• English
  • Business News
Saturday, June 7, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Amfanin Karas 10 Ga Lafiyar Dan’adam

by Sani Anwar
1 year ago
in Kiwon Lafiya
0
Amfanin Karas 10 Ga Lafiyar Dan’adam
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Kamar yadda binciken masana kiwon lafiya ya tabbatar, yawan cin Karas na matukar taimakawa ta fuskar inganta lafiyar Dan Adam daga bangarori daban-daban da suka hada da:

1- Cin Karas na taimakawa wajen kara karfi da kuma ingancin ido a lokaci guda. Kamar yadda aka sani ne, rashin samun wadataccen sinadarin ‘bitamin A’, na iya haifar da matsalar rashin gani; musamman idan dare ya yi.

  • Abubuwa Uku Da Za A Yi Farashin Kaya Ya Sauka A Nijeriya – Dakta Saleh
  • Sabon Shirin Auren Zawarawan Kano A Sikeli

2- Shan kofi guda na Karas din da aka markada ko kuma cin babba a hakansa, na bayar da cikakken sinadarin ‘bitamin A’ dari bisa. Kazalika, yana taimakawa wajen kare kamuwa daga cutar Kansa da kuma Kyanda.

3- Haka nan, sinadarin ‘bitamin A’ da ake samu sakamakon cin wannan Karas, ba wai kadai yana taimakawa ba ne wajen kara karfin gani, a’a yana taimakawa lafiyar idon ne baki-daya.

4- Cin Karas na taimakawa wajen daidaita sigan jikin Dan Adam, duk kuwa da cewa; wasu na kallon Karas din a matsayin guda daga cikin wadanda ke dauke da siga, musamman idan aka kwatanta shi da sauran kayan marmari.

Labarai Masu Nasaba

Kwararraun Likitocin Tiyata 6 Ne Kacal Suka Rage A Kano – Farfesa Sani

Cutar Hawan Jini Na Ci Gaba Da Yi Wa ‘Yan Nijeriya Kisan Mummuke

5- Haka zalika, Karas na taimakawa wajen rage kiba; dalili kuwa kashi 88 cikin 100 nasa, ruwa ne kamar yadda binciken masana kiwon lafiya ya tabbatar.

6- Amfani da Karas, na taimakawa wajen hadarin kamuwa da cutar Kansa iri daban-daban, wadanda suka hada da Kansar hunhu, sankarar mama da sauran makamantansu.

7- Karas na taimakawa wajen daidai jinin Dan Adam (Blood Pressure Regulation) ya yi daidai wadaida, don haka; yana da matukar amfani, musamman ga wadanda suka ci abinci mai dauke da gishiri da yawa; su ci Karas sosai.

8- Yawan cin Karas, na rage hadarin ciwon zuciya; a wata makala da aka buga a mujallar abinci ta shekarar 2019 ta bayyana cewa, amfani da Karas na taimakawa wajen rage hadarin kamuwa da cutar zuciya a tsakanin al’umma.

9- Karas na matukar taimaka wa garkuwar jikinmu, kamar yadda makalar da aka buga a mujallar abinci ta shekarar 2019 ta tabbatar, domin kuwa yana dauke da sinadarin bitamin C da na A a cikinsa. Bitamin C, wanda Karas ke dauke da shi, shi ne yake taimakawa wajen kara kare garkuwar lafiyar jikin Dan Adam.

10- Bugu da kari, amfani da Karas na taimakawa wajen kara lafiyar kwakwalwa tare da washewarta da kuma yin aiki yadda ya kamata. A wani bincike da aka yi aka kuma wallafa a shekarar 2021, an bayyana yadda amfani da Karas ke taimaka wa lafiyar kwakwalwa, musamman ga manya magidanta.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: CutaDan AdamKaraLafiya
ShareTweetSendShare
Previous Post

Sin Ta Goyi Bayan Kudurin Kwamitin Tsaron MDD Na Sake Gaggauta Duba Yiwuwar Amincewa Da Bukatar Falasdinu Ta Zama Mamba A MDD

Next Post

Dalilin Da Ya Sa Bellingham Ke Sa Riga Mai Lamba 5

Related

Kwararraun Likitocin Tiyata 6 Ne Kacal Suka Rage A Kano – Farfesa Sani
Kiwon Lafiya

Kwararraun Likitocin Tiyata 6 Ne Kacal Suka Rage A Kano – Farfesa Sani

1 week ago
Cutar Hawan Jini Na Ci Gaba Da Yi Wa ‘Yan Nijeriya Kisan Mummuke
Kiwon Lafiya

Cutar Hawan Jini Na Ci Gaba Da Yi Wa ‘Yan Nijeriya Kisan Mummuke

1 week ago
Cutar Cholera Ta Ɓarke A Filato, Mutane 4 Sun Mutu
Kiwon Lafiya

Cutar Cholera Ta Ɓarke A Filato, Mutane 4 Sun Mutu

4 weeks ago
Cutar Mashaƙo Ta Kashe Yara Biyu A Kaduna
Kiwon Lafiya

Cutar Mashaƙo Ta Kashe Yara Biyu A Kaduna

1 month ago
Nau’in Abinci Biyar Da Ke Lalata Hanta
Kiwon Lafiya

Nau’in Abinci Biyar Da Ke Lalata Hanta

2 months ago
Sirrin da ke Tattare da Ganyen Mangwaro Ga Lafiyar Ɗan Adam
Kiwon Lafiya

Sirrin da ke Tattare da Ganyen Mangwaro Ga Lafiyar Ɗan Adam

2 months ago
Next Post
Dalilin Da Ya Sa Bellingham Ke Sa Riga Mai Lamba 5

Dalilin Da Ya Sa Bellingham Ke Sa Riga Mai Lamba 5

LABARAI MASU NASABA

Hako Man Fetur: Jihar Neja Ta Nemi Hadin Gwiwar Kamfanin Dangote

Hako Man Fetur: Jihar Neja Ta Nemi Hadin Gwiwar Kamfanin Dangote

June 7, 2025
Aikin Ba Da Ilmi Ba Makamin Takarar Jam’iyyu Ba Ne

Aikin Ba Da Ilmi Ba Makamin Takarar Jam’iyyu Ba Ne

June 7, 2025
Hukumar NPA Ta Bayar Da Kwangilar Aikin Ruwa Na Tashar Lekki

Hukumar NPA Ta Bayar Da Kwangilar Aikin Ruwa Na Tashar Lekki

June 7, 2025
Roland Busch: Kasar Sin Tana Daya Daga Cikin Kasuwanni Mafi Kuzari A Bangaren Kirkire-kirkire A Duniya

Roland Busch: Kasar Sin Tana Daya Daga Cikin Kasuwanni Mafi Kuzari A Bangaren Kirkire-kirkire A Duniya

June 7, 2025
Gwamnatin Tarayya Da Hadin Gwiwar IFAD Za Su Yi Wa Manoma Rijista Domin Tantance Su

Gwamnatin Tarayya Da Hadin Gwiwar IFAD Za Su Yi Wa Manoma Rijista Domin Tantance Su

June 7, 2025
Dalibai Sama Da Miliyan 13 Ne Za Su Rubuta Jarrabawar Shiga Jami’a Ta Kasar Sin

Dalibai Sama Da Miliyan 13 Ne Za Su Rubuta Jarrabawar Shiga Jami’a Ta Kasar Sin

June 7, 2025
Nazarin CGTN: Jama’ar Duniya Na Ganin Tattaunawa Da Hadin Gwiwa A Matsayin Hanyar Warware Takaddamar Cinikayya Tsakanin Sin Da Amurka

Nazarin CGTN: Jama’ar Duniya Na Ganin Tattaunawa Da Hadin Gwiwa A Matsayin Hanyar Warware Takaddamar Cinikayya Tsakanin Sin Da Amurka

June 7, 2025
Sojojin Sama Sun Tarwatsa Maɓoyar Ƴan Ta’adda, Ya Daƙile Hari Ranar Idi A Borno

Sojojin Sama Sun Tarwatsa Maɓoyar Ƴan Ta’adda, Ya Daƙile Hari Ranar Idi A Borno

June 7, 2025
Karas

2027: An Yi Kira Ga Masu Mulki Da Su Rungumi Tafarkin Inganta Rayuwar Al’umma

June 7, 2025
Tottenham Ta Raba Gari Da Kocinta Ange Postecoglu

Tottenham Ta Raba Gari Da Kocinta Ange Postecoglu

June 7, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.