• English
  • Business News
Wednesday, June 18, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Samar Da Asibitin Koyarwa A Lafiya Cigaba Ne Ga Jihar Nasarawa – Dr Ikrama

by Leadership Hausa
9 months ago
in Kiwon Lafiya
0
Samar Da Asibitin Koyarwa A Lafiya Cigaba Ne Ga Jihar Nasarawa – Dr Ikrama
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Shugaban Asibitin Dalhatu Araf (Specialist Hospital) Dr. Ikrama Hasan ya bayyana cewa cigaba ne samar da asibitin koyarwa na tarayya a jihar, hakan na zuwa a lokacin da yake zantawa da wakilinmu jim kaɗan bayan mika takardan tabbatar da Asibitin a garin Lafia.

Dr. Ikrama yace, cancanta aka duba saboda Jami’ar Gwamnatin tarayya tana garin lafia ne, kuma dalubai da za a rika koyar da su suna garin lafia ne su ma, kuma nan ne gurbin da ya cancanta a ajiye Asibitin saboda kusanci.

  • Jirgin Ruwan Sin Mai Dauke Da Asibitin Tafi Da Gidanka Ya Kammala Aiki A Mozambique
  • An Tona Asirin Ainihin Dalilin Saukar Hadimin Tinubu

Yace, Asibitin zai riƙa koyar da ɗalibai masu koyon aikin kiwon lafiya kuma za a riƙa kula da marasa lafiya a Asibitin. Kana za a kawo wadatattun kayan aiki da ma’aikatan da zasu riƙa kula da marasa lafiya.

Ya ƙara da cewa ajiye Asibitin Dalhatu Araf ( Specialist Hospital) a garin Akwanga wannan abin a yabawa Gwamnan jihar Nasarawa ne, saboda yayi abin a yaba.

Mutanen da ke rayuwa a yankin Akwanga zasu samu kusanci da babban Asibiti kusa da su.

Labarai Masu Nasaba

Amfanin ‘Ya’yan Gwanda Da Yadda Ake Sarrafa Su

Yadda Man Bilicin Ke Yi Wa Fatar Mutum Illa

 

Daga Zubairu M Lawal Lafia 

 


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: AsibitiHealthLafiaLafiyaLapiaNassarawa
ShareTweetSendShare
Previous Post

Kafafan Yada Labarai Na Jamus: Ayyukan Makamashi Mara Gurbata Muhalli Na Kasar Sin Zai Bunkasa Ci Gaba A Afirka

Next Post

Kasar Sin Za Ta Hada Hannu Da Kasashe Mambobin FOCAC Wajen Aiwatar Da Sakamakon Taron Dandalin Domin Alummomin Bangarorin Biyu Su Amfana

Related

Amfanin ‘Ya’yan Gwanda Da Yadda Ake Sarrafa Su
Kiwon Lafiya

Amfanin ‘Ya’yan Gwanda Da Yadda Ake Sarrafa Su

4 days ago
Yadda Man Bilicin Ke Yi Wa Fatar Mutum Illa
Kiwon Lafiya

Yadda Man Bilicin Ke Yi Wa Fatar Mutum Illa

1 week ago
Kwararraun Likitocin Tiyata 6 Ne Kacal Suka Rage A Kano – Farfesa Sani
Kiwon Lafiya

Kwararraun Likitocin Tiyata 6 Ne Kacal Suka Rage A Kano – Farfesa Sani

3 weeks ago
Cutar Hawan Jini Na Ci Gaba Da Yi Wa ‘Yan Nijeriya Kisan Mummuke
Kiwon Lafiya

Cutar Hawan Jini Na Ci Gaba Da Yi Wa ‘Yan Nijeriya Kisan Mummuke

3 weeks ago
Cutar Cholera Ta Ɓarke A Filato, Mutane 4 Sun Mutu
Kiwon Lafiya

Cutar Cholera Ta Ɓarke A Filato, Mutane 4 Sun Mutu

1 month ago
Cutar Mashaƙo Ta Kashe Yara Biyu A Kaduna
Kiwon Lafiya

Cutar Mashaƙo Ta Kashe Yara Biyu A Kaduna

1 month ago
Next Post
Kasar Sin Za Ta Hada Hannu Da Kasashe Mambobin FOCAC Wajen Aiwatar Da Sakamakon Taron Dandalin Domin Alummomin Bangarorin Biyu Su Amfana

Kasar Sin Za Ta Hada Hannu Da Kasashe Mambobin FOCAC Wajen Aiwatar Da Sakamakon Taron Dandalin Domin Alummomin Bangarorin Biyu Su Amfana

LABARAI MASU NASABA

Dalilin Da Ya Sa Sin Ta Samu Bunkasar Tattalin Arziki Mai Dorewa Duk Da Kalubalolin Da Ake Fuskanta A Duniya

Dalilin Da Ya Sa Sin Ta Samu Bunkasar Tattalin Arziki Mai Dorewa Duk Da Kalubalolin Da Ake Fuskanta A Duniya

June 17, 2025
An Kama Mutane 26 Da Zargin Garkuwa Da Mutane A Kogi

An Kama Mutane 26 Da Zargin Garkuwa Da Mutane A Kogi

June 17, 2025
Xi Da Shugabannin Kasashe 5 Na Tsakiyar Asiya Sun Halarci Bikin Rattaba Hannu

Xi Da Shugabannin Kasashe 5 Na Tsakiyar Asiya Sun Halarci Bikin Rattaba Hannu

June 17, 2025
Sin Ta Cimma Sabuwar Nasarar Bincike Duniyar Wata

Sin Ta Cimma Sabuwar Nasarar Bincike Duniyar Wata

June 17, 2025
Majalisar Wakilai Ta Fara Binciken Yadda Aka Raba Naira Tiriliyan 1.12 Kan Shirin Lamuni Ga Manoma Da Masana’antu

Majalisar Wakilai Ta Fara Binciken Yadda Aka Raba Naira Tiriliyan 1.12 Kan Shirin Lamuni Ga Manoma Da Masana’antu

June 17, 2025
An Gudanar Da Bikin Mu’amalar Jama’a Da Al’adu A Tsakanin Sin Da Tsakiyar Asiya A Astana

An Gudanar Da Bikin Mu’amalar Jama’a Da Al’adu A Tsakanin Sin Da Tsakiyar Asiya A Astana

June 17, 2025
Kaftin Din Super Eagles, Ahmed Musa Ya Bukaci A Gaggauta Kawo Karshen Kashe-kashen Rayuka A Benuwe

Kaftin Din Super Eagles, Ahmed Musa Ya Bukaci A Gaggauta Kawo Karshen Kashe-kashen Rayuka A Benuwe

June 17, 2025
Masu Karanta Adabin Shafin Intanet Na Sin Sun Kai Miliyan 575

Masu Karanta Adabin Shafin Intanet Na Sin Sun Kai Miliyan 575

June 17, 2025
Sin Ta Fara Aiwatar Da Matakin Soke Haraji Kan Kayayyakin Kasashen Afirka 53

Sin Ta Fara Aiwatar Da Matakin Soke Haraji Kan Kayayyakin Kasashen Afirka 53

June 17, 2025
JAMB Ta Amince Da Maki 140 Da 100 Mafi Karancin Maki Na Shiga Manyan Makarantu

2025 UTME: Cibiyoyin Zana Jarabawar 11 Na Fuskantar Barazanar Dakatarwa – JAMB

June 17, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.