• English
  • Business News
Sunday, August 24, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Hukumar Gwamnati Mafi Ƙwazo A Shekarar 2024: Hukumar Ilimin Bai-ɗaya (UBEC)

by Leadership Hausa
9 months ago
in Labarai
0
UBEC
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Hukumar Ilimin bai-ɗaya ta ƙasa (UBEC) ita ce ta lashe lambar yabo ta Leadership ta Hukumar Gwamnati mafi ƙwazo a shekarar 2024. Hukumar ta a samu ɗinbin nasarori a harkokinta na ilimi, wanda hakan yasa ta zama a sahun gaba wajen kawo sauyi a ɓangaren ilimi a Nijeriya.

Tun lokacin da ya kama aiki a shekarar 2016, babban sakataren hukumar, Dr. Hamid Bobboyi, ya taka rawar gani wajen tsara manufofin da suka inganta harkar ilimi a faɗin Nijeriya.

  • Sin Ta Yi Tir Da Matakin Amurka Na Sayarwa Taiwan Makamai
  • Jerin ‘Yan Wasa Uku Da Suka Zura Kwallaye 100 A Gasar Zakarun Turai

Jagorancin Dr. Hamid ya taka muhimmiyar rawa wajen aiwatar da shirye-shiryen da aka tsara don inganta harkokin ilimi ga ƙananan yara a Nijeriya. Yunkurin UBEC na inganta ilimi, an ganshi a fili a cikin tasirin da shirye-shiryentai. A shekarar 2024, hukumar ta kaddamar da wasu muhimman tsare-tsare da zai daƙile ƙalubale a fannin ilmin bai-ɗaya a faɗin ƙasarnan.

UBEC ta faɗaɗa shirinta na samar da makarantu masu amfani na zamani a fadin ƙasar nan. Waɗannan makarantu an zuba musu  kayan koyo da koyarwa da na fasahar sadarwa ta zamani (ICT)..A yanzu dai aƙalla akwai kimanin makarantu 37 da suka shafi koyar da ilimin kimiyyar fasahar sadarwar ta zamani (ICT), da suka  fara aiki a kowace jiha.

Hukumar UBEC na ci gaba da ganin ta bunƙasa sauran makarantun, waɗanda da yawa daga cikinsu ana dab da kammala aikinsu da tare bai wa malamai horo ta hanyar ware fiye da Naira biliyan 10 a duk shekara don horar da su, don su samu ƙwarewar da ta dace a fannin koyarwa na zamani.

Labarai Masu Nasaba

NAF Ta Kashe ’Yan Ta’adda 35 A Iyakar Nijeriya Da Kamaru

Yajin Aiki: Kungiyar ASUP Ta Ba Gwamntin Tarayya Wa’adin Kwana 21 Ta Biya Masu Bukatu

UBEC ta ƙirƙiro wannan tsarin na koyarwar zamani biyo bayan ɓarkewar annobar COVID-19 don haɓaka shirye-shiryenta na koya da ilimin fasahar sadarwa na (ICT), kamar amafani da hanayr koyarwa ta yanar gizo, da suka haɗa da Ajujuwan Google da shafukan karantarwa na yanar gizo, da sauran manhajojin yanar gizo da ke bai wa ɗalibai damar koyo, yanzu duk an haɗe su cikin tsarin koyon ilimi na Nijeriya.

A bana, UBEC ta ƙuduri aniyar samar wa makarantu kayan karantarwa na zamani da intanet, tare da ci gaba da horar da malamai da ɗalibai, don haɓaka amfani da waɗannan kayayyakin karantarwar na zamani.

Haka kuma hukumar ta samu ci gaba sosai a fannin ilimi, inda ta ware kashi biyu na kasafin kuɗinta na shekara, kimanin naira biliyan 2.1, domin tallafa wa yara masu bukata ta musamman tare da kara faɗaɗa hanyoyin ilmantarwa ta yanar gizo a cikin 2024. Wadannan tsare-tsare sun bayar da damar isar da ilimi wurare masu nisa, inda tsohon tsari ba zai iya kai wa ba.

UBEC ta duƙufa wajen wayar da kan jama’a kan muhimmancin ilimi, musamman yara mata da masu buƙata ta musamman ta hanyar shirye-shirye da tsare-tsaren da hukumar ta bijiro da su don rage yawan yaran da ba sa zuwa makaranta da inganta tsarin mayar da al’umma cikin tsarin koyon ilimi.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: #GwarzonShekara2024 #Award2024 #Leadership #LeadershipAward #LabaraiIlimiUBEC
ShareTweetSendShare
Previous Post

Gwarzon Shekarar 2024: Barr. Nyesom Ezenwo Wike

Next Post

Gwarzon Banki Na Shekarar 2024: Stanbic IBTC

Related

NAF Ta Kashe ’Yan Ta’adda 35 A Iyakar Nijeriya Da Kamaru
Manyan Labarai

NAF Ta Kashe ’Yan Ta’adda 35 A Iyakar Nijeriya Da Kamaru

6 hours ago
Yajin Aiki: Kungiyar ASUP Ta Ba Gwamntin Tarayya Wa’adin Kwana 21 Ta Biya Masu Bukatu
Ilimi

Yajin Aiki: Kungiyar ASUP Ta Ba Gwamntin Tarayya Wa’adin Kwana 21 Ta Biya Masu Bukatu

11 hours ago
Shirin Ahmed Isa Na Brekete Family: Maslaha Ko Matsala?
Labarai

Shirin Ahmed Isa Na Brekete Family: Maslaha Ko Matsala?

12 hours ago
Zargin Shan Guba: ’Yan Nijeriya Biyu Sun Mutu A Libya
Kotu Da Ɗansanda

Zargin Shan Guba: ’Yan Nijeriya Biyu Sun Mutu A Libya

13 hours ago
‘Yansanda Sun Kama Ɗan Bindiga Da Kuɗin Fansa Naira Miliyan 5 A Delta
Kotu Da Ɗansanda

Yadda Wani Mai Unguwa Ya Yi Wa ‘Yar Shekara 12 Fyade A Gombe

14 hours ago
NDLEA Ta Kama Matashi Da Tabar Wiwi Ta Naira Miliyan 10 A Kano
Manyan Labarai

NDLEA Ta Kama Matashi Da Tabar Wiwi Ta Naira Miliyan 10 A Kano

15 hours ago
Next Post
Gwarzon Banki Na Shekarar 2024: Stanbic IBTC

Gwarzon Banki Na Shekarar 2024: Stanbic IBTC

LABARAI MASU NASABA

NAF Ta Kashe ’Yan Ta’adda 35 A Iyakar Nijeriya Da Kamaru

NAF Ta Kashe ’Yan Ta’adda 35 A Iyakar Nijeriya Da Kamaru

August 23, 2025
Amfani Da Rashin Amfanin Auren Jari

Amfani Da Rashin Amfanin Auren Jari

August 23, 2025
CMG Ya Yi Bikin Cudanyar Al’adu Mai Taken “Sautin Zaman Lafiya” A Hadaddiyar Daular Larabawa Da Koriya Ta Kudu

CMG Ya Yi Bikin Cudanyar Al’adu Mai Taken “Sautin Zaman Lafiya” A Hadaddiyar Daular Larabawa Da Koriya Ta Kudu

August 23, 2025
Yadda Ake Alale

Yadda Ake Alale

August 23, 2025
Babban Sakataren SCO: Sin Na Taka Rawar Gani A Matsayin Kasar Da Ke Shugabancin SCO

Babban Sakataren SCO: Sin Na Taka Rawar Gani A Matsayin Kasar Da Ke Shugabancin SCO

August 23, 2025
Matsalar Al’ada Da Ciwon Mara Ga Mata

Matsalar Al’ada Da Ciwon Mara Ga Mata

August 23, 2025
CMG Ya Kaddamar Da Gangamin Tattara Fina-Finai Da Talabijin Da Aka Samar Bisa AI A Los Angeles

CMG Ya Kaddamar Da Gangamin Tattara Fina-Finai Da Talabijin Da Aka Samar Bisa AI A Los Angeles

August 23, 2025
Taron Kare Hakkin Dan Adam Na Sin Da Afirka Na Farko Ya Nemi Hada Karfi Don Tabbatar Da ‘Yancin Samun Ci Gaba

Taron Kare Hakkin Dan Adam Na Sin Da Afirka Na Farko Ya Nemi Hada Karfi Don Tabbatar Da ‘Yancin Samun Ci Gaba

August 23, 2025
Bangaren Kasuwancin “E-Commerce” Na Kasar Sin Ya Karu Sosai A Watanni 7 Na Farkon Bana

Bangaren Kasuwancin “E-Commerce” Na Kasar Sin Ya Karu Sosai A Watanni 7 Na Farkon Bana

August 23, 2025
Yajin Aiki: Kungiyar ASUP Ta Ba Gwamntin Tarayya Wa’adin Kwana 21 Ta Biya Masu Bukatu

Yajin Aiki: Kungiyar ASUP Ta Ba Gwamntin Tarayya Wa’adin Kwana 21 Ta Biya Masu Bukatu

August 23, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.