• English
  • Business News
Wednesday, August 13, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ganduje Ya Buƙaci A Haɗa Hannu don Ƙarfafa Fannin Shari’a

by Abubakar Sulaiman
1 year ago
in Labarai
0
Ganduje Ya Buƙaci A Haɗa Hannu don Ƙarfafa Fannin Shari’a
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Dr. Abdullahi Ganduje, Shugaban Jam’iyyar All Progressives Congress (APC) na ƙasa, ya yi kira ga haɗa hannu tsakanin shugabannin siyasa domin ƙarfafa ɓangaren shari’a, da kare doka da oda, da kuma kare tsarin dimokuraɗiyya a Nijeriya.

Da yake jawabi a zaman tattaunawa na farko na ƙungiyar shawarar Jam’iyyu (IPAC) da aka gudanar a Abuja mai taken “Matsayin Shari’a wajen ɗorewar Dimokuraɗiyya a Nijeriya,” Ganduje ya jaddada muhimmancin rawar da ɓangaren shari’a ke takawa wajen gina dimokuraɗiyyar ƙasa.

  • Gwamnan Kano Ya Kwace Filayen Makarantun Da Ganduje Ya Cefarnar
  • Za A Sake Maka Ganduje A Kotu Kan Badaƙalar Naira Biliyan 57.4

Ganduje ya amince da ƙalubalen da ɓangaren shari’a ke fuskanta, wanda ya haɗa da rashin wadataccen kuɗi, da jinkirin gudanar da shari’a, da kuma buƙatar ‘yancin ɓangaren shari’a. Ya bayyana cewa duk da waɗannan ƙalubalen, akwai damarmakin yin gyare-gyare da za su ƙara inganta rawar da ɓangaren shari’a ke takawa wajen ɗorewar dimokuraɗiyya. Ya yi kira da a tabbatar da cewa ɓangaren shari’a ya kasance mai cin gashin kansa kuma ba tare da tasiri daga waje ba.

Sanarwar karshe ta zaman tattaunawar ta buƙaci kotunan Nijeriya da su duba sosai kan ƙa’idojin shari’ar zaɓe da ka iya taimakawa wajen yin magudi da kuma ƙaƙaba ‘yan takarar da aka ki su a zabe.

Mahalarta zaman tattaunawar sun buƙaci a yi gyare-gyaren da za su fifita tanade-tanaden kundin tsarin mulki, da zamanantar da amfani da shaidu na lantarki, tare da sanya tsauraran ƙa’idoji kan Hukumar zaɓe mai zaman kanta ta ƙasa (INEC) game da tura sakamakon zabe.

Labarai Masu Nasaba

Allah Zai Kunyata Masu Ɗaukar Nauyin ’Yan Ta’adda – Gwamnan Zamfara

2027: Jagororin APC Na Kudu-maso-Yamma Sun Amince Da Tinubu Ya Sake Tsayawa Takara

Haka kuma sun shawarci ɓangaren shari’a da ya nisanci tasirin siyasa sosai, tare da yin tsarin ɗaukar alƙalan kotu bisa gaskiya da cancanta domin tabbatar da mutuncin ɓangaren shari’a.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: GandujeJudiciaryLegislature
ShareTweetSendShare
Previous Post

Aikin Hajjin 2024: Saudiyya Ta Karrama Jihar Sakkwato Da Babbar Lambar Yabo

Next Post

Ana Tuhumar Mutum 632 Da Laifin Sata Da Barnata Kaya A Kano

Related

Allah Zai Kunyata Masu Ɗaukar Nauyin ’Yan Ta’adda – Gwamnan Zamfara
Labarai

Allah Zai Kunyata Masu Ɗaukar Nauyin ’Yan Ta’adda – Gwamnan Zamfara

42 minutes ago
APC
Labarai

2027: Jagororin APC Na Kudu-maso-Yamma Sun Amince Da Tinubu Ya Sake Tsayawa Takara

3 hours ago
Tinubu
Labarai

Rangwame: Tinubu Ya Bada Umarnin Sake Bitar Tsarin Yadda Ake Karɓar Haraji 

4 hours ago
Gwamnatin Tarayya Ta Dakatar Da Kafa Sabbin Manyan Makarantu Na Tsawon Shekaru 7
Manyan Labarai

Gwamnatin Tarayya Ta Dakatar Da Kafa Sabbin Manyan Makarantu Na Tsawon Shekaru 7

6 hours ago
Majalisar Kano Na Shirin Zartar Da Dokar Gwajin Kwayoyin Jini, Kanjamau Da Cutar Hanta Kafin Aure
Manyan Labarai

Majalisar Kano Ta Dakatar Da Shugaban Karamar Hukuma Bisa Zargin Kara Farashin Takin Gwamnati

7 hours ago
NDLEA Ta Kama Dilolin Ƙwaya 49 A Kano
Labarai

NDLEA Ta Kama Dilolin Ƙwaya 49 A Kano

9 hours ago
Next Post
Ana Tuhumar Mutum 632 Da Laifin Sata Da Barnata Kaya A Kano

Ana Tuhumar Mutum 632 Da Laifin Sata Da Barnata Kaya A Kano

LABARAI MASU NASABA

Allah Zai Kunyata Masu Ɗaukar Nauyin ’Yan Ta’adda – Gwamnan Zamfara

Allah Zai Kunyata Masu Ɗaukar Nauyin ’Yan Ta’adda – Gwamnan Zamfara

August 13, 2025
Gyaruwar Alakar Kasuwancin Sin Da Amurka Ta Zarce Bukatun Kasashen Biyu

Gyaruwar Alakar Kasuwancin Sin Da Amurka Ta Zarce Bukatun Kasashen Biyu

August 13, 2025
APC

2027: Jagororin APC Na Kudu-maso-Yamma Sun Amince Da Tinubu Ya Sake Tsayawa Takara

August 13, 2025
Sin Ta Dauki Matakan Mayar Da Martani Kan Bankuna Biyu Na EU

Sin Ta Dauki Matakan Mayar Da Martani Kan Bankuna Biyu Na EU

August 13, 2025
Tinubu

Rangwame: Tinubu Ya Bada Umarnin Sake Bitar Tsarin Yadda Ake Karɓar Haraji 

August 13, 2025
Sashen Tattalin Arzikin Teku Na Sin Ya Bunkasa A Rabin Farko Na Bana

Sashen Tattalin Arzikin Teku Na Sin Ya Bunkasa A Rabin Farko Na Bana

August 13, 2025
Farfado Da Karkarar Sin: Canjin Gaisuwa Daga “Shin Ka Ci Abinci?” Zuwa “Yaya Rayuwarka A Gari?”

Farfado Da Karkarar Sin: Canjin Gaisuwa Daga “Shin Ka Ci Abinci?” Zuwa “Yaya Rayuwarka A Gari?”

August 13, 2025
Gwamnatin Tarayya Ta Dakatar Da Kafa Sabbin Manyan Makarantu Na Tsawon Shekaru 7

Gwamnatin Tarayya Ta Dakatar Da Kafa Sabbin Manyan Makarantu Na Tsawon Shekaru 7

August 13, 2025
Aikin Hakar Kwal Ta Hanyar Amfani Da Fasahar Zamani Ya Fara Wuce 50% a Kasar Sin

Aikin Hakar Kwal Ta Hanyar Amfani Da Fasahar Zamani Ya Fara Wuce 50% a Kasar Sin

August 13, 2025
Majalisar Kano Na Shirin Zartar Da Dokar Gwajin Kwayoyin Jini, Kanjamau Da Cutar Hanta Kafin Aure

Majalisar Kano Ta Dakatar Da Shugaban Karamar Hukuma Bisa Zargin Kara Farashin Takin Gwamnati

August 13, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.