• English
  • Business News
Wednesday, September 3, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Muhimmancin Bincike A Harkar Ilimi

by Idris Aliyu Daudawa
1 year ago
in Ilimi
0
Muhimmancin Bincike A Harkar Ilimi
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Wadannan tambayoyi sun zama dole ne ayi su, wato kamar “minene bincike a lamarin daya shafi ilimi,” Duk da haka akwai abubuwan da za a koya dangane da hanyoyin da ake inganta ilimi.Don haka wannan mukala yau zata bada amsar tambayar da aka yi. Bari mu duba dalilan da suka sa binciken da ya shafi ilimi yake da muhimmanci.

Ko mutum kuwa ya san yadda za’a rika yin mu’amala da shi, watakila yana iya farawa da kara yin wasu tambayoyi kan hanyoyin da suka kamata ya yi hakan, domin akwai mutanen da suke ganin ilimi bai da wani muhimmanci a matsayin abinda za a dogara da shi, ya zama abinda za a dogara da shi ne domin wata madafa ta rayuwa.Wannan shi yasa da akwai bukatar a gane mi yasa ake yin bincike saboda lamarin da y shafi ilimi.

  • Yadda Aljanu Suka Shiga Zanga-zangar Da Aka Yi A Kano – Dakta Kachako  
  • ‘Yan Majalisar Tarayya 29 Da Suka Mutu A Kan Kujerunsu Cikin Shekara 9

Minene ake nufi da bincike saboda lamarin ilimi?

Kamar yadda wasu kwararru daga makarantun Bengaluru, suka ce akwai hanyoyi da yawa da za a iya bayyana minene ake nufi da bincike.Babbar ma’anar bincike ita ce wani bincike ne na kwakwaf, wanda ake yi domin a kara, sake yin gyara a ilimin da aka sani da kuma samo sabbin dabaru.Yana da kyau a san nau’oin bincike da kuma yadda ake yin amfani da su da yanayin da ya dace ayi amfani da su.

Binciken ilimi ya shafi samun bayanai, na yadda ake koya wa dan makaranta karatu, da kuma tsarin shi karatun domin niyya bunkasa shi kafin a fara yin karatun,da kwarewar yadda za a fuskanci ayyukan dalibi,duba aikin malamai,wanne irin taimako iyaye suke badawa, da sauran masu ruwa da tsaki,ko kuma shirya wata ‘yar kwarya-kwaryar gwadawa/ jarabawa.Kai ana ma iya amfani da wasu hanyoyin da aka ga sun fi dacewa wajen koyarwa,wato irin tsare- tsaren da suka fi inganci, saboda a sanar da malamai yadda wasu takwarorinsu suke koyarwa.

Labarai Masu Nasaba

NTIC Ta Jinjina Wa Gwamna Buni Kan Taimako A Bangaren Ilimi

Hukumar SUBEB Ta Yi Kira Ga Al’umma Da Su Sa ‘Ya’yansu Makaranta

Binciken tafarkin ilimi bincike ne na kimiyya da kuma hanyoyin da ake koyo da yadda al’umma ke bada gudunmawa, zamantakewa,hukumomi,da kungiyoyi, wadanda suke bada nasu taimakon ta bangaren ilimi.

Bincike yana taimakawa a dukkan bangarori na karatu, wani babban ginshiki ne ga malamai da gaba dayan lamarin da ya shafi ilimi.Bangaren da ya shafi binciken lamarin ilimi. Binciiken lamarin ilimi wani babban sashe ko banagare ne na kowane sashen koyarwa na jami’a,kai har ma da daukacin lamurran da suke da alaka da ilimi.. Ana binciken da ya shafi ilimi ne inda ake tabo wurare daban- daban, yayin da wasu su kan maida hankalinsu ne a wasu bangarori ko sassa lokacin da suke binciken da ya shafi ilimi,wasu kuma nasu lamarin daban yake da na wadancan.

Binciken lamarin ilimi wani abu ne mai matukar muhimmanci da bada gudunmawar ilimi.Yana taimakawa masana ilimi, masu tsara yadda lamura za su kasance su inganta, sake duba yadda lamarin yake, da kuma matakin kara inganta al’amuran ilimi.Yana taimakawa malamai su san hanyar da tafi dacewa a koya ma wani nau’i na wasu dalibai.Hakanma tana bayyanawa makarantun wurare ko matakan da aka dauka sun sauya yadda makarantun suke sun dace dace.Bugu da kari kuma binciken da ya shafi ilimi na samar da wata kafa ta horar da malamai kan yadda za a inganta hanyoyin inganta su.

Yawancin hukumomi na yin bincike kan lamarin da ya shafi ilimi, hukumomin gwamnatocin tarayya, jihohi, da kuma kananan hukumomi, suna amfani ne da binciken da matakin da aka dauka kan lamarin ilimi,wajen taimakawa da kudi domin tafiyar da makarantu da sauran tsare- tsare. Suna yin aiki domin gano ko dalibai ana koya masu kamar yadda ya dace.Masu binciken ilimi daga jami’oi suna wani lokaci su kan yi aiki da hukumomin gwamnati akan ire- iren ayyukan.

Muhimmancin binciken da ya shafi ilimi

Masana ilimin koyarwa daga makarantu a Pune sun bayyana muhimmancin bincike a lamarin da ya shafi wani lamarine wanda yake da matukar amfani wajen gaba dayan al’amuran da suka shafi hanyoyin tafiyar da ilimi. Da yake bncike na bayar da gudunmawa wajen ingancin ilimi da kuma sakamakon yadda ake koyawa dalibai, bayan haka akwai ma bincike na taimakawa wajen yadda al’umma ke karuwa ta bangaren.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: BincikeIlimiMuhimmanci
ShareTweetSendShare
Previous Post

Zanga-zanga: Mulkin Sojoji Ba Mafita Ba Ne – Hamza Al-Mustapha

Next Post

JAMB Ta Warware Dambarwar Kayyade Shekarun Shiga Jami’oi

Related

Lambar Yabo Ta CON: Buni Ya Zama Zinare Bashi Da Maboya
Ilimi

NTIC Ta Jinjina Wa Gwamna Buni Kan Taimako A Bangaren Ilimi

4 days ago
Hukumar SUBEB Ta Yi Kira Ga Al’umma Da Su Sa ‘Ya’yansu Makaranta
Ilimi

Hukumar SUBEB Ta Yi Kira Ga Al’umma Da Su Sa ‘Ya’yansu Makaranta

4 days ago
Yajin Aiki: Kungiyar ASUP Ta Ba Gwamntin Tarayya Wa’adin Kwana 21 Ta Biya Masu Bukatu
Ilimi

Yajin Aiki: Kungiyar ASUP Ta Ba Gwamntin Tarayya Wa’adin Kwana 21 Ta Biya Masu Bukatu

2 weeks ago
Kungiyoyi Masu Fada Aji Kan Harkar Ilimi Sun Nemi A Yi Wa Sashen Kwaskwarima
Ilimi

Kungiyoyi Masu Fada Aji Kan Harkar Ilimi Sun Nemi A Yi Wa Sashen Kwaskwarima

3 weeks ago
Gwamnatin Yobe Za Ta Yi Taron Girmama Ɗalibar Turanci Ta Duniya, Nafisa Abdullah
Ilimi

Gwamnatin Yobe Za Ta Yi Taron Girmama Ɗalibar Turanci Ta Duniya, Nafisa Abdullah

4 weeks ago
Kwamitin Tantance Makarantun Gaba da Sakandire Na Bogi Ya Yi Wa Yankin Funtua Dirar Mikiya
Ilimi

Kwamitin Tantance Makarantun Gaba da Sakandire Na Bogi Ya Yi Wa Yankin Funtua Dirar Mikiya

1 month ago
Next Post
JAMB Ta Warware Dambarwar Kayyade Shekarun Shiga Jami’oi

JAMB Ta Warware Dambarwar Kayyade Shekarun Shiga Jami’oi

LABARAI MASU NASABA

Ra’ayin Samar Da Ci Gaba Cikin Lumana: Daga Ra’ayin Sin Zuwa Matsayin Da Kasa Da Kasa Suka Cimma

Ra’ayin Samar Da Ci Gaba Cikin Lumana: Daga Ra’ayin Sin Zuwa Matsayin Da Kasa Da Kasa Suka Cimma

September 3, 2025
Gwamna Dauda Lawal Zai Yi Jawabi A Taron Kasuwanci Na AFSNET Karo Na Biyar A Ƙasar Algeria

Gwamna Dauda Lawal Zai Yi Jawabi A Taron Kasuwanci Na AFSNET Karo Na Biyar A Ƙasar Algeria

September 3, 2025
Tinubu Ya Naɗa Shugabannin Jami’o’in Ilimi Na Tarayya Da Ke Zariya Da Kano

Tinubu Ya Naɗa Shugabannin Jami’o’in Ilimi Na Tarayya Da Ke Zariya Da Kano

September 3, 2025
Gwamnoni Sun Yi Kira Ga Tinubu Kan Ci Gaba Da Hako Mai A Kolmani Da Tafkin Chadi 

Gwamnoni Sun Yi Kira Ga Tinubu Kan Ci Gaba Da Hako Mai A Kolmani Da Tafkin Chadi 

September 3, 2025
Kasar Sin Ta Shirya Bikin Gala Na Cika Shekaru 80 Da Samun Nasarar Yakin Turjiyar Jama’ar Kasar Da Yaki Da Mulkin Danniya A Duniya

Kasar Sin Ta Shirya Bikin Gala Na Cika Shekaru 80 Da Samun Nasarar Yakin Turjiyar Jama’ar Kasar Da Yaki Da Mulkin Danniya A Duniya

September 3, 2025
Lookman

Kofin Duniya: Lookman Da Dessers Sun Isa Sansanin Super Eagles A Uyo

September 3, 2025
Firaministan Senegal: Yadda Sinawa Ke Girmama Tarihi Da Kiyaye Labarun Abubuwan Da Suka Faru Da Su Na Da Matukar Burgewa 

Firaministan Senegal: Yadda Sinawa Ke Girmama Tarihi Da Kiyaye Labarun Abubuwan Da Suka Faru Da Su Na Da Matukar Burgewa 

September 3, 2025
Hatsarin Jiragen Ruwa

Mutane 29 Sun Rasa Rayukansu A Wani Hatsarin Jirgin Ruwa A Jihar Neja

September 3, 2025
Shettima

Za Mu Kare Bukatun Nijeriya A Mashigin Tekun Guinea – Shettima

September 3, 2025
Shekaru 80 Na Nasara: Kasar Sin Ta Nuna Gado Mai Kyau Na Yaki Da Zalunci

Shekaru 80 Na Nasara: Kasar Sin Ta Nuna Gado Mai Kyau Na Yaki Da Zalunci

September 3, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.