ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Saturday, November 15, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

A Ko Da Yaushe Kasar Sin Tana Dora Muhimmanci Kan Mutunta Da Kare Hakkin Dan Adam

by CGTN Hausa and Sulaiman
11 months ago
Sin

Ranar 10 ga watan Disamba ita ce ranar kare hakkin dan Adam ta duniya, kuma ita ce ranar cika shekaru 76 da kaddamar da sanarwar kare hakkin dan Adam ta duniya. A gun taron manema labarai da aka saba yi a wannan rana, kakakin ma’aikatar harkokin wajen kasar Sin Mao Ning ta bayyana cewa, kasar Sin na dora muhimmanci kan mutunta da kare hakki dan Adam, tana mai dagewa kan sanya jama’a a gaba a yayin da take gudanar ayyukan bunkasa hakkin dan Adama wanda ya dace da yanayin zamani kuma ya dace da yanayin kasa. Kuma an samu manyan nasarori a yunkurin kare hakkin dan Adam.

 

Mao ta kara da cewa, “muna kira ga dukkan bangarori da su mutunta manufofi da ka’idojin Kundin Tsarin Majalisar Dinkin Duniya, da gudanar da tattaunawa mai ma’ana da hadin gwiwa a fannin kare hakkin bil Adama, tare da sa kaimi ga samun ci gaba mai inganci a fagen kare hakkin bil Adama na kasa da kasa. Muna kuma fatan daidaikun kasashe za su yi watsi da tsarin diflomasiyya na tilastawa sauran kasashe bin tsarinsu, kuma su daina tsoma baki cikin harkokin cikin gidan wasu kasashe ta hanyar fakewa da batutuwan kare hakkin bil Adama.”

ADVERTISEMENT

 

Bugu da kari, a martaninta ga Amurka na ikirarin cewa za ta kakaba sabbin takunkumin hana biza ga jami’an Hong Kong da ke aiwatar da dokar tsaron kasa ta Hong Kong, Mao Ning ta yi nuni da cewa, kakaba takunkumin hana biza kan jami’an Hong Kong ta hanyar batutuwan da suka shafi Hong Kong da Amurka ta yi, katsalandan ne a harkokin cikin gidan kasar Sin, tare da matukar keta ka’idojin dokokin kasa da kasa da kuma muhimman ka’idojin dangantakar kasa da kasa. Bisa tanadin da suka dace na dokar hulda da kasashen waje ta jamhuriyar jama’ar kasar Sin, da kuma dokar adawa da takunkumin kasashen waje na jamhuriyar jama’ar kasar Sin, bangaren kasar Sin ya yanke shawarar kakaba takunkumin hana biza ga jami’an Amurka da suka nuna halin rashin kyautawa game da batutuwan da suka shafi Hong Kong. (Mohammed Yahaya)

LABARAI MASU NASABA

Bangaren Sauka Na Kumbon Shenzhou-21 Ya Iso Doron Duniya

Sin Za Ta Mayar Da Martani Idan Har Japan Ta Aiwatar Da Matakin Da Bai Dace Ba

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Bangaren Sauka Na Kumbon Shenzhou-21 Ya Iso Doron Duniya
Daga Birnin Sin

Bangaren Sauka Na Kumbon Shenzhou-21 Ya Iso Doron Duniya

November 14, 2025
Sin Za Ta Mayar Da Martani Idan Har Japan Ta Aiwatar Da Matakin Da Bai Dace Ba
Daga Birnin Sin

Sin Za Ta Mayar Da Martani Idan Har Japan Ta Aiwatar Da Matakin Da Bai Dace Ba

November 14, 2025
Jirgin Ruwan Dakon Jiragen Saman Yaki Na Sichuan Ya Fara Gwajin Sufuri A Karon Farko
Daga Birnin Sin

Jirgin Ruwan Dakon Jiragen Saman Yaki Na Sichuan Ya Fara Gwajin Sufuri A Karon Farko

November 14, 2025
Next Post
Kotu Za Ta Saurari Ƙalubalantar Ikonta Da Emefiele Ke Yi Kan Shari’arsa

Kotu Za Ta Saurari Ƙalubalantar Ikonta Da Emefiele Ke Yi Kan Shari'arsa

LABARAI MASU NASABA

Bangaren Sauka Na Kumbon Shenzhou-21 Ya Iso Doron Duniya

Bangaren Sauka Na Kumbon Shenzhou-21 Ya Iso Doron Duniya

November 14, 2025
NAHCON Ta Ƙaddamar Da Kwamitin Da Zai Kula Da Shafin Nusuk Masar Na Hajjin 2026

NAHCON Ta Ƙaddamar Da Kwamitin Da Zai Kula Da Shafin Nusuk Masar Na Hajjin 2026

November 14, 2025
NSCDC Ta Cafke Mutum Biyu Bisa Zargin Satar NAPEP Da Safarar Miyagun Kwayoyi A Kano

NSCDC Ta Cafke Mutum Biyu Bisa Zargin Satar NAPEP Da Safarar Miyagun Kwayoyi A Kano

November 14, 2025
Gwamnan Gombe Ya Gabatar Da Naira Biliyan 535.69 A Matsayin Kasafin 2026

Gwamnan Gombe Ya Gabatar Da Naira Biliyan 535.69 A Matsayin Kasafin 2026

November 14, 2025
Sin Za Ta Mayar Da Martani Idan Har Japan Ta Aiwatar Da Matakin Da Bai Dace Ba

Sin Za Ta Mayar Da Martani Idan Har Japan Ta Aiwatar Da Matakin Da Bai Dace Ba

November 14, 2025
Tinubu Ya Zuba Naira Tiriliyan 1.5 Don Bunkasa Noma Da Kayan Aiki Na Zamani

Tinubu Ya Zuba Naira Tiriliyan 1.5 Don Bunkasa Noma Da Kayan Aiki Na Zamani

November 14, 2025
Jirgin Ruwan Dakon Jiragen Saman Yaki Na Sichuan Ya Fara Gwajin Sufuri A Karon Farko

Jirgin Ruwan Dakon Jiragen Saman Yaki Na Sichuan Ya Fara Gwajin Sufuri A Karon Farko

November 14, 2025
Rashin Daukar Tsauraran Matakai Na Iya Durkusar Da Bangaren Noma – Shehu Galadima

Dalilin Asusun NADF Na Yin Hadaka Da Gwamnatin Jihar Jigawa

November 14, 2025
Xi Jinping Ya Gana Da Sarkin Thailand

Xi Jinping Ya Gana Da Sarkin Thailand

November 14, 2025
BUK Za Ta Kafa Cibiyar Horas da Aikin Jarida da Sabbin Kafofin Sadarwa Na Zamani

BUK Za Ta Kafa Cibiyar Horas da Aikin Jarida da Sabbin Kafofin Sadarwa Na Zamani

November 14, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.