• English
  • Business News
Saturday, June 7, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

An Yi Karin Haske Game Da Batutuwan Dake Shafar Sashin Tudun Ruwa Na Ren’ai

by Sulaiman and CGTN Hausa
11 months ago
in Daga Birnin Sin
0
An Yi Karin Haske Game Da Batutuwan Dake Shafar Sashin Tudun Ruwa Na Ren’ai
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Mai magana da yawun ma’aikatar harkokin wajen kasar Sin ya amsa tambayoyin da manema labarai suka gabatar, don gane da ko Sin da Philippines sun cimma matsaya daya kan ikon mallakar sashin tudun ruwa na Ren’ai, inda ya ce tabbas sashin tudun wani bangare ne na tsibirorin Nansha, kuma Sin na da ikon mallakar wadannan tsibirai, da sararin tekunsu, ciki hadda tudun ruwa na Ren’ai.

Kaza lika, Sin kuma ta gabatar da ka’idoji uku kan yadda za a daidaita batun:

Na farko, jirgin ruwan yaki da kasar Philippines ta girke a wurin ya keta ikon mulkin mallakar Sin, kuma ya sabawa sanarwar ayyukan bangarori daban-daban dake shafar batun tekun kudancin Sin, musamman ma aya ta 5, wato haramta zama ko gudanar da ayyuka a sassan tudun ruwa da babu mazaune. Sin ta nemi Philippines da ta janye jirginta daga wurin, don maido da yanayin tudun ruwa na Ren’ai yadda ya kamata.

Na biyu, kafin Philippines ta janye wannan jirgi saboda dalilin jin kai, idan akwai bukatar samarwa ma’aikatan jirgi tallafin kayayyakin zaman rayuwa, ya kamata tun da farko Philippines ta nemi izni daga bangaren kasar Sin, idan Sin ta tantance bukatar, Philippines na iya samar da kayayyakin karkashin sanya idon Sin.

Na uku, Sin ba za ta amince Philippines ta yi sufurin manyan kayayyakin gine-gine zuwa wurin da nufin inganta jirgin har ya zama wata tashar sintiri ta dindindin ba. Har ila yau Sin za ta dauki matakan da suka wajaba don hana aukuwar lamarin, don kiyaye ikon mallakar yankunan kasa, da sanarwar gudanar da harkoki ta bangarorin da suke shafar tekun kudancin Sin.

Labarai Masu Nasaba

Jami’i: Kasuwar Kasar Sin Ta Kasance Mai Jan Hankalin Zuba Jarin Waje A Ko Yaushe

Kasar Sin Ta Samu Ci Gaba Wajen Inganta Amfani Da Ruwa A Shekarar 2024

Sau da dama kasar Sin ta gudanar da shawarwari da zaman sulhu da bangaren Philippines a kwanakin baya bisa wadannan ka’idoji 3, tare da kaiwa ga shirin wucin gadi na samar da kayayyakin yau da kullum ga ma’aikatan jirgin ruwan bisa manufar jin kai. Bugu da kari, bangarorin biyu sun kai ga cimma matsaya daya game da daidaita bambancin ra’ayi a kan teku, da gaggauta kwantar da hali game da halin da ake ciki a tekun kudancin Sin. (Amina Xu)


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Sojoji Sun Ceto Wata Ƴar Chibok, Sun Miƙa Ta Ga Gwamnatin Borno

Next Post

Babban Dalilin Sake Neman Ƙarin Naira Tiriliyan 6.2 Kan Kasafin Kuɗin 2024 – Bagudu

Related

Jami’i: Kasuwar Kasar Sin Ta Kasance Mai Jan Hankalin Zuba Jarin Waje A Ko Yaushe
Daga Birnin Sin

Jami’i: Kasuwar Kasar Sin Ta Kasance Mai Jan Hankalin Zuba Jarin Waje A Ko Yaushe

13 hours ago
Kasar Sin Ta Samu Ci Gaba Wajen Inganta Amfani Da Ruwa A Shekarar 2024
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Ta Samu Ci Gaba Wajen Inganta Amfani Da Ruwa A Shekarar 2024

14 hours ago
Alkaluman Adana Kaya Na Sin Sun Fadada Cikin Watanni 7 Da Suka Gabata
Daga Birnin Sin

Alkaluman Adana Kaya Na Sin Sun Fadada Cikin Watanni 7 Da Suka Gabata

16 hours ago
Ministan Harkokin Wajen Sin Zai Halarci Taron Ministocin Kula Da Matakan Taron FOCAC Da Bikin Baje Kolin Tattalin Arziki Da Cinikayyar Sin Da Afirka Karo Na 4
Daga Birnin Sin

Ministan Harkokin Wajen Sin Zai Halarci Taron Ministocin Kula Da Matakan Taron FOCAC Da Bikin Baje Kolin Tattalin Arziki Da Cinikayyar Sin Da Afirka Karo Na 4

19 hours ago
Kasar Sin Ta Harba Sabon Rukunin Taurarin Dan Adam Mai Samar Da Sadarwar Intanet
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Ta Harba Sabon Rukunin Taurarin Dan Adam Mai Samar Da Sadarwar Intanet

20 hours ago
Namibia Za Ta Karfafa Hulda Da Sin Yayin Baje Kolin Cinikayya Da Tattalin Arziki
Daga Birnin Sin

Namibia Za Ta Karfafa Hulda Da Sin Yayin Baje Kolin Cinikayya Da Tattalin Arziki

21 hours ago
Next Post
Babban Dalilin Sake Neman Ƙarin Naira Tiriliyan 6.2 Kan Kasafin Kuɗin 2024 – Bagudu

Babban Dalilin Sake Neman Ƙarin Naira Tiriliyan 6.2 Kan Kasafin Kuɗin 2024 - Bagudu

LABARAI MASU NASABA

Manchester City Ta Kammala Daukar Tijjani Reijnders Daga AC Milan

Manchester City Ta Kammala Daukar Tijjani Reijnders Daga AC Milan

June 7, 2025
Ban Sa Ran Lashe Kyautar Ballon D’or Ta Bana Ba – Lamine Yamal

Ban Sa Ran Lashe Kyautar Ballon D’or Ta Bana Ba – Lamine Yamal

June 7, 2025
Dangote Ya Sanya Wa Hanya Sunan Tinubu, Zai Kashe Naira Biliyan 900 Don Gina Hanyoyi A Nijeriya

Dangote Ya Sanya Wa Hanya Sunan Tinubu, Zai Kashe Naira Biliyan 900 Don Gina Hanyoyi A Nijeriya

June 7, 2025
Neja

Dalilin Rashin Fara Aikin Kamfanin Takin Zamani Na Gwamnatin Jihar Neja

June 7, 2025
Adawa

Yadda Rarrabuwar Kawunan Jam’iyyu Zai Iya Sauya Alkiblar Zaben 2027

June 7, 2025
2027: Wasu Gwamnonin PDP Na Shan Matsin Lamba Don Sauya Sheka Zuwa APC

2027: Wasu Gwamnonin PDP Na Shan Matsin Lamba Don Sauya Sheka Zuwa APC

June 7, 2025
Tsarin Jam’iyya Daya Ba Barazana Ba Ce Ga Tsarin Dimokuradiyyar Nijeriya – Gwamna Namadi

Tsarin Jam’iyya Daya Ba Barazana Ba Ce Ga Tsarin Dimokuradiyyar Nijeriya – Gwamna Namadi

June 7, 2025
Jami’i: Kasuwar Kasar Sin Ta Kasance Mai Jan Hankalin Zuba Jarin Waje A Ko Yaushe

Jami’i: Kasuwar Kasar Sin Ta Kasance Mai Jan Hankalin Zuba Jarin Waje A Ko Yaushe

June 6, 2025
Kasar Sin Ta Samu Ci Gaba Wajen Inganta Amfani Da Ruwa A Shekarar 2024

Kasar Sin Ta Samu Ci Gaba Wajen Inganta Amfani Da Ruwa A Shekarar 2024

June 6, 2025
Daurarru

Kashi 70 Na Fursunonin Nijeriya Ba A Yanke Musu Hukunci Ba

June 6, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.