ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, September 10, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

NiMet Ta Yi Hasashen Bullar Zazzabin Cizon Sauro A Watan Maris Da Afrilu

by Salim Sani Shehu
3 years ago
NiMet

Hukumar kula da yanayi ta kasa (NiMet), ta yi hasashe tare da nuna damuwa kan yanayin da za a shiga nan gaba a yanayi zafi.

Sauyin yanayi wanda ya hada da zafi, sanyi da kuma samun ruwan sama suna tasiri sosai ga barkewar cututtuka.

  • An Kama ‘Yan Sintiri 10 Kan Zargin Kashe Limamin Garin Mada
  • Boko Haram Ta Kone Gidajen Da Aka Gina Wa ’Yan Gudun Hijira A Borno

Cututtukan sun hada zazzabin cizon sauro, sankarau da kuma wasu cuttutuka da suke da alaka da yanayin sauyin yanayin.

ADVERTISEMENT

Cibiyar Bincike ta Duniya da Yanayi ta Al’umma (IRI), ta bayyana cewa yanayi zafi zai kai kashi 80 da kuma matsakaicin zafin jiki zuwa kashi 18 da 32 da yanayin zafi sama da sama da kashi 60 su suke taimakawa wajen kyankyashe kwayoyin halittar cutar.

Hukumar ta ce a watan Janairun 2024 yanayin zai iya bai wa kwayoyin halittar sauro damar zuba kwayayensa da kuma samun damar kyankyashe su, wanda hakan ne ke taimakawa wajen yada cutar.

LABARAI MASU NASABA

Xi Ya Bukaci A Kara Azamar Dakile Aukuwar Muggan Hadurra Sakamakon Aukuwar Gobara A Wani Jirgin Ruwan Dakon Kayayyaki

Jerin Bankuna 32 Da Aka Amince Su Sayar Da Hannun Jarin Matatar Dangote

Hukumar ta ce irin wannan yanayin shi ne ake tunani da kuma hasashen cewa zai faru a wasu daga cikin yankunan Nijeriya.

Hukumar ta jaddada cewa sauyin yanayi da ake samu wanda yake sauyawa ba tare da daukar lokaci ba.

Don haka, da zarar wadannan yanayi sun daidaita, akwai yiwuwar kamuwa da cutar zazzabin cizon sauro.

Ana sa ran zuwa watan Afrilu, hukumar ta yi hasashen yiwuwar kamuwa da cutar zazzabin cizon sauro a jihohin kudancin kasar nan, wanda ya bambanta da kananan da ma wasu yankuna.

Haka zalika, hukumar ta yi hasashen irin wannan yanayin a watan Maris, inda ta ce akwai yiwuwar cutar zazzabin cizon sauro a jihohin Sakkwato da Katsina da Zamfara da kuma Jihar Kano.

Sauran jihohin sun hada da Jigawa da Bauchi da Yobe da Borno.

Sannan hukumar ta kuma bayar da shawara ga yankunan Kebbi da Neja da Zamfara da Kaduna da Taraba da Adamawa da Filato da Benuwe da Kwara da Kogi da Nasarawa da kuma babban birnin tarayya Abuja, su kanasance cikin shiri.

NiMet
Salim Sani Shehu
+ postsBio
  • Salim Sani Shehu
    https://hausa.leadership.ng/author/salim-sani-shehu/
    Adeleke Ya Lashe Zaɓen Osun Da Ƙuri’u 511,067
  • Salim Sani Shehu
    https://hausa.leadership.ng/author/salim-sani-shehu/
    Gwamnan Kwara Ya Yi Tankaɗe Da Rairaye, Ya Kori Hadimansa
  • Salim Sani Shehu
    https://hausa.leadership.ng/author/salim-sani-shehu/
    Sojoji Sun Kashe Ƴan Ta’adda, Sun Ƙwato Makamai Da Abubuwan Fashewa
  • Salim Sani Shehu
    https://hausa.leadership.ng/author/salim-sani-shehu/
    Gwamnatin Jigawa Ta Bayar Da Umarnin Bincikar Tsohon Gwamnan Jihar Badaru

MASU ALAKA

Xi Ya Bukaci A Kara Azamar Dakile Aukuwar Muggan Hadurra Sakamakon Aukuwar Gobara A Wani Jirgin Ruwan Dakon Kayayyaki
Labarai

Xi Ya Bukaci A Kara Azamar Dakile Aukuwar Muggan Hadurra Sakamakon Aukuwar Gobara A Wani Jirgin Ruwan Dakon Kayayyaki

September 10, 2026
NiMet
Labarai

Jerin Bankuna 32 Da Aka Amince Su Sayar Da Hannun Jarin Matatar Dangote

September 10, 2026
NiMet
Labarai

Uganda Za Ta Fara Fitar Da Man Fetur Zuwa Ƙasashen Waje

September 10, 2026
Next Post
Za Mu Kwace Lasisin Kamfanonin Wutar Lantarkin Nijeriya – Minista

Za Mu Kwace Lasisin Kamfanonin Wutar Lantarkin Nijeriya - Minista

LABARAI MASU NASABA

Xi Ya Bukaci A Kara Azamar Dakile Aukuwar Muggan Hadurra Sakamakon Aukuwar Gobara A Wani Jirgin Ruwan Dakon Kayayyaki

Xi Ya Bukaci A Kara Azamar Dakile Aukuwar Muggan Hadurra Sakamakon Aukuwar Gobara A Wani Jirgin Ruwan Dakon Kayayyaki

September 10, 2026
NiMet

Jerin Bankuna 32 Da Aka Amince Su Sayar Da Hannun Jarin Matatar Dangote

September 10, 2026
NiMet

Uganda Za Ta Fara Fitar Da Man Fetur Zuwa Ƙasashen Waje

September 10, 2026
Cutar Mashaƙo Ta Ɓarke A Kano, Katsina Da Filato

Mashaƙo: Adadin Mutanen Da Suka Rasu Sun Kai 27 A Filato

September 10, 2026
An Kashe Shahararren Mai Sharhin Siyasar Kano, Ibrahim Dan Shagamu

Wane Ne Dan Shagamu: Su Wane Ne Suka Kashe Shi A Kano?

September 10, 2026
Al’umma Sun Yaba Wa Sojoji Kan Yaƙar ’Yan Bindiga A Zamfara

Al’umma Sun Yaba Wa Sojoji Kan Yaƙar ’Yan Bindiga A Zamfara

September 10, 2026
Ambaliyar Ruwa Ta Tafi Da Ɗalibai 2 A Abuja Da Abia

Ambaliyar Ruwa Ta Tafi Da Ɗalibai 2 A Abuja Da Abia

September 10, 2026
’Yansanda Sun Kama Wadda Ta Yaɗa Labarin OPay Zai Daina Aiki A Nijeriya

’Yansanda Sun Kama Wadda Ta Yaɗa Labarin OPay Zai Daina Aiki A Nijeriya

September 10, 2026
2027: ’Yansanda Sun Gargaɗi Jam’iyyun Siyasa Kan Haifar Da Rikici A Sakkwato

2027: ’Yansanda Sun Gargaɗi Jam’iyyun Siyasa Kan Haifar Da Rikici A Sakkwato

September 10, 2026
Zabe: Gwamnatin Kano Ta Taƙaita Zirga-zirgar Mutane Da Ababen Hawa

Gwamna Yusuf Ya Umarci Jami’an Tsaro Su Gano Waɗanda Suka Kashe Danshagamu

September 10, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.