ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Sunday, June 14, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kasar Amurka Na Illata Al’amuran Kasa Da Kasa Da Na Shiyya-Shiyya

by CGTN Hausa
2 years ago
U.S. Deputy Ambassador Robert Wood votes against resolution during a Security Council meeting at United Nations headquarters, Thursday, April 18, 2024. (AP Photo/Yuki Iwamura)

U.S. Deputy Ambassador Robert Wood votes against resolution during a Security Council meeting at United Nations headquarters, Thursday, April 18, 2024. (AP Photo/Yuki Iwamura)

LABARAI MASU NASABA

Muhallin Halittu Da Aka Yi Gado A Kasar Sin Sun Samu Ci Gaba Ta Fuskar Ba Su Kariya

Kasar Sin Na Adawa Da Matakin Amurka Na Amfani Da Tsaron Kasa Wajen Danne Wasu Kamfanonin Sinawa

‘Yan siyasar Amurka da ke cewa suna goyon bayan ‘shirin kafa kasashe biyu’ ba sa goyon bayan kafa kasar Falasdinu.” “Abin da ake kira ‘kasa mafi girma a dimokuradiyya’ babbar karya ce.” …A cikin ‘yan kwanakin nan dai ana ci gaba da suka a shafukan sada zumunta na kasashen ketare, dangane da matakin da kasar Amurka ta dauka na kin amincewa da bukatar Falasdinu ta zama mamba a Majalisar Dinkin Duniya. 

Kasashe da dama kamar Sin, da Masar, da Ireland da dai sauransu, sun nuna rashin jin dadinsu kan hakan. Kwamitin hadin gwiwa na kasashen yankin Gulf ya fitar da wata sanarwa, inda ya soki matakin da Amurka ta dauka na ja da baya, a kokarin da ake na ganin an samar da zaman lafiya mai cike da adalci a yankin gabas ta tsakiya.

  • Burina Na Yi Rubutun Da Ko Ba Ni A Yi Alfahari Da Shi Ba Na Allah Wadai Ba – Mustapha
  • Xi Ya Mika Tuta Ga Rundunar Samar Da Bayanai Ta PLA

A matsayinta na mamba ta dindindin a kwamitin sulhun Majalisar Dinkin Duniya, Amurka ta kada kuri’ar kin amincewa a ranar 18 ga wata bisa agogon wurin, ba tare da jin kai ba, inda ta wargaza mafarkin al’ummar Palasdinu na tsawon shekaru fiye da goma. Wannan ya sake fallasa munafuncinta da “ma’auni biyu” da take dauka kan batun Isra’ila na Falasdinu.

ADVERTISEMENT

Wani abin zambo shi ne, Linda Thomas Greenfield, wakiliyar Amurka a Majalisar Dinkin Duniya, ta yi ikirarin cewa shigar Falasdinu a hukumance cikin majalisar ba zai taimaka wajen cimma matsaya kan “shirin kafa kasashe biyu” na warware rikicin Falasdinu da Isra’ila ba. Abun tambaya ga wannan wakiliya ta Amurka shi ne, mene ne zai taimaka wajen cimma “shirin kafa kasashe biyu”? Shin makaman da Amurka ta aikewa Isra’ila akai-akai ne za su taimaka? Ko kuwa kuri’un adawa da ta jefa daya bayan daya a Majalisar Dinkin Duniya? Wadannan ayyukan da suka kauce wa zaman lafiya sun kara tabbatar da cewa, Amurka mai ruguza al’amuran kasa da kasa da shiyya-shiyya ce. Kuma babu wanda ke da ikon jefa kuri’ar ta-ki kan batutuwan da suka shafi makomar al’ummar Palasdinu. (Mai fassara: Bilkisu Xin)

Amurka
CGTN Hausa
+ postsBio
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Muhallin Halittu Da Aka Yi Gado A Kasar Sin Sun Samu Ci Gaba Ta Fuskar Ba Su Kariya
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Sin Ta Zama Abin Koyi Na Sauyi Da Ci Gaba Ga Kasashe Da Dama, In Ji Shalva Papuashvili
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Kasar Sin Na Adawa Da Matakin Amurka Na Amfani Da Tsaron Kasa Wajen Danne Wasu Kamfanonin Sinawa
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Wannan Hakki Na Tushe Yana Da Matukar Muhimmanci

MASU ALAKA

Muhallin Halittu Da Aka Yi Gado A Kasar Sin Sun Samu Ci Gaba Ta Fuskar Ba Su Kariya
Daga Birnin Sin

Muhallin Halittu Da Aka Yi Gado A Kasar Sin Sun Samu Ci Gaba Ta Fuskar Ba Su Kariya

June 13, 2026
Kasar Sin Na Adawa Da Matakin Amurka Na Amfani Da Tsaron Kasa Wajen Danne Wasu Kamfanonin Sinawa
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Na Adawa Da Matakin Amurka Na Amfani Da Tsaron Kasa Wajen Danne Wasu Kamfanonin Sinawa

June 13, 2026
Manufar Soke Haraji Ga Kasashen Afirka Ta Sin Ta Samar Da Sabbin Damammaki Ga Nahiyar
Daga Birnin Sin

Manufar Soke Haraji Ga Kasashen Afirka Ta Sin Ta Samar Da Sabbin Damammaki Ga Nahiyar

June 12, 2026
Next Post
Sri Lanka Na Mutuntawa Da Amincewa Da Kasar Sin, In Ji Firaministan kasar

Sri Lanka Na Mutuntawa Da Amincewa Da Kasar Sin, In Ji Firaministan kasar

LABARAI MASU NASABA

Cututtukan Da Aka Fi Fama Da Su Lokacin Damina Da Yadda Za A Kauce Musu (1)

Cututtukan Da Aka Fi Fama Da Su Lokacin Damina Da Yadda Za A Kauce Musu (1)

June 13, 2026
Talauci Ya Sake Karuwa Da Kashi 63 Duk Da Sauye-sauyen Tattalin Arzikin Da Gwamnati Ta Yi – IMF

Talauci Ya Sake Karuwa Da Kashi 63 Duk Da Sauye-sauyen Tattalin Arzikin Da Gwamnati Ta Yi – IMF

June 13, 2026
Muhallin Halittu Da Aka Yi Gado A Kasar Sin Sun Samu Ci Gaba Ta Fuskar Ba Su Kariya

Muhallin Halittu Da Aka Yi Gado A Kasar Sin Sun Samu Ci Gaba Ta Fuskar Ba Su Kariya

June 13, 2026
Gwamnonin Arewa-maso-yamma Sun Kaddamar Da Shirin Rage Radadin Talauci A Yankin

Gwamnonin Arewa-maso-yamma Sun Kaddamar Da Shirin Rage Radadin Talauci A Yankin

June 13, 2026

Sake Jan Damarar Soja Da Japan Ke Yi Karin Alama Ce Mai Hadari

June 13, 2026
NANS Ta Kafa Kwamitin Ganin Yadda Ake Tafiyar Da Ayyukan TETFund

NANS Ta Kafa Kwamitin Ganin Yadda Ake Tafiyar Da Ayyukan TETFund

June 13, 2026
Shugaban Majalisar Bayar Da Shawara Kan Harkokin Siyasa Ta Kasar Sin Ya Yi Kira Da A Raya Dangantakar Gabobi Biyu Na Mashigin Tekun Taiwan Cikin Lumana

Shugaban Majalisar Bayar Da Shawara Kan Harkokin Siyasa Ta Kasar Sin Ya Yi Kira Da A Raya Dangantakar Gabobi Biyu Na Mashigin Tekun Taiwan Cikin Lumana

June 13, 2026
Ghana Za Ta Kai Ƙarar Canada Kotu Kan Hana Thomas Partey Shiga Ƙasar

Ghana Za Ta Kai Ƙarar Canada Kotu Kan Hana Thomas Partey Shiga Ƙasar

June 13, 2026
Sin Ta Zama Abin Koyi Na Sauyi Da Ci Gaba Ga Kasashe Da Dama, In Ji Shalva Papuashvili

Sin Ta Zama Abin Koyi Na Sauyi Da Ci Gaba Ga Kasashe Da Dama, In Ji Shalva Papuashvili

June 13, 2026
Garkuwa Da Mutane Na Barazana Ga Dalibai Miliyan 1.9 Masu Jarrabawar WAEC A Sassan Nijeriya

Garkuwa Da Mutane Na Barazana Ga Dalibai Miliyan 1.9 Masu Jarrabawar WAEC A Sassan Nijeriya

June 13, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.