ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Saturday, June 13, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Amfanin Karas 10 Ga Lafiyar Dan’adam

by Sani Anwar
2 years ago
Karas

Kamar yadda binciken masana kiwon lafiya ya tabbatar, yawan cin Karas na matukar taimakawa ta fuskar inganta lafiyar Dan Adam daga bangarori daban-daban da suka hada da:

1- Cin Karas na taimakawa wajen kara karfi da kuma ingancin ido a lokaci guda. Kamar yadda aka sani ne, rashin samun wadataccen sinadarin ‘bitamin A’, na iya haifar da matsalar rashin gani; musamman idan dare ya yi.

  • Abubuwa Uku Da Za A Yi Farashin Kaya Ya Sauka A Nijeriya – Dakta Saleh
  • Sabon Shirin Auren Zawarawan Kano A Sikeli

2- Shan kofi guda na Karas din da aka markada ko kuma cin babba a hakansa, na bayar da cikakken sinadarin ‘bitamin A’ dari bisa. Kazalika, yana taimakawa wajen kare kamuwa daga cutar Kansa da kuma Kyanda.

ADVERTISEMENT

3- Haka nan, sinadarin ‘bitamin A’ da ake samu sakamakon cin wannan Karas, ba wai kadai yana taimakawa ba ne wajen kara karfin gani, a’a yana taimakawa lafiyar idon ne baki-daya.

4- Cin Karas na taimakawa wajen daidaita sigan jikin Dan Adam, duk kuwa da cewa; wasu na kallon Karas din a matsayin guda daga cikin wadanda ke dauke da siga, musamman idan aka kwatanta shi da sauran kayan marmari.

LABARAI MASU NASABA

Yadda Gidajen Abinci Ke Wasa Da Rayuwar Al’umma Ta Amfani Da Ruɓaɓɓen Tumatir

Alamomin Fara Ruɓewar Hannu Bayan Ɗorin Gida

5- Haka zalika, Karas na taimakawa wajen rage kiba; dalili kuwa kashi 88 cikin 100 nasa, ruwa ne kamar yadda binciken masana kiwon lafiya ya tabbatar.

6- Amfani da Karas, na taimakawa wajen hadarin kamuwa da cutar Kansa iri daban-daban, wadanda suka hada da Kansar hunhu, sankarar mama da sauran makamantansu.

7- Karas na taimakawa wajen daidai jinin Dan Adam (Blood Pressure Regulation) ya yi daidai wadaida, don haka; yana da matukar amfani, musamman ga wadanda suka ci abinci mai dauke da gishiri da yawa; su ci Karas sosai.

8- Yawan cin Karas, na rage hadarin ciwon zuciya; a wata makala da aka buga a mujallar abinci ta shekarar 2019 ta bayyana cewa, amfani da Karas na taimakawa wajen rage hadarin kamuwa da cutar zuciya a tsakanin al’umma.

9- Karas na matukar taimaka wa garkuwar jikinmu, kamar yadda makalar da aka buga a mujallar abinci ta shekarar 2019 ta tabbatar, domin kuwa yana dauke da sinadarin bitamin C da na A a cikinsa. Bitamin C, wanda Karas ke dauke da shi, shi ne yake taimakawa wajen kara kare garkuwar lafiyar jikin Dan Adam.

10- Bugu da kari, amfani da Karas na taimakawa wajen kara lafiyar kwakwalwa tare da washewarta da kuma yin aiki yadda ya kamata. A wani bincike da aka yi aka kuma wallafa a shekarar 2021, an bayyana yadda amfani da Karas ke taimaka wa lafiyar kwakwalwa, musamman ga manya magidanta.

Karas
Sani Anwar
+ postsBio
  • Sani Anwar
    https://hausa.leadership.ng/author/sani-anwar/
    Tinubu Ya Jinjina Wa Jami’an Tsaro Kan Jajircewarsu Wajen Kawo Karshen Ta’addanci
  • Sani Anwar
    https://hausa.leadership.ng/author/sani-anwar/
    Sojoji Sun Ceto Mutum 92 Tare Da Daƙile Harin Ƴan Ta’adda A Borno
  • Sani Anwar
    https://hausa.leadership.ng/author/sani-anwar/
    Uzodimma: Babu Dimokraɗiyya Idan Babu Hamayya
  • Sani Anwar
    https://hausa.leadership.ng/author/sani-anwar/
    Alamomin Fara Ruɓewar Hannu Bayan Ɗorin Gida

MASU ALAKA

Yadda Gidajen Abinci Ke Wasa Da Rayuwar Al’umma Ta Amfani Da Ruɓaɓɓen Tumatir
Kiwon Lafiya

Yadda Gidajen Abinci Ke Wasa Da Rayuwar Al’umma Ta Amfani Da Ruɓaɓɓen Tumatir

May 30, 2026
Laifukan Intanet: Kotun Abuja Ta Karɓi Rahoton DSS, Ta Ba Da Belin Wani Ɗan Gwagwarmaya
Kiwon Lafiya

Alamomin Fara Ruɓewar Hannu Bayan Ɗorin Gida

May 23, 2026
Gwamnatin Zamfara Ta Yi Wa Mutane 6,842 Tiyata Kyauta A Kashi 17 Na Shirin Tallafin Lafiya
Manyan Labarai

Gwamnatin Zamfara Ta Yi Wa Mutane 6,842 Tiyata Kyauta A Kashi 17 Na Shirin Tallafin Lafiya

May 21, 2026
Next Post
Dalilin Da Ya Sa Bellingham Ke Sa Riga Mai Lamba 5

Dalilin Da Ya Sa Bellingham Ke Sa Riga Mai Lamba 5

LABARAI MASU NASABA

Garkuwa Da Mutane Na Barazana Ga Dalibai Miliyan 1.9 Masu Jarrabawar WAEC A Sassan Nijeriya

Garkuwa Da Mutane Na Barazana Ga Dalibai Miliyan 1.9 Masu Jarrabawar WAEC A Sassan Nijeriya

June 13, 2026
Kasar Sin Na Adawa Da Matakin Amurka Na Amfani Da Tsaron Kasa Wajen Danne Wasu Kamfanonin Sinawa

Kasar Sin Na Adawa Da Matakin Amurka Na Amfani Da Tsaron Kasa Wajen Danne Wasu Kamfanonin Sinawa

June 13, 2026
‘Yansanda Sun Ceto Mutum 21 Da Aka Sace, Sun Kwato N4.8m Kuɗin Fansa

’Yansanda Sun Ceto Yaro Mai Shekara Shida Da Aka Sace, Sun Cafke Wanda Ake Zargi A Borno

June 13, 2026
Wannan Hakki Na Tushe Yana Da Matukar Muhimmanci

Wannan Hakki Na Tushe Yana Da Matukar Muhimmanci

June 13, 2026
An Cafke Mutum Uku Kan Kisan Mawaki Dan Asalin Nijeriya Da Birtaniya

An Cafke Mutum Uku Kan Kisan Mawaki Dan Asalin Nijeriya Da Birtaniya

June 13, 2026
Allah Kaɗai Zai Iya Kawo Ƙarshen Matsalar Tsaro A Nijeriya – Matawalle

Allah Kaɗai Zai Iya Kawo Ƙarshen Matsalar Tsaro A Nijeriya – Matawalle

June 13, 2026
An Yi Wa ‘Yar Shekara 18 Fyade Har Lahira A Taraba

’Yansanda Sun Cafke Mutun Biyu Da Ake Zargi Da Fashi Da Makami A Adamawa

June 13, 2026
Kamfanin Simintin Dangote Ya Kaddamar Da Tsarin Fasahar Zamani (AI) Domin Inganta Tsaro Da Harkar Sufuri

Kamfanin Simintin Dangote Ya Kaddamar Da Tsarin Fasahar Zamani (AI) Domin Inganta Tsaro Da Harkar Sufuri

June 13, 2026
Tsohon Kakakin Ma’aikatar Tsaro Rabe Abubakar Ya Rasu A Hannun ‘Ƴan Bindiga

Tsohon Kakakin Ma’aikatar Tsaro Rabe Abubakar Ya Rasu A Hannun ‘Ƴan Bindiga

June 13, 2026
Yadda Matata Ta Daina Girki, Ta Ke Lakaɗamin Duka — Miji Ya Koka

Yadda Matata Ta Daina Girki, Ta Ke Lakaɗamin Duka — Miji Ya Koka

June 13, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.