• English
  • Business News
Saturday, July 5, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kasar Amurka Na Illata Al’amuran Kasa Da Kasa Da Na Shiyya-Shiyya

by CGTN Hausa
1 year ago
in Daga Birnin Sin
0
Kasar Amurka Na Illata Al’amuran Kasa Da Kasa Da Na Shiyya-Shiyya

U.S. Deputy Ambassador Robert Wood votes against resolution during a Security Council meeting at United Nations headquarters, Thursday, April 18, 2024. (AP Photo/Yuki Iwamura)

Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Labarai Masu Nasaba

In Sin Da Turai Sun Yi Hadin Gwiwa, Duniya Ba Za Ta Tsunduma Cikin Yanayi Na Hargitsi Ba

Sin Za Ta Gaggauta Aikin Raya Sana’o’in Samar Da Wutar Lantarki Daga Zafin Rana

‘Yan siyasar Amurka da ke cewa suna goyon bayan ‘shirin kafa kasashe biyu’ ba sa goyon bayan kafa kasar Falasdinu.” “Abin da ake kira ‘kasa mafi girma a dimokuradiyya’ babbar karya ce.” …A cikin ‘yan kwanakin nan dai ana ci gaba da suka a shafukan sada zumunta na kasashen ketare, dangane da matakin da kasar Amurka ta dauka na kin amincewa da bukatar Falasdinu ta zama mamba a Majalisar Dinkin Duniya. 

Kasashe da dama kamar Sin, da Masar, da Ireland da dai sauransu, sun nuna rashin jin dadinsu kan hakan. Kwamitin hadin gwiwa na kasashen yankin Gulf ya fitar da wata sanarwa, inda ya soki matakin da Amurka ta dauka na ja da baya, a kokarin da ake na ganin an samar da zaman lafiya mai cike da adalci a yankin gabas ta tsakiya.

  • Burina Na Yi Rubutun Da Ko Ba Ni A Yi Alfahari Da Shi Ba Na Allah Wadai Ba – Mustapha
  • Xi Ya Mika Tuta Ga Rundunar Samar Da Bayanai Ta PLA

A matsayinta na mamba ta dindindin a kwamitin sulhun Majalisar Dinkin Duniya, Amurka ta kada kuri’ar kin amincewa a ranar 18 ga wata bisa agogon wurin, ba tare da jin kai ba, inda ta wargaza mafarkin al’ummar Palasdinu na tsawon shekaru fiye da goma. Wannan ya sake fallasa munafuncinta da “ma’auni biyu” da take dauka kan batun Isra’ila na Falasdinu.

Wani abin zambo shi ne, Linda Thomas Greenfield, wakiliyar Amurka a Majalisar Dinkin Duniya, ta yi ikirarin cewa shigar Falasdinu a hukumance cikin majalisar ba zai taimaka wajen cimma matsaya kan “shirin kafa kasashe biyu” na warware rikicin Falasdinu da Isra’ila ba. Abun tambaya ga wannan wakiliya ta Amurka shi ne, mene ne zai taimaka wajen cimma “shirin kafa kasashe biyu”? Shin makaman da Amurka ta aikewa Isra’ila akai-akai ne za su taimaka? Ko kuwa kuri’un adawa da ta jefa daya bayan daya a Majalisar Dinkin Duniya? Wadannan ayyukan da suka kauce wa zaman lafiya sun kara tabbatar da cewa, Amurka mai ruguza al’amuran kasa da kasa da shiyya-shiyya ce. Kuma babu wanda ke da ikon jefa kuri’ar ta-ki kan batutuwan da suka shafi makomar al’ummar Palasdinu. (Mai fassara: Bilkisu Xin)


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Xi Jinping Ya Yi Musayar Sakon Taya Murna Da Shugaban Rikon Kwarya Na Gabon Game Da Cika Shekaru 50 Da Kulla Huldar Jakadanci Tsakanin Sassan Biyu

Next Post

Sri Lanka Na Mutuntawa Da Amincewa Da Kasar Sin, In Ji Firaministan kasar

Related

In Sin Da Turai Sun Yi Hadin Gwiwa, Duniya Ba Za Ta Tsunduma Cikin Yanayi Na Hargitsi Ba
Daga Birnin Sin

In Sin Da Turai Sun Yi Hadin Gwiwa, Duniya Ba Za Ta Tsunduma Cikin Yanayi Na Hargitsi Ba

2 hours ago
Sin Za Ta Gaggauta Aikin Raya Sana’o’in Samar Da Wutar Lantarki Daga Zafin Rana
Daga Birnin Sin

Sin Za Ta Gaggauta Aikin Raya Sana’o’in Samar Da Wutar Lantarki Daga Zafin Rana

2 hours ago
Shugaban Kwamitin AU: Kasar Sin Aminiya Ce Da Za A Iya Dogaro Da Ita
Daga Birnin Sin

Shugaban Kwamitin AU: Kasar Sin Aminiya Ce Da Za A Iya Dogaro Da Ita

3 hours ago
Ma’aikatar Cinikayya Ta Sin Ta Yi Karin Haske Game Da Soke Takunkumin Da Amurka Ta Kakabawa Sin
Daga Birnin Sin

Ma’aikatar Cinikayya Ta Sin Ta Yi Karin Haske Game Da Soke Takunkumin Da Amurka Ta Kakabawa Sin

4 hours ago
Sin Da Ghana Za Su Karfafa Hadin Gwiwarsu
Daga Birnin Sin

Sin Da Ghana Za Su Karfafa Hadin Gwiwarsu

5 hours ago
Sin: Tsawaitar Rikicin Ukraine Ba Zai Amfani Kowa Ba
Daga Birnin Sin

Sin: Tsawaitar Rikicin Ukraine Ba Zai Amfani Kowa Ba

6 hours ago
Next Post
Sri Lanka Na Mutuntawa Da Amincewa Da Kasar Sin, In Ji Firaministan kasar

Sri Lanka Na Mutuntawa Da Amincewa Da Kasar Sin, In Ji Firaministan kasar

LABARAI MASU NASABA

In Sin Da Turai Sun Yi Hadin Gwiwa, Duniya Ba Za Ta Tsunduma Cikin Yanayi Na Hargitsi Ba

In Sin Da Turai Sun Yi Hadin Gwiwa, Duniya Ba Za Ta Tsunduma Cikin Yanayi Na Hargitsi Ba

July 4, 2025
Sin Za Ta Gaggauta Aikin Raya Sana’o’in Samar Da Wutar Lantarki Daga Zafin Rana

Sin Za Ta Gaggauta Aikin Raya Sana’o’in Samar Da Wutar Lantarki Daga Zafin Rana

July 4, 2025
Ku Zama Cikin Shirin Samun Sauyin Yanayi – NiMet

Ku Zama Cikin Shirin Samun Sauyin Yanayi – NiMet

July 4, 2025
Shugaban Kwamitin AU: Kasar Sin Aminiya Ce Da Za A Iya Dogaro Da Ita

Shugaban Kwamitin AU: Kasar Sin Aminiya Ce Da Za A Iya Dogaro Da Ita

July 4, 2025
Yadda Taron Kungiyar Gwagwarmayar Talakawa Ta Kaya Kan Zaben 2023 A Zariya

INEC Ta Ayyana 16 Ga Agusta Don Gudanar Da Zaben Cike Gurbi A Jihohi 12

July 4, 2025
Ma’aikatar Cinikayya Ta Sin Ta Yi Karin Haske Game Da Soke Takunkumin Da Amurka Ta Kakabawa Sin

Ma’aikatar Cinikayya Ta Sin Ta Yi Karin Haske Game Da Soke Takunkumin Da Amurka Ta Kakabawa Sin

July 4, 2025
Ganduje Na Kara Shan Matsin Lamba A Kan Ya Sauka

APC: Ko Sadaukarwar Ganduje Za Ta Dakile Barazanar Jam’iyyun Adawa A Zaben 2027?

July 4, 2025
Sin Da Ghana Za Su Karfafa Hadin Gwiwarsu

Sin Da Ghana Za Su Karfafa Hadin Gwiwarsu

July 4, 2025
Zaben Gwamnoni: Za Mu Ba Marada Kunya – INEC

2027: Kungiyoyi 110 Ne Ke Neman Rajistan Zama Jam’iyyun Siyasa A Yanzu Haka – INEC

July 4, 2025
Sin: Tsawaitar Rikicin Ukraine Ba Zai Amfani Kowa Ba

Sin: Tsawaitar Rikicin Ukraine Ba Zai Amfani Kowa Ba

July 4, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.