• English
  • Business News
Tuesday, October 14, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Dabi’un Da Ke Zubar Da Mutuncin Maigida

by Idris Aliyu Daudawa
3 years ago
Maigida

LABARAI MASU NASABA

Tsokaci A Kan Mata Masu Tsananin Kishi

Illolin Da Ke Tattare Da Mallaka Wa Kananan Yara Wayar Hannu

Dabi’u wadansu halaye ne ko yadda mutum yake tafiyar da rayuwar sa wannan kuma abin ya shafi ko dai bi hanyoyin da suka kamata, ko kuma abin ya kasance akasin haka, wanda idan ba sa’a aka yi ba sai an kai ga cewar Allah karre gaba.

Su wadannan dabi’un sun hada da farko ya kasace mutumin da yake baya da kama kai, duk abinda yaga dama sai ya aikata shi bai san ko ya manta cewae ya fa girma.Ya kasance ya rika rayuwa wadda bata kamace shi ba alal misali ace bayan ya ci zamaninsa ya kuma cesai yayi nba wasu.

mai karamar magana duk maganar daya fada daga karshe sai abin ya zama an gano cewar babu kamshin gaskiya,abinda ya fada da baki daban wanda ke zuciyarsa kuma daban.

  • Darasi A Kan Nau’o’in Aikin Hajji

Kasancewa Magulmaci wato ya zama mai maganar data shafi gulma,duk wata maganar wani ko wasu a wannan unguwar ko kuma cikin garin,to shine wanda zai fara bayyana ta, da zarar ya ga wani mutum shi ne zai fara ce masa, “Ai wane kuma shi tashi ta kare, ka kuwa ji abubuwan da ya yi” kai da dai sauran maganganun da basu dace ba.
Bugu da kari kuma shi da makwabtansa babiu zaman lafiya, bai bar wadanda suke unguwa daya ko gari daya, duk ta inda aka bullo ma shi,bai son zaman lafiya shi dai farin cikinsa ya ga na tufke da fada ko wanne lokaci ga shi nan dai babu kama kai, duk abinda ya ga dama shi zai furta ba tare da tunanin me da me za su iya biyo baya.
Daga karshe kuma abin ya kan kasance duk garin ko unguwar ya kasance ba maganar da ake yi sai tasa, wato ta rashin jin dadin zama da shi, ba domin komai ba sai saboda dabi’unsa.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Kishi
Taskira

Tsokaci A Kan Mata Masu Tsananin Kishi

October 12, 2025
Illolin Da Ke Tattare Da Mallaka Wa Kananan Yara Wayar Hannu
Taskira

Illolin Da Ke Tattare Da Mallaka Wa Kananan Yara Wayar Hannu

October 4, 2025
Bukatar Mutane Su Kula Da Warin Jikinsu
Taskira

Bukatar Mutane Su Kula Da Warin Jikinsu

September 27, 2025
Next Post
2023: An Bukaci ‘Yan Takara Su Yi Koyi Da Manufofin Yariman Bakura — Onaiyekan

2023: An Bukaci 'Yan Takara Su Yi Koyi Da Manufofin Yariman Bakura — Onaiyekan

LABARAI MASU NASABA

Majalisar Wakilai Ta Buƙaci Hukumomin Tsaro Su Kai Agajin Gaggawa A Sakkwato

Majalisar Wakilai Ta Buƙaci Hukumomin Tsaro Su Kai Agajin Gaggawa A Sakkwato

October 14, 2025
Xi Jinping Ya Gana Da Shugaban Ghana Da Firaministar Mozambique

Xi Jinping Ya Gana Da Shugaban Ghana Da Firaministar Mozambique

October 14, 2025
‘Yan Majalisa 60 Sun Yi Barazanar Ficewa Daga PDP

PDP Ta Ɗage Babban Taronta Biyo Bayan Ficewar Wasu Manyan Jiga-jigai

October 14, 2025
An Kashe Mutum 3, Wasu 7 Sun Jikkata Sakamakon Ɓarkewar Rikici A Jihar Jigawa

An Kashe Mutum 3, Wasu 7 Sun Jikkata Sakamakon Ɓarkewar Rikici A Jihar Jigawa

October 14, 2025
Rashin Tsaro A Nijeriya Ba Zai Ƙare Ba Matuƙar Ba A Samar da Ayyukan Yi Da Mulki Na Adalci Ba – Amaechi

Rashin Tsaro A Nijeriya Ba Zai Ƙare Ba Matuƙar Ba A Samar da Ayyukan Yi Da Mulki Na Adalci Ba – Amaechi

October 14, 2025
Amnesty International Ta Soki Tinubu Kan Yi Wa Masu Laifin Take Haƙƙin Ɗan Adam Afuwa

Amnesty International Ta Soki Tinubu Kan Yi Wa Masu Laifin Take Haƙƙin Ɗan Adam Afuwa

October 14, 2025
‘Yan Bindiga Sun Sace Ɗan Jarida A Kan Hanyarsa Ta Zuwa Ɗaukar Horo A Kwara

‘Yan Bindiga Sun Sace Ɗan Jarida A Kan Hanyarsa Ta Zuwa Ɗaukar Horo A Kwara

October 14, 2025
Zaman Gidan Yari Ya Nuna Min Mutanen Da Ya Kamata Na Yi Hulɗar Siyasa Da Su — Faruk Lawan

Zaman Gidan Yari Ya Nuna Min Mutanen Da Ya Kamata Na Yi Hulɗar Siyasa Da Su — Faruk Lawan

October 14, 2025
Majalisa Na Shirin Sauya Lokacin Zaɓen 2027 Zuwa Nuwamba 2026

Majalisa Na Shirin Sauya Lokacin Zaɓen 2027 Zuwa Nuwamba 2026

October 13, 2025
Yajin Aiki: Malaman Jami’a Sun Ce Barazanar ‘Ba Aiki, Ba Biya’ Ba Zata Tsorata Su Ba

Yajin Aiki: Malaman Jami’a Sun Ce Barazanar ‘Ba Aiki, Ba Biya’ Ba Zata Tsorata Su Ba

October 13, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.