ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 4, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Amfanin Karas 10 Ga Lafiyar Dan’adam

by Sani Anwar
2 years ago
Karas

Kamar yadda binciken masana kiwon lafiya ya tabbatar, yawan cin Karas na matukar taimakawa ta fuskar inganta lafiyar Dan Adam daga bangarori daban-daban da suka hada da:

1- Cin Karas na taimakawa wajen kara karfi da kuma ingancin ido a lokaci guda. Kamar yadda aka sani ne, rashin samun wadataccen sinadarin ‘bitamin A’, na iya haifar da matsalar rashin gani; musamman idan dare ya yi.

  • Abubuwa Uku Da Za A Yi Farashin Kaya Ya Sauka A Nijeriya – Dakta Saleh
  • Sabon Shirin Auren Zawarawan Kano A Sikeli

2- Shan kofi guda na Karas din da aka markada ko kuma cin babba a hakansa, na bayar da cikakken sinadarin ‘bitamin A’ dari bisa. Kazalika, yana taimakawa wajen kare kamuwa daga cutar Kansa da kuma Kyanda.

ADVERTISEMENT

3- Haka nan, sinadarin ‘bitamin A’ da ake samu sakamakon cin wannan Karas, ba wai kadai yana taimakawa ba ne wajen kara karfin gani, a’a yana taimakawa lafiyar idon ne baki-daya.

4- Cin Karas na taimakawa wajen daidaita sigan jikin Dan Adam, duk kuwa da cewa; wasu na kallon Karas din a matsayin guda daga cikin wadanda ke dauke da siga, musamman idan aka kwatanta shi da sauran kayan marmari.

LABARAI MASU NASABA

Yadda Gidajen Abinci Ke Wasa Da Rayuwar Al’umma Ta Amfani Da Ruɓaɓɓen Tumatir

Alamomin Fara Ruɓewar Hannu Bayan Ɗorin Gida

5- Haka zalika, Karas na taimakawa wajen rage kiba; dalili kuwa kashi 88 cikin 100 nasa, ruwa ne kamar yadda binciken masana kiwon lafiya ya tabbatar.

6- Amfani da Karas, na taimakawa wajen hadarin kamuwa da cutar Kansa iri daban-daban, wadanda suka hada da Kansar hunhu, sankarar mama da sauran makamantansu.

7- Karas na taimakawa wajen daidai jinin Dan Adam (Blood Pressure Regulation) ya yi daidai wadaida, don haka; yana da matukar amfani, musamman ga wadanda suka ci abinci mai dauke da gishiri da yawa; su ci Karas sosai.

8- Yawan cin Karas, na rage hadarin ciwon zuciya; a wata makala da aka buga a mujallar abinci ta shekarar 2019 ta bayyana cewa, amfani da Karas na taimakawa wajen rage hadarin kamuwa da cutar zuciya a tsakanin al’umma.

9- Karas na matukar taimaka wa garkuwar jikinmu, kamar yadda makalar da aka buga a mujallar abinci ta shekarar 2019 ta tabbatar, domin kuwa yana dauke da sinadarin bitamin C da na A a cikinsa. Bitamin C, wanda Karas ke dauke da shi, shi ne yake taimakawa wajen kara kare garkuwar lafiyar jikin Dan Adam.

10- Bugu da kari, amfani da Karas na taimakawa wajen kara lafiyar kwakwalwa tare da washewarta da kuma yin aiki yadda ya kamata. A wani bincike da aka yi aka kuma wallafa a shekarar 2021, an bayyana yadda amfani da Karas ke taimaka wa lafiyar kwakwalwa, musamman ga manya magidanta.

Karas
Sani Anwar
+ postsBio
  • Sani Anwar
    https://hausa.leadership.ng/author/sani-anwar/
    Sojoji Sun Ceto Mutum 92 Tare Da Daƙile Harin Ƴan Ta’adda A Borno
  • Sani Anwar
    https://hausa.leadership.ng/author/sani-anwar/
    Uzodimma: Babu Dimokraɗiyya Idan Babu Hamayya
  • Sani Anwar
    https://hausa.leadership.ng/author/sani-anwar/
    Alamomin Fara Ruɓewar Hannu Bayan Ɗorin Gida
  • Sani Anwar
    https://hausa.leadership.ng/author/sani-anwar/
    Ministocin Da Suka Ajiye Muƙamansu Ba Su Samu Tikitin Takara Ba

MASU ALAKA

Yadda Gidajen Abinci Ke Wasa Da Rayuwar Al’umma Ta Amfani Da Ruɓaɓɓen Tumatir
Kiwon Lafiya

Yadda Gidajen Abinci Ke Wasa Da Rayuwar Al’umma Ta Amfani Da Ruɓaɓɓen Tumatir

May 30, 2026
Laifukan Intanet: Kotun Abuja Ta Karɓi Rahoton DSS, Ta Ba Da Belin Wani Ɗan Gwagwarmaya
Kiwon Lafiya

Alamomin Fara Ruɓewar Hannu Bayan Ɗorin Gida

May 23, 2026
Gwamnatin Zamfara Ta Yi Wa Mutane 6,842 Tiyata Kyauta A Kashi 17 Na Shirin Tallafin Lafiya
Manyan Labarai

Gwamnatin Zamfara Ta Yi Wa Mutane 6,842 Tiyata Kyauta A Kashi 17 Na Shirin Tallafin Lafiya

May 21, 2026
Next Post
Dalilin Da Ya Sa Bellingham Ke Sa Riga Mai Lamba 5

Dalilin Da Ya Sa Bellingham Ke Sa Riga Mai Lamba 5

LABARAI MASU NASABA

Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

June 4, 2026
Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

June 4, 2026
Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

June 3, 2026
Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

June 3, 2026
Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

June 3, 2026
Majalisa Ta Nemi Tinubu Ya Canza Dabarun Yaƙi Da Ta’addanci Don Kawo Ƙarshen Kashe-kashe

’Yan Majalisar Tarayya 3 Sun Fice Daga APC Zuwa ADC da PRP

June 3, 2026
An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

June 3, 2026
Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

June 3, 2026
Gwamnatin Beijing Ta Amince Da Kafa Cibiyar Kirkire-Kirkiren Fasahar Lissafi Mai Nasaba Da Sararin Samaniya

Gwamnatin Beijing Ta Amince Da Kafa Cibiyar Kirkire-Kirkiren Fasahar Lissafi Mai Nasaba Da Sararin Samaniya

June 3, 2026
Za A Fara Buga Gasar Kofin Sarkin Gombe Bayan Masu Ruwa Da Tsaki Sun Cimma Matsaya

Za A Fara Buga Gasar Kofin Sarkin Gombe Bayan Masu Ruwa Da Tsaki Sun Cimma Matsaya

June 3, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.