• English
  • Business News
Saturday, September 6, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

CICPE Na 2024 Dama Ce Ga Kasashen Ketare Ta Fahimtar Kasuwar Sin

by CGTN Hausa
1 year ago
in Daga Birnin Sin
0
CICPE Na 2024 Dama Ce Ga Kasashen Ketare Ta Fahimtar Kasuwar Sin
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Baje kolin kayayyakin masarufi na kasa da kasa na kasar Sin karo na 4 ko CICPE a takaice, wanda aka fara daga ran 13 ga wannan watan a Haikou, babban birnin lardin Hainan, shi ne baje kolin kasa da kasa na farko na kasar Sin na kayayyakin masarufi, kuma mafi girma a yankin Asiya da tekun Pasifik.

A matsayin baje kolin kasa da kasa na farko a kasar Sin a shekarar 2024, ya taka muhimmiyar rawa wajen bunkasa harkokin cinikayya a tsakanin kasar Sin da sauran kasashe da kuma kara habaka shigo da kayayyaki masu inganci. Musamman ma, ya kasance wata kafa ga kamfanoni na kasa da kasa don samun damar shiga babbar kasuwar kayayyakin masarufi na kasar Sin wadda ta kasance daya daga cikin mafi girma da kuma saurin bunkasuwa a duniya, kuma babbar dama ga ‘yan kasuwan duniya wajen tallata hajojinsu.

  • “Karamin Rukuni” Na Amurka Da Japan Da Philippines Ya Kawo Illa Ga Kwanciyar Hankali A Tekun Kudancin Kasar Sin
  • Babu Inda Mayaudara Da Mahassada Suka Taru Kamar Masana’antar Kannywood – Adam Zango

Baje kolin na bana ya zarce wanda aka gudanar a baya da girman fili mai fadin murabba’in mita 128,000, kuma ya hada kayayyakin masarufi masu inganci daga gida da waje, da masu saya da sayarwa daga duk fadin duniya, tare da ba da gudummawa wajen fadada kasuwannin kayayyakin masarufi na kasar Sin, da kuma biyan bukatar kayayyaki na musamman kuma masu inganci.

Baje kolin ya bayyana karfin saya da sayarwa na jama’ar kasar Sin, domin ya gabatar da sabbin kayayyaki na zamani da ake bukata, da kayayyaki daban-daban na kasa da kasa ga mahalarta, da wadatar zabi ga masu sayayya bisa bukatunsu, da kuma bunkasa kasuwar kayayyakin masarufi a kasar Sin.

An zabi Ireland a matsayin babban bako na baje kolin kayayyakin masarufi na kasa da kasa na bana wanda ke gudana daga ranar 13 zuwa 18 ga watan Afrilu, yayin da Italiya, Faransa, Jamhuriyar Czech, Japan, Kanada da Switzerland suka kafa rumfunan a matsayin mahalarta na kasa da kasa.

Labarai Masu Nasaba

Sashen Cinikayyar Bayar Da Hidima Na Sin Ya Bunkasa Cikin Watanni Bakwai Na Farkon Shekarar Bana

Kasar Sin Ta Yi Nasarar Harba Wani Sabon Tauraron Dan Adam


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Bukukuwan Sallah: Rundunar ‘Yansanda Ta Kama Bata-gari 104 Da Ake Zargi Da Aikata Laifuka A Kano

Next Post

Gwamnatin Katsina Ta Raba Wa Jami’an Tsaro Sabbin Motocin Yaki

Related

Sashen Cinikayyar Bayar Da Hidima Na Sin Ya Bunkasa Cikin Watanni Bakwai Na Farkon Shekarar Bana
Daga Birnin Sin

Sashen Cinikayyar Bayar Da Hidima Na Sin Ya Bunkasa Cikin Watanni Bakwai Na Farkon Shekarar Bana

19 hours ago
Kasar Sin Ta Yi Nasarar Harba Wani Sabon Tauraron Dan Adam
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Ta Yi Nasarar Harba Wani Sabon Tauraron Dan Adam

20 hours ago
Jami’an Kasa Da Kasa Sun Yi Matukar Jinjinawa Jawabin Xi Jinping
Daga Birnin Sin

Jami’an Kasa Da Kasa Sun Yi Matukar Jinjinawa Jawabin Xi Jinping

20 hours ago
Kasar Sin Ta Kasance Muhimmin Karfi Dake Tabbatar Da Zaman Lafiya Da Ci Gaban Duniya
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Ta Kasance Muhimmin Karfi Dake Tabbatar Da Zaman Lafiya Da Ci Gaban Duniya

21 hours ago
Antonio Guterres Ya Yi Maraba Da Shawarar Inganta Jagorancin Duniya Da Sin Ta Gabatar
Daga Birnin Sin

Antonio Guterres Ya Yi Maraba Da Shawarar Inganta Jagorancin Duniya Da Sin Ta Gabatar

22 hours ago
Xi Ya Aike Da Wasikar Taya Murna Ga Bikin Baje Kolin Masana’antun Kirkirarriyar Basira
Daga Birnin Sin

Xi Ya Aike Da Wasikar Taya Murna Ga Bikin Baje Kolin Masana’antun Kirkirarriyar Basira

23 hours ago
Next Post
Gwamnatin Katsina Ta Raba Wa Jami’an Tsaro Sabbin Motocin Yaki

Gwamnatin Katsina Ta Raba Wa Jami'an Tsaro Sabbin Motocin Yaki

LABARAI MASU NASABA

‘Yansanda Sun Fara Binciken Yadda Matasa Suka Kone Wata Mata Har Lahira A Neja

‘Yansanda Sun Fara Binciken Yadda Matasa Suka Kone Wata Mata Har Lahira A Neja

September 6, 2025
Mutanen Gari Sun Kashe ‘Yan Bindiga, Sun Ceto Wasu A Sakkwato

Mutanen Gari Sun Kashe ‘Yan Bindiga, Sun Ceto Wasu A Sakkwato

September 6, 2025
Nazari Kan Bukatar Manoma Su Rika Yi Wa Mangwaro Ban-ruwa

Nazari Kan Bukatar Manoma Su Rika Yi Wa Mangwaro Ban-ruwa

September 6, 2025
Muna Bukatar Karin Hekta 500,000 Domin Noman Kwakwar Manja – POFON

Muna Bukatar Karin Hekta 500,000 Domin Noman Kwakwar Manja – POFON

September 6, 2025
Gwamnatin Kogi Ta Jaddada Aniyar Magance Ambaliya Da Zaizayar Ƙasa

Gwamnatin Kogi Ta Jaddada Aniyar Magance Ambaliya Da Zaizayar Ƙasa

September 6, 2025
Zulum Ya Ba Da Tallafin ₦300,000 Ga Iyaye, Da Ciyar Da Ɗalibai 90 Kyauta A Borno

Zulum Ya Ba Da Tallafin ₦300,000 Ga Iyaye, Da Ciyar Da Ɗalibai 90 Kyauta A Borno

September 6, 2025
A Zango Mai Zuwa Za A Fara Aikin Dala Miliyan Daya A Tashar Jirgin Ruwa Ta Legas – Dantsoho

Kungiyoyi Da Abokan Arziki Na Ci Gaba Da Taya Dantsoho Murna

September 6, 2025
Fursunoni Ba Za Su Samu Damar Kada Kuri’a Ba A Zaben 2023 – INEC

Rudani Ya Kunno Kai Yayin Da INEC Ta Ki Amincewa Da Shugabancin ADC

September 6, 2025
Tsohon Mataimakin Gwamnan Gombe Da Wasu jigogin PDP Sun Koma APC

Tsohon Mataimakin Gwamnan Gombe Da Wasu jigogin PDP Sun Koma APC

September 6, 2025

Ilimi Shi Ne Matakin Nasarar Rayuwar Duniya Da Lahira – Yerima Shettima

September 6, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.