• English
  • Business News
Wednesday, August 27, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

An Fara Kashe Kudi A Firimiyar Ingila

by Sulaiman and Abubakar Sulaiman
1 year ago
in Wasanni
0
An Fara Kashe Kudi A Firimiyar Ingila
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Kawo yanzu dai tuni kungiyoyin Premier League suka kashe kudi da yawa a kwana hudu a bana, an yi cinikin Fam miliyan 210.5 fiye da abin da aka kashe a watan Janairun wannan shekarar.

Kungiyoyi da yawa sun yi ciniki tun kafin ranar Lahadi, inda ranar Litinin aka sanar da wadanda aka dauka da wadanda aka sayar da kuma wadanda kungiyoyinsu ba za su kara musu sabon kwantiragi ba.

  • Yadda Rangers Ta Lashe Gasar Firimiyar Nijeriya 
  • Yadda Aka Kafa Tarihi A Gasar Firimiyar Ingila Da Aka Kammala

To amma kungiyoyin sun yi kokarin kauce wa debe musu maki, idan ba su kashe kudi daidai samu ba, wa’adin da ya cika ranar 30 ga watan Yuni kamar yadda hukumar kula da gasar firimiya ta tsara.

Sai a ranar Juma’a 30 ga Agustan 2024 za a rufe kasuwar saye da sayar da ‘yan kwallo, tuni kuma kungiyoyin suka tsara yin cefanen ‘yan wasa da wuri kamar yadda aka saba duk shekara.

Kungiyoyin da suka fi yin cefane tun daga ranar 14 ga watan Yuni da aka bude kasuwar saye da sayar da ‘yan kwallo, sun hada da Aston Billa da Eberton da Chelsea da kuma Newcastle United.

Labarai Masu Nasaba

Saka Zai Yi Jinyar Makonni 4 Sakamakon Rauni Da Ya Samu A Wasan Leeds

Ɗan Nijeriya Ya Lashe Lambar Azurfa A Gasar Ninkaya Ta Duniya

Aston Billa ta sanar da faduwa a kasuwanci na Fam miliyan 119m tun daga 31 ga watan Mayun, 2023, hakan ya sa ta cefanar da wasu ‘yan wasa don kar ta karya ka’ida kuma ta fuskanci fushin hukuma.

An kwashe maki shida a Eberton a kakar da ta wuce, bayan karya doka da ta yi har karo biyu, yayin da Chelsea ta kashe Fam biliyan daya tun bayan da Todd Boehly ya mallaki kungiyar a shekarar 2023.

Yawancin cinikin Chelsea kan kwantiragin kaka shida ta dunga yi, wadda ta dunga raba yadda take biya kudin da ta sayi dan wasa, hakan ya sa ba ta karya dokar kashe kudi daidai samu ba.

Wasu rahotannin sun ce Newcastle ta haura da Fam miliyan 50 na ka’ida a ranar Asabar da safe, hakan ya sa ta dauki mataki kafin a same ta da laifin da za a kwashe mata maki.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: ArsenalmAN UTDManchester CityNewcastle
ShareTweetSendShare
Previous Post

An Nada Ibrahim Rilwan A Matsayin Sabon Garkuwan Matasan Arewa

Next Post

Tsakanin Soyayyar Da Mace Ta Nema Da Wadda Namiji Ya Nema, Wacce Ta Fi Karko?

Related

Saka Zai Yi Jinyar Makonni 4 Sakamakon Rauni Da Ya Samu A Wasan Leeds
Wasanni

Saka Zai Yi Jinyar Makonni 4 Sakamakon Rauni Da Ya Samu A Wasan Leeds

17 hours ago
Ɗan Nijeriya Ya Lashe Lambar Azurfa A Gasar Ninkaya Ta Duniya
Wasanni

Ɗan Nijeriya Ya Lashe Lambar Azurfa A Gasar Ninkaya Ta Duniya

22 hours ago
Fabio Na Brazil Ya Kafa Sabon Tarihi A Kwallon Kafa
Wasanni

Fabio Na Brazil Ya Kafa Sabon Tarihi A Kwallon Kafa

3 days ago
Ruben Dias Ya Rattaba Hannu Kan Sabon Kwantiragi A Manchester City
Wasanni

Ruben Dias Ya Rattaba Hannu Kan Sabon Kwantiragi A Manchester City

4 days ago
Boniface
Wasanni

Ac Milan Na Tattaunawa Da Bayern Leverkusen Akan Yunkurin Daukar Boniface

6 days ago
Ronaldo Ya Samu Kyakkyawar Tarba A Hong Kong
Wasanni

Ronaldo Ya Samu Kyakkyawar Tarba A Hong Kong

1 week ago
Next Post
Tsakanin Soyayyar Da Mace Ta Nema Da Wadda Namiji Ya Nema, Wacce Ta Fi Karko?

Tsakanin Soyayyar Da Mace Ta Nema Da Wadda Namiji Ya Nema, Wacce Ta Fi Karko?

LABARAI MASU NASABA

Gwamnati Ta Fara Aikin Gyara Na’urar Watsa Shirye-shirye Mai Gajeren Zango Ta Gidan Rediyon Muryar Nijeriya

Gwamnati Ta Fara Aikin Gyara Na’urar Watsa Shirye-shirye Mai Gajeren Zango Ta Gidan Rediyon Muryar Nijeriya

August 26, 2025
Shin Mummunan Halin Da Aka Shiga Yayin Yakin Duniya Na II Bai Isa Darasi Ba?

Shin Mummunan Halin Da Aka Shiga Yayin Yakin Duniya Na II Bai Isa Darasi Ba?

August 26, 2025
Gwamna Buni Ya Kaddamar Da Dashen Bishiyoyi Na 2025

Gwamna Buni Ya Kaddamar Da Dashen Bishiyoyi Na 2025

August 26, 2025
Firaministan Kasar Sin Li Qiang Ya Taya Nestor Ntahontuye Murnar Zama Sabon Firaministan Kasar Burundi

Firaministan Kasar Sin Li Qiang Ya Taya Nestor Ntahontuye Murnar Zama Sabon Firaministan Kasar Burundi

August 26, 2025
Hatsarin Jirgin Kasa: Gwamna Uba Sani Ya Ba Da Umarnin Talllafawa Fasinjojin Da Ke Cikin Jirgin

Hukumar NRC Ta Dakatar Da Zirga-zirgar Jiragen Kasa Na Abuja zuwa Kaduna

August 26, 2025
Shugaban Kasar Sin Xi Jinping Ya Gana Da Shugaban Majalisar Dokokin Rasha

Shugaban Kasar Sin Xi Jinping Ya Gana Da Shugaban Majalisar Dokokin Rasha

August 26, 2025
Sin Ta Bukaci Japan Ta Waiwayi Tarihin Kutsen Da Ta Yi

Sin Ta Bukaci Japan Ta Waiwayi Tarihin Kutsen Da Ta Yi

August 26, 2025
Jami’an Tsaro Sun Ceto Mutane 128 Daga Hannun ‘Yan Bindiga A Zamfara

Jami’an Tsaro Sun Ceto Mutane 128 Daga Hannun ‘Yan Bindiga A Zamfara

August 26, 2025
Xi Da Uwargidansa ​​Sun Gana Da Sarkin Cambodia Da Mahaifiyarsa Sarauniya

Xi Da Uwargidansa ​​Sun Gana Da Sarkin Cambodia Da Mahaifiyarsa Sarauniya

August 26, 2025
Hatsarin Jirgin Kasa: Gwamna Uba Sani Ya Ba Da Umarnin Talllafawa Fasinjojin Da Ke Cikin Jirgin

Hatsarin Jirgin Kasa: Gwamna Uba Sani Ya Ba Da Umarnin Talllafawa Fasinjojin Da Ke Cikin Jirgin

August 26, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.