• English
  • Business News
Tuesday, October 14, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Hanyoyin Rigakafin Cututtukan Da Ke Illata Amfanin Gona

by Abubakar Abba
1 year ago
An agriculture officer inspects maize plants damaged by fall armyworm in the Trans Mzoia region of Kenya, on Wednesday, May 24, 2017. A fall armyworm outbreak in Kenya has affected more than a government estimate of more than 100,000 hectares just weeks ago, according to Director of Crops in Agriculture Ministry Johnson Irungu. Photographer: Riccardo Gangale/Bloomberg via Getty Images

An agriculture officer inspects maize plants damaged by fall armyworm in the Trans Mzoia region of Kenya, on Wednesday, May 24, 2017. A fall armyworm outbreak in Kenya has affected more than a government estimate of more than 100,000 hectares just weeks ago, according to Director of Crops in Agriculture Ministry Johnson Irungu. Photographer: Riccardo Gangale/Bloomberg via Getty Images

Biyo bayan samun wasu cututtukan da ke kara jawo raguwar samun girbi mai yawa a wannan nazari, an samar da wasu muhimman matakai guda hudu da manoma za su kare amfaninsu daga wannan bazarana.

Ana so manomi ya fahimci cutar: Bullar cutar da ke yi wa amfanin gona illa, ta kan sha banban daga shekara zuwa shekara; wanda kuma ake so manoma a koda-yaushe su rika kasancewa a ankare, don sanin wace sabuwar cuta ce za ta iya bulla.

  • Yawan Kudin Cinikin Samar Da Hidima Na Shigi Da Fici A Farkon Rabin Bana A Kasar Sin Ya Karu Da 14%

Misali, idan a kan ganyen Dawa ta bulla, ganyen zai koma tsanwa ko kuma alamar gansa-kuka.

Tsallake siradin cutar: Manoma za su iya tsallake wannan siradi ne ta hanyar lura da nau’in cutar da ka iya harbin jijiyar amfanin da suka shuka.

Misali, sauyin yanayi a fannin noman Dawa, zai iya jawo yaduwar cutar, saboda haka ba a so manomi ya yi sako-sako a dukkanin kakar noma koda kuwa, an samu ruwan sama mai yawa.

LABARAI MASU NASABA

Gwamnatin Osun Ta Horar Da Mata 500 Amfani Da Takin Gargajiya

Dalilin IFAD Na Zuba Naira Biliyan 16 A Fannin Noma A Benuwe

Samun bullar wannan cuta, kan iya yi wa amfaninin manomi illa matukar bai mayar da hankali kan amfanin da ya shuka ba.

Shiga cikin filin gona a kan lokaci: Idan manoma suka shiga filin gonar da za su yi shuka a kan lokaci, hakan zai ba su damar daukar matakan gaggawa; ta hanyar sanin kowace irin cuta ce, da za ta yi wa amfaninsu illa tare da sanin wane irin magani ya fi dacewa su yi amfani da shi.

Ana kuma bukatar manomi ya tabbatar yana auna kimar amfanin da ya shuka, duba da cewa; cutar da ke lalata amfanin za ta iya bulla a wani yanayi na daban.

Haza zalika, fara bayyanar matsala a Jijiyar amfani na nuna alamar cewa, wata cuta ta bulla; misali jijiar za ta fara lalacewa.

Fahimtar mahimmanci yin amfani da maganin kashe cutar: Yana da kyau manomi ya fahimci muhimmancin amfanin da maganin da zai kashe cutar.

Magance cutar da ke bijere wa magani: Yana da matukar kyau, manomi ya tabbatar ya sa a zuciyarsa cewa; abu na farko da zai yi shi ne, magance cutar da ke bijere wa magani, musamman wajen samun damar daukar matakin gaggawa a kanta.

Don haka, ana so manomi ya rika amafani da magungunan kashe wannan cuta da ke da inganci, wanda hakan zai taimaka masa wajen magance irin wadannan cututtuka masu bijire wa magani.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Gwamnatin Osun Ta Horar Da Mata 500 Amfani Da Takin Gargajiya
Noma Da Kiwo

Gwamnatin Osun Ta Horar Da Mata 500 Amfani Da Takin Gargajiya

October 11, 2025
Dalilin IFAD Na Zuba Naira Biliyan 16 A Fannin Noma A Benuwe
Noma Da Kiwo

Dalilin IFAD Na Zuba Naira Biliyan 16 A Fannin Noma A Benuwe

October 11, 2025
Yadda Haɗa Jinsin Shanu A Zamance Zai Ƙara Samar Da Madara
Noma Da Kiwo

Yadda Haɗa Jinsin Shanu A Zamance Zai Ƙara Samar Da Madara

October 11, 2025
Next Post

Abubuwa Biyar Game Da Kiwon Talotalo

LABARAI MASU NASABA

Xi Jinping Ya Gana Da Shugaban Ghana Da Firaministar Mozambique

Xi Jinping Ya Gana Da Shugaban Ghana Da Firaministar Mozambique

October 14, 2025
‘Yan Majalisa 60 Sun Yi Barazanar Ficewa Daga PDP

PDP Ta Ɗage Babban Taronta Biyo Bayan Ficewar Wasu Manyan Jiga-jigai

October 14, 2025
An Kashe Mutum 3, Wasu 7 Sun Jikkata Sakamakon Ɓarkewar Rikici A Jihar Jigawa

An Kashe Mutum 3, Wasu 7 Sun Jikkata Sakamakon Ɓarkewar Rikici A Jihar Jigawa

October 14, 2025
Rashin Tsaro A Nijeriya Ba Zai Ƙare Ba Matuƙar Ba A Samar da Ayyukan Yi Da Mulki Na Adalci Ba – Amaechi

Rashin Tsaro A Nijeriya Ba Zai Ƙare Ba Matuƙar Ba A Samar da Ayyukan Yi Da Mulki Na Adalci Ba – Amaechi

October 14, 2025
Amnesty International Ta Soki Tinubu Kan Yi Wa Masu Laifin Take Haƙƙin Ɗan Adam Afuwa

Amnesty International Ta Soki Tinubu Kan Yi Wa Masu Laifin Take Haƙƙin Ɗan Adam Afuwa

October 14, 2025
‘Yan Bindiga Sun Sace Ɗan Jarida A Kan Hanyarsa Ta Zuwa Ɗaukar Horo A Kwara

‘Yan Bindiga Sun Sace Ɗan Jarida A Kan Hanyarsa Ta Zuwa Ɗaukar Horo A Kwara

October 14, 2025
Zaman Gidan Yari Ya Nuna Min Mutanen Da Ya Kamata Na Yi Hulɗar Siyasa Da Su — Faruk Lawan

Zaman Gidan Yari Ya Nuna Min Mutanen Da Ya Kamata Na Yi Hulɗar Siyasa Da Su — Faruk Lawan

October 14, 2025
Majalisa Na Shirin Sauya Lokacin Zaɓen 2027 Zuwa Nuwamba 2026

Majalisa Na Shirin Sauya Lokacin Zaɓen 2027 Zuwa Nuwamba 2026

October 13, 2025
Yajin Aiki: Malaman Jami’a Sun Ce Barazanar ‘Ba Aiki, Ba Biya’ Ba Zata Tsorata Su Ba

Yajin Aiki: Malaman Jami’a Sun Ce Barazanar ‘Ba Aiki, Ba Biya’ Ba Zata Tsorata Su Ba

October 13, 2025
Nazarin CGTN: Jama’ar Duniya Sun Jinjinawa Rawar Da Mata Ke Takawa A Harkokin Ci Gaba

Nazarin CGTN: Jama’ar Duniya Sun Jinjinawa Rawar Da Mata Ke Takawa A Harkokin Ci Gaba

October 13, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.