• English
  • Business News
Saturday, June 7, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Philippines Ta Sake Tada Rikici a Tekun Kudancin Sin Don Cimma Moriyarta

by CGTN Hausa and Sulaiman
6 months ago
in Daga Birnin Sin
0
Philippines Ta Sake Tada Rikici a Tekun Kudancin Sin Don Cimma Moriyarta
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Rundunar tsaron teku ta kasar Sin ta gabatar da wani bidiyo a daren jiya Laraba, wanda ya nuna yadda jirgin ruwa mai lamba 3003 na kasar Philippines ya matsa kusa da jirgin rundunar tsaron tekun na kasar Sin mai lamba 3302 bisa rashin kwarewa, har suka yi karo da juna. A wannan rana kuma, jirgin ruwa na rundunar tsaron teku na Philippines da jirgin ruwa mai gudanar da harkokin gwamnatin kasar da jiragen ruwan aikin su da dama sun shiga yankin teku na tsibirin Huangyan na kasar Sin ba bisa doka ba.

 

An lura cewa, a ran 8 ga watan Nuwamban da ya gabata, shugaban Philippines Ferdinand Marcos ya sa hannu kan wasu dokoki da suka hada da “Dokar yankin teku” da “Dokar hanyoyin jirgin ruwa a teku”, wadanda suka shigar da yankunan Sin kamarsu tsibirin Huangyan da yawancin yankin tsibiran Nansha da yankunan teku dake kewayensu cikin yankunan kasarsa ba bisa doka ba, da zummar tabbatar da haramtaccen hukuncin da ya yanke kan tekun kudancin Sin. Ba a cika wata daya da sanya wadannan dokokin ba, bangaren Philippines ya sake kutsa kai cikin tekun kudancin Sin, kuma burinsa shi tabbatar da haramtattun dokokin da ya zartas.

  • Gwamnoni Sun Miƙa Ta’aziyya Ga Wadanda Wani Abu Ya Fashe Da Su A Mota A Zamfara
  • Afirka Ta Kudu Za Ta Fara Bai Wa ‘Yan Nijeriya Bizar Shekaru 5

Ban da wannan kuma, an lura cewa, a karshen watan Nuwamban da ya gabata, a karon farko Amurka ta amince da jibge wata rundunar sojinta a Philippines da aka kira da “Rundunar soja ta musamman na sashen tudun ruwa na Ren’ai Jiao”. Matakin da ya zuga Phlippines ta dauki matakai yadda take so a tekun don cimma moriyarta.

 

Labarai Masu Nasaba

Roland Busch: Kasar Sin Tana Daya Daga Cikin Kasuwanni Mafi Kuzari A Bangaren Kirkire-kirkire A Duniya

Dalibai Sama Da Miliyan 13 Ne Za Su Rubuta Jarrabawar Shiga Jami’a Ta Kasar Sin

Sin tana tsayawa tsayin daka kan warware rikicin tekun kudancin kasar ta hanyar shawarwari, da ci gaba da kiyaye cikakken ikonta na mallakar yankunanta da tekunanta ba tare da tangarda ba. Amma Philippines ta rika tada rikice-rikice ba iyaka, sai dai, munafuncin dodo ne ya kan ci mai shi. Kasashen da ba ruwansu kan wannan batu, wadanda suke zuga ta, ba za su dakatar da kokarin kasar Sin na tabbatar da hakkinta ba ko kadan. (Amina Xu)


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

 Ali Nuhu Ya Zama Jakadan Kamfanin Tsaftace Haƙora A Arewacin Nijeriya 

Next Post

UNESCO Ta Sanya Bikin Bazara Cikin Jerin Al’adun Gargajiya Da Ba Na Kayayyaki Ba Da Aka Yi Gado

Related

Roland Busch: Kasar Sin Tana Daya Daga Cikin Kasuwanni Mafi Kuzari A Bangaren Kirkire-kirkire A Duniya
Daga Birnin Sin

Roland Busch: Kasar Sin Tana Daya Daga Cikin Kasuwanni Mafi Kuzari A Bangaren Kirkire-kirkire A Duniya

3 hours ago
Dalibai Sama Da Miliyan 13 Ne Za Su Rubuta Jarrabawar Shiga Jami’a Ta Kasar Sin
Daga Birnin Sin

Dalibai Sama Da Miliyan 13 Ne Za Su Rubuta Jarrabawar Shiga Jami’a Ta Kasar Sin

5 hours ago
Nazarin CGTN: Jama’ar Duniya Na Ganin Tattaunawa Da Hadin Gwiwa A Matsayin Hanyar Warware Takaddamar Cinikayya Tsakanin Sin Da Amurka
Daga Birnin Sin

Nazarin CGTN: Jama’ar Duniya Na Ganin Tattaunawa Da Hadin Gwiwa A Matsayin Hanyar Warware Takaddamar Cinikayya Tsakanin Sin Da Amurka

5 hours ago
Jami’i: Kasuwar Kasar Sin Ta Kasance Mai Jan Hankalin Zuba Jarin Waje A Ko Yaushe
Daga Birnin Sin

Jami’i: Kasuwar Kasar Sin Ta Kasance Mai Jan Hankalin Zuba Jarin Waje A Ko Yaushe

22 hours ago
Kasar Sin Ta Samu Ci Gaba Wajen Inganta Amfani Da Ruwa A Shekarar 2024
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Ta Samu Ci Gaba Wajen Inganta Amfani Da Ruwa A Shekarar 2024

22 hours ago
Alkaluman Adana Kaya Na Sin Sun Fadada Cikin Watanni 7 Da Suka Gabata
Daga Birnin Sin

Alkaluman Adana Kaya Na Sin Sun Fadada Cikin Watanni 7 Da Suka Gabata

24 hours ago
Next Post
UNESCO Ta Sanya Bikin Bazara Cikin Jerin Al’adun Gargajiya Da Ba Na Kayayyaki Ba Da Aka Yi Gado

UNESCO Ta Sanya Bikin Bazara Cikin Jerin Al’adun Gargajiya Da Ba Na Kayayyaki Ba Da Aka Yi Gado

LABARAI MASU NASABA

Aikin Ba Da Ilmi Ba Makamin Takarar Jam’iyyu Ba Ne

Aikin Ba Da Ilmi Ba Makamin Takarar Jam’iyyu Ba Ne

June 7, 2025
Hukumar NPA Ta Bayar Da Kwangilar Aikin Ruwa Na Tashar Lekki

Hukumar NPA Ta Bayar Da Kwangilar Aikin Ruwa Na Tashar Lekki

June 7, 2025
Roland Busch: Kasar Sin Tana Daya Daga Cikin Kasuwanni Mafi Kuzari A Bangaren Kirkire-kirkire A Duniya

Roland Busch: Kasar Sin Tana Daya Daga Cikin Kasuwanni Mafi Kuzari A Bangaren Kirkire-kirkire A Duniya

June 7, 2025
Gwamnatin Tarayya Da Hadin Gwiwar IFAD Za Su Yi Wa Manoma Rijista Domin Tantance Su

Gwamnatin Tarayya Da Hadin Gwiwar IFAD Za Su Yi Wa Manoma Rijista Domin Tantance Su

June 7, 2025
Dalibai Sama Da Miliyan 13 Ne Za Su Rubuta Jarrabawar Shiga Jami’a Ta Kasar Sin

Dalibai Sama Da Miliyan 13 Ne Za Su Rubuta Jarrabawar Shiga Jami’a Ta Kasar Sin

June 7, 2025
Nazarin CGTN: Jama’ar Duniya Na Ganin Tattaunawa Da Hadin Gwiwa A Matsayin Hanyar Warware Takaddamar Cinikayya Tsakanin Sin Da Amurka

Nazarin CGTN: Jama’ar Duniya Na Ganin Tattaunawa Da Hadin Gwiwa A Matsayin Hanyar Warware Takaddamar Cinikayya Tsakanin Sin Da Amurka

June 7, 2025
Sojojin Sama Sun Tarwatsa Maɓoyar Ƴan Ta’adda, Ya Daƙile Hari Ranar Idi A Borno

Sojojin Sama Sun Tarwatsa Maɓoyar Ƴan Ta’adda, Ya Daƙile Hari Ranar Idi A Borno

June 7, 2025
Philippines

2027: An Yi Kira Ga Masu Mulki Da Su Rungumi Tafarkin Inganta Rayuwar Al’umma

June 7, 2025
Tottenham Ta Raba Gari Da Kocinta Ange Postecoglu

Tottenham Ta Raba Gari Da Kocinta Ange Postecoglu

June 7, 2025
Tufka Da Warwarar INEC Kan Yiwuwar Zaben 2023

Ana Ci Gaba Da Samun Rudani Yayin Da INEC Ta Jinkirta Rajistar Sabbin Jam’iyyu

June 7, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.