ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Friday, July 17, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ganduje Ya Buƙaci A Haɗa Hannu don Ƙarfafa Fannin Shari’a

by Abubakar Sulaiman
2 years ago
Ganduje

Dr. Abdullahi Ganduje, Shugaban Jam’iyyar All Progressives Congress (APC) na ƙasa, ya yi kira ga haɗa hannu tsakanin shugabannin siyasa domin ƙarfafa ɓangaren shari’a, da kare doka da oda, da kuma kare tsarin dimokuraɗiyya a Nijeriya.

Da yake jawabi a zaman tattaunawa na farko na ƙungiyar shawarar Jam’iyyu (IPAC) da aka gudanar a Abuja mai taken “Matsayin Shari’a wajen ɗorewar Dimokuraɗiyya a Nijeriya,” Ganduje ya jaddada muhimmancin rawar da ɓangaren shari’a ke takawa wajen gina dimokuraɗiyyar ƙasa.

  • Gwamnan Kano Ya Kwace Filayen Makarantun Da Ganduje Ya Cefarnar
  • Za A Sake Maka Ganduje A Kotu Kan Badaƙalar Naira Biliyan 57.4

Ganduje ya amince da ƙalubalen da ɓangaren shari’a ke fuskanta, wanda ya haɗa da rashin wadataccen kuɗi, da jinkirin gudanar da shari’a, da kuma buƙatar ‘yancin ɓangaren shari’a. Ya bayyana cewa duk da waɗannan ƙalubalen, akwai damarmakin yin gyare-gyare da za su ƙara inganta rawar da ɓangaren shari’a ke takawa wajen ɗorewar dimokuraɗiyya. Ya yi kira da a tabbatar da cewa ɓangaren shari’a ya kasance mai cin gashin kansa kuma ba tare da tasiri daga waje ba.

ADVERTISEMENT

Sanarwar karshe ta zaman tattaunawar ta buƙaci kotunan Nijeriya da su duba sosai kan ƙa’idojin shari’ar zaɓe da ka iya taimakawa wajen yin magudi da kuma ƙaƙaba ‘yan takarar da aka ki su a zabe.

Mahalarta zaman tattaunawar sun buƙaci a yi gyare-gyaren da za su fifita tanade-tanaden kundin tsarin mulki, da zamanantar da amfani da shaidu na lantarki, tare da sanya tsauraran ƙa’idoji kan Hukumar zaɓe mai zaman kanta ta ƙasa (INEC) game da tura sakamakon zabe.

LABARAI MASU NASABA

Gasar Kofin Duniya: Da Ƙarfinmu Muka Kawo Matakin Da Muke Yanzu – Messi

Matatar Man Dangote Ta Dawo Sayar Da Fetur A Dala

Haka kuma sun shawarci ɓangaren shari’a da ya nisanci tasirin siyasa sosai, tare da yin tsarin ɗaukar alƙalan kotu bisa gaskiya da cancanta domin tabbatar da mutuncin ɓangaren shari’a.

Ganduje
Abubakar Sulaiman
Website |  + postsBio
  • Abubakar Sulaiman
    Direba Ya Hallaka Ɗalibar Jami’ar Kiwon Lafiya Ta Azare, Ya Gudu
  • Abubakar Sulaiman
    Mata Manoma Sun Gina Gada, Rijiyar Burtsatse A Danbare, Kano
  • Abubakar Sulaiman
    An Ceto Wasu Mutane Huɗu Da Aka Sace A Kogi
  • Abubakar Sulaiman
    Gbajabiamila Ya Maka Daraktan Bogi Na PFIPC Kotu, Ya Nemi Diyyar Biliyan 15

MASU ALAKA

Gasar Kofin Duniya: Da Ƙarfinmu Muka Kawo Matakin Da Muke Yanzu – Messi
Manyan Labarai

Gasar Kofin Duniya: Da Ƙarfinmu Muka Kawo Matakin Da Muke Yanzu – Messi

July 17, 2026
Matatar Man Dangote Ta Dawo Sayar Da Fetur A Dala
Labarai

Matatar Man Dangote Ta Dawo Sayar Da Fetur A Dala

July 17, 2026
A Baya Ba A San Jihar Kano Da Harkar Daba Ba – Tsohon Shugaban NAHCON
Labarai

A Baya Ba A San Jihar Kano Da Harkar Daba Ba – Tsohon Shugaban NAHCON

July 17, 2026
Next Post
Ana Tuhumar Mutum 632 Da Laifin Sata Da Barnata Kaya A Kano

Ana Tuhumar Mutum 632 Da Laifin Sata Da Barnata Kaya A Kano

LABARAI MASU NASABA

Yawan Mu’amalar Kudi Tsakanin Mazauna Sin Da ’Yan Kasashen Waje Ya Hau Wani Sabon Matsayi A Tarihi

Yawan Mu’amalar Kudi Tsakanin Mazauna Sin Da ’Yan Kasashen Waje Ya Hau Wani Sabon Matsayi A Tarihi

July 17, 2026
Gasar Kofin Duniya: Da Ƙarfinmu Muka Kawo Matakin Da Muke Yanzu – Messi

Gasar Kofin Duniya: Da Ƙarfinmu Muka Kawo Matakin Da Muke Yanzu – Messi

July 17, 2026
Matatar Man Dangote Ta Dawo Sayar Da Fetur A Dala

Matatar Man Dangote Ta Dawo Sayar Da Fetur A Dala

July 17, 2026
Xi Jinping Ya Halarci Bikin Bude Babban Taron AI Na Duniya Na 2026 Tare Da Gabatar Da Jawabi

Xi Jinping Ya Halarci Bikin Bude Babban Taron AI Na Duniya Na 2026 Tare Da Gabatar Da Jawabi

July 17, 2026
Falalar Salatut Tasbihi

Falalar Salatut Tasbihi

July 17, 2026
A Baya Ba A San Jihar Kano Da Harkar Daba Ba – Tsohon Shugaban NAHCON

A Baya Ba A San Jihar Kano Da Harkar Daba Ba – Tsohon Shugaban NAHCON

July 17, 2026
Direba Ya Hallaka Ɗalibar Jami’ar Kiwon Lafiya Ta Azare, Ya Gudu

Direba Ya Hallaka Ɗalibar Jami’ar Kiwon Lafiya Ta Azare, Ya Gudu

July 17, 2026
Wasu Sassan Birnin Abuja Na Fuskantar Barazanar Rusau

Wasu Sassan Birnin Abuja Na Fuskantar Barazanar Rusau

July 17, 2026
Mata Manoma Sun Gina Gada, Rijiyar Burtsatse A Danbare, Kano

Mata Manoma Sun Gina Gada, Rijiyar Burtsatse A Danbare, Kano

July 17, 2026
Yadda NDLEA Ke Fatattakar Dillalan Miyagun Kwayoyi Na Kudancin Amurka

Yadda NDLEA Ke Fatattakar Dillalan Miyagun Kwayoyi Na Kudancin Amurka

July 17, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.