• English
  • Business News
Saturday, July 12, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Philippines Ta Sake Tada Rikici a Tekun Kudancin Sin Don Cimma Moriyarta

by CGTN Hausa and Sulaiman
7 months ago
in Daga Birnin Sin
0
Philippines Ta Sake Tada Rikici a Tekun Kudancin Sin Don Cimma Moriyarta
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Rundunar tsaron teku ta kasar Sin ta gabatar da wani bidiyo a daren jiya Laraba, wanda ya nuna yadda jirgin ruwa mai lamba 3003 na kasar Philippines ya matsa kusa da jirgin rundunar tsaron tekun na kasar Sin mai lamba 3302 bisa rashin kwarewa, har suka yi karo da juna. A wannan rana kuma, jirgin ruwa na rundunar tsaron teku na Philippines da jirgin ruwa mai gudanar da harkokin gwamnatin kasar da jiragen ruwan aikin su da dama sun shiga yankin teku na tsibirin Huangyan na kasar Sin ba bisa doka ba.

 

An lura cewa, a ran 8 ga watan Nuwamban da ya gabata, shugaban Philippines Ferdinand Marcos ya sa hannu kan wasu dokoki da suka hada da “Dokar yankin teku” da “Dokar hanyoyin jirgin ruwa a teku”, wadanda suka shigar da yankunan Sin kamarsu tsibirin Huangyan da yawancin yankin tsibiran Nansha da yankunan teku dake kewayensu cikin yankunan kasarsa ba bisa doka ba, da zummar tabbatar da haramtaccen hukuncin da ya yanke kan tekun kudancin Sin. Ba a cika wata daya da sanya wadannan dokokin ba, bangaren Philippines ya sake kutsa kai cikin tekun kudancin Sin, kuma burinsa shi tabbatar da haramtattun dokokin da ya zartas.

  • Gwamnoni Sun Miƙa Ta’aziyya Ga Wadanda Wani Abu Ya Fashe Da Su A Mota A Zamfara
  • Afirka Ta Kudu Za Ta Fara Bai Wa ‘Yan Nijeriya Bizar Shekaru 5

Ban da wannan kuma, an lura cewa, a karshen watan Nuwamban da ya gabata, a karon farko Amurka ta amince da jibge wata rundunar sojinta a Philippines da aka kira da “Rundunar soja ta musamman na sashen tudun ruwa na Ren’ai Jiao”. Matakin da ya zuga Phlippines ta dauki matakai yadda take so a tekun don cimma moriyarta.

 

Labarai Masu Nasaba

Sin Na Goyon Bayan G20 Ta Ci Gaba Da Ba Da Kyakkyawar Gudummawa

Kasar Sin Na Da Muradin Zurfafa Hadin Gwiwar BRI Da Masar 

Sin tana tsayawa tsayin daka kan warware rikicin tekun kudancin kasar ta hanyar shawarwari, da ci gaba da kiyaye cikakken ikonta na mallakar yankunanta da tekunanta ba tare da tangarda ba. Amma Philippines ta rika tada rikice-rikice ba iyaka, sai dai, munafuncin dodo ne ya kan ci mai shi. Kasashen da ba ruwansu kan wannan batu, wadanda suke zuga ta, ba za su dakatar da kokarin kasar Sin na tabbatar da hakkinta ba ko kadan. (Amina Xu)


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

 Ali Nuhu Ya Zama Jakadan Kamfanin Tsaftace Haƙora A Arewacin Nijeriya 

Next Post

UNESCO Ta Sanya Bikin Bazara Cikin Jerin Al’adun Gargajiya Da Ba Na Kayayyaki Ba Da Aka Yi Gado

Related

Sin Na Goyon Bayan G20 Ta Ci Gaba Da Ba Da Kyakkyawar Gudummawa
Daga Birnin Sin

Sin Na Goyon Bayan G20 Ta Ci Gaba Da Ba Da Kyakkyawar Gudummawa

12 hours ago
Kasar Sin Na Da Muradin Zurfafa Hadin Gwiwar BRI Da Masar 
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Na Da Muradin Zurfafa Hadin Gwiwar BRI Da Masar 

13 hours ago
Wang Yi Ya Gana Da Sakataren Harkokin Wajen Amurka
Daga Birnin Sin

Wang Yi Ya Gana Da Sakataren Harkokin Wajen Amurka

15 hours ago
Fahimtar Kyawun Bambance-Bambance Kyakkawar Hanya Ce Ta Wanzar Da Zaman Jituwa A Duniya
Daga Birnin Sin

Fahimtar Kyawun Bambance-Bambance Kyakkawar Hanya Ce Ta Wanzar Da Zaman Jituwa A Duniya

16 hours ago
FRCN Ya Kaddamar Da Shirin Koyar Da Sinanci Mai Taken “Hello China”
Daga Birnin Sin

FRCN Ya Kaddamar Da Shirin Koyar Da Sinanci Mai Taken “Hello China”

17 hours ago
An Fitar Da Sanarwar Beijing Bayan Taron Ministocin Kasa Da Kasa Na Tattaunawa Kan Wayewar Kan Bil Adama
Daga Birnin Sin

An Fitar Da Sanarwar Beijing Bayan Taron Ministocin Kasa Da Kasa Na Tattaunawa Kan Wayewar Kan Bil Adama

18 hours ago
Next Post
UNESCO Ta Sanya Bikin Bazara Cikin Jerin Al’adun Gargajiya Da Ba Na Kayayyaki Ba Da Aka Yi Gado

UNESCO Ta Sanya Bikin Bazara Cikin Jerin Al’adun Gargajiya Da Ba Na Kayayyaki Ba Da Aka Yi Gado

LABARAI MASU NASABA

Wa’adin Da Tinubu Ya Bai Wa Manoman Da Suka Ci Bashin ‘Anchor Borrowers’ Ya Cika

Dalilin Ware Naira Biliyan 19.5 Da Asusun Bunkasa Aikin Noma Ya Yi

July 12, 2025
Nazari Kan Taraktoci 2,000 Da Tinubu Ya Kaddamar Don Bunkasa Noma

Nazari Kan Taraktoci 2,000 Da Tinubu Ya Kaddamar Don Bunkasa Noma

July 12, 2025
Kashim Shettima Ya Mayar Da Martani Kan Tsadar Rayuwa

Rashin Ganin Shugabannin APC Yayin Ziyarar Shettima A Kano Ya Haifar Da Zazzafar Muhawara

July 12, 2025
Sin Na Goyon Bayan G20 Ta Ci Gaba Da Ba Da Kyakkyawar Gudummawa

Sin Na Goyon Bayan G20 Ta Ci Gaba Da Ba Da Kyakkyawar Gudummawa

July 11, 2025
Hadakar Jam’iyyar ADC Ta Fara Dusashe Karfin PDP A Wasu Jihohin Nijeriya

Hadakar Jam’iyyar ADC Ta Fara Dusashe Karfin PDP A Wasu Jihohin Nijeriya

July 11, 2025
Kasar Sin Na Da Muradin Zurfafa Hadin Gwiwar BRI Da Masar 

Kasar Sin Na Da Muradin Zurfafa Hadin Gwiwar BRI Da Masar 

July 11, 2025
Nijeriya Na Fuskantar Siyasa Mara Tabbas —  Peter Obi

2027: Takarar Shugaban Kasa Zan Yi Ba Mataimaki Ba – Peter Obi

July 11, 2025
“Sin Daya Tak A Duniya”, Matsaya Ce Da Al’ummun Duniya Suka Kafe Kai Da Fata a Kai

“Sin Daya Tak A Duniya”, Matsaya Ce Da Al’ummun Duniya Suka Kafe Kai Da Fata a Kai

July 11, 2025
2027: Masu Ruwa Da Tsaki Sun Bukaci A Kawo Karshen Matsalar Sayen Kuri’a

2027: Masu Ruwa Da Tsaki Sun Bukaci A Kawo Karshen Matsalar Sayen Kuri’a

July 11, 2025
Wang Yi Ya Gana Da Sakataren Harkokin Wajen Amurka

Wang Yi Ya Gana Da Sakataren Harkokin Wajen Amurka

July 11, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.