• English
  • Business News
Thursday, July 31, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

EFCC Da NIS Za Su Yi Hadin Guiwa Kan Yaki Da Cin Hanci

by Khalid Idris Doya
3 years ago
in Labarai
0
EFCC Da NIS Za Su Yi Hadin Guiwa Kan Yaki Da Cin Hanci
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Shugaban hukumar yaki da karya tattalin arzikin kasa da cin hanci da rashawa a Nijeriya (EFCC), Abdulrasheed Bawa ya yi kiran kara inganta alakar aiki a tsakanin hukumarsa da hukumar kula da shige da fice ta Nijeriya (NIS) wajen yaki da masu aikata lmzagon kasa ga tattalin arzikin kasa da dangogin laifukan rashawa a Nijeriya.

 

  • ZaÉ“en Fidda Gwani Na APC: An Kashe Biliyan 2 Da Miliyan 750 Wajen Sayen Kuri’a A Katsina —NNPP

Wannan bayanin na kunshe a cikin wata sanarwar da jami’in watsa labarai na hukumar lura da shige da fice, ACI Amos Okpu ya sanya wa hannu.

Sanarwar ta nakalto cewa Shugaban hukumar EFCC ya yi wannan kiran ne a lokacin da suke ganawa da Kwanturola Janar nahukumar kula da shige da fice ta kasa Isah Jere a ranar Alhamis.

EFCC

Labarai Masu Nasaba

An Yanke Wa Mai Gadi Da Mai Dafa Abinci Hukuncin Kisa Kan Kashe Tsohon Kwamishina A Katsina

2027: Ba Mu Kafa HaÉ—akarmu Don Cika Burin Atiku Ba – ADC

A cewar sanarwar, Bawa “Ya zo shalkwatar hukumar ne domin neman karin goyon baya da hadin kai wajen yaki da dukkanin nau’ikan laifukan da suka shafi aikata rashawa da zagon kasa ga tattalin arzikin kasa a ciki da wajen kasar nan musamman ta kan iyakokin kasarmu”.

Ya ce, NIS tana sahun gaba a cikin hukumomin da suke yaki da harkallar rashawa don haka ne ya nemi hukumar da ta kara amfani da dabarun aikinta da amfani da na’urar zamani ta ICT wajen taimakon hukumarsa don kara bunkasa yaki da cin hanci da rashawa.

Abdulrasheed ya kuma sake yin kira na neman hadin kan hukumar a bangaren bibiya da kama wadanda ke kokarin ficewa da kudin da suka mallaka ta hanyar cin hanci da rashawa, sai ya nemi karin goyon baya kan hakan.

Da ya ke maida jawabi, Kwanturola Janar na hukumar kula da harkokin shige da fice (NIS), Isah Jere, ya ba da tabbacin hukumar na yin aikin hadin guiwa da dukkanin hukumomin da suka dace wajen kokarin kare tattalin arzikin kasar nan.

EFCC

Isah ya ce a matsayinsa na shugaban hukumar shige da fice, hukumar ta samar da na’urorin zamani da ke taimaka musu wajen tabbatar da cewa duk wani da ake zargi ko aka hana shi fita bai samu damar fita daga cikin kasar nan ta iyakokin kasar ba har sai an tantance tare da amincewa da fita ko shigarsa.

“Muna da na’urorin da kai tsaye cikin ‘yan dakika za su ba mu bayanan tarihi da motsin mutanen da ke son shiga ko fita a iyakokin kasarmu, don haka cikin sauki za mu hana mutumin da ke da wani tabon da ka iya hana shi fita ko shiga damar yin hakan”.

  • https://efcc-grills-venezuelan-4-nigerians-over-oil-theft/

 

Ya nemi a dauwamar da aikin hadin guiwa tsakanin NIS da EFCC domin samun nasarar da aka sanya a gaba a kowani lokaci.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Kudin Shigar Kamfanonin Sin Ya Zarce Na Takwarorinsu Na Amurka

Next Post

Kotu Ta Umarci Wani Ma’aikacin Gwamanti Da Ya Dawo Da Albashinsa Na Shekara 11 A Filato

Related

An Yanke Wa Mai Gadi Da Mai Dafa Abinci Hukuncin Kisa Kan Kashe Tsohon Kwamishina A Katsina
Kotu Da ÆŠansanda

An Yanke Wa Mai Gadi Da Mai Dafa Abinci Hukuncin Kisa Kan Kashe Tsohon Kwamishina A Katsina

2 hours ago
Zan Ware 10bn Don Inganta Ilimin Matasa Idan Na Ci Zabe – Atiku
Labarai

2027: Ba Mu Kafa HaÉ—akarmu Don Cika Burin Atiku Ba – ADC

3 hours ago
Matsalar Tsaro: Tinubu Ya Ziyarci Jama’a, Ya Daina Sauraron Gwamnoni — ADC
Manyan Labarai

Matsalar Tsaro: Tinubu Ya Ziyarci Jama’a, Ya Daina Sauraron Gwamnoni — ADC

4 hours ago
Za A Kammala Aikin Titin Jirgin Ƙasan Kaduna-Kano A 2026 – Gwamnatin Tarayya
Manyan Labarai

Za A Kammala Aikin Titin Jirgin Ƙasan Kaduna-Kano A 2026 – Gwamnatin Tarayya

7 hours ago
Ma’aikatar Bunƙasa Harkar Kiwo Za Ta Taimaka Wajen Magance Rikicin Manoma Da Makiyaya — Jega
Labarai

Ma’aikatar Bunƙasa Harkar Kiwo Za Ta Taimaka Wajen Magance Rikicin Manoma Da Makiyaya — Jega

15 hours ago
Rikicin Makiyaya Da Manoma: An Kashe Mutum Daya, Gidaje 31 Sun Kone A Abuja
Labarai

Rikicin Makiyaya Da Manoma: An Kashe Mutum Daya, Gidaje 31 Sun Kone A Abuja

17 hours ago
Next Post
Kotu Ta Umarci Wani Ma’aikacin Gwamanti Da Ya Dawo Da Albashinsa Na Shekara 11 A Filato

Kotu Ta Umarci Wani Ma'aikacin Gwamanti Da Ya Dawo Da Albashinsa Na Shekara 11 A Filato

LABARAI MASU NASABA

An Yanke Wa Mai Gadi Da Mai Dafa Abinci Hukuncin Kisa Kan Kashe Tsohon Kwamishina A Katsina

An Yanke Wa Mai Gadi Da Mai Dafa Abinci Hukuncin Kisa Kan Kashe Tsohon Kwamishina A Katsina

July 31, 2025
Zan Ware 10bn Don Inganta Ilimin Matasa Idan Na Ci Zabe – Atiku

2027: Ba Mu Kafa HaÉ—akarmu Don Cika Burin Atiku Ba – ADC

July 31, 2025
Matsalar Tsaro: Tinubu Ya Ziyarci Jama’a, Ya Daina Sauraron Gwamnoni — ADC

Matsalar Tsaro: Tinubu Ya Ziyarci Jama’a, Ya Daina Sauraron Gwamnoni — ADC

July 31, 2025
Faransa Za Ta Fara Jefa Kayan Agaji Ta Sama A Gaza

Faransa Za Ta Fara Jefa Kayan Agaji Ta Sama A Gaza

July 31, 2025
Za A Kammala Aikin Titin Jirgin Ƙasan Kaduna-Kano A 2026 – Gwamnatin Tarayya

Za A Kammala Aikin Titin Jirgin Ƙasan Kaduna-Kano A 2026 – Gwamnatin Tarayya

July 31, 2025
Sin Ta Dade Tana Aiki Tukuru Kan Kiyaye Zaman Lafiya Da Kwanciyar Hankali Na Yanki

Sin Ta Dade Tana Aiki Tukuru Kan Kiyaye Zaman Lafiya Da Kwanciyar Hankali Na Yanki

July 30, 2025
Ma’aikatar Bunƙasa Harkar Kiwo Za Ta Taimaka Wajen Magance Rikicin Manoma Da Makiyaya — Jega

Ma’aikatar Bunƙasa Harkar Kiwo Za Ta Taimaka Wajen Magance Rikicin Manoma Da Makiyaya — Jega

July 30, 2025
Salisu Yusuf Ya Ajiye Aikinsa Na Kocin Nasarawa United

Salisu Yusuf Ya Ajiye Aikinsa Na Kocin Nasarawa United

July 30, 2025
Rikicin Makiyaya Da Manoma: An Kashe Mutum Daya, Gidaje 31 Sun Kone A Abuja

Rikicin Makiyaya Da Manoma: An Kashe Mutum Daya, Gidaje 31 Sun Kone A Abuja

July 30, 2025
Binciken CGTN: Za A Ci Gaba Da Nuna Kyakkyawan Fata Ga Bunkasar Sin Nan Da Shekaru 5

Binciken CGTN: Za A Ci Gaba Da Nuna Kyakkyawan Fata Ga Bunkasar Sin Nan Da Shekaru 5

July 30, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.