattalin Arziki Da Ciniki Tsakaninta Da Sin Bisa Daidaito

Sin: Ya Kamata Tarayyar Turai Ta Dubi Huldar Tattalin Arziki Da Ciniki Tsakaninta Da Sin Bisa Daidaito

June 4, 2026
Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City

Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City

June 4, 2026
An Gudanar Da Taron “Tattaunawar Magadan Garuruwa Na Duniya Na 2026” A Birnin Beijing

An Gudanar Da Taron “Tattaunawar Magadan Garuruwa Na Duniya Na 2026” A Birnin Beijing

June 4, 2026
Atiku Ne Ya Fi Dacewa Da Tikitin Takara A ADC Amma Ya Kamata Ya Janye — Baba-Ahmed

2027: Kasancewa Ɗan Arewa Kaɗai Ba Zai Tabbatar Da Samun Ƙuri’u Ba – Baba-Ahmed

June 4, 2026
Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

June 4, 2026
Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

June 4, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.