• English
  • Business News
Wednesday, June 25, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yadda Mai Haihuwar Farko Za Ta Kula Da Kanta

by Bilkisu Tijjani
6 months ago
in Kiwon Lafiya
0
Yadda Mai Haihuwar Farko Za Ta Kula Da Kanta
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Assalamu alaikum masu karatu, barkan mu da sake haduwa daku a wannan makon a cikin shirin namu mai farin jini da albarka na Uwargida Sarautar Mata. A yau shafin na mu zai yi bayani ne akan gyaran matar da ta haihu musamman ma haihuwar fari.

Musamman haihuwar fari yawanci mata suna samun kari da yawa suna tsoron dinki idan har ki kayi sakaci jikin ki bai koma dai dai ba kin cuci kanki kullum namiji so yake ya jiki dai-dai, zama zama in kuwa ya samu bambanci ko yaya zaku rasa kan mijinsu tunda suka haihi to yawanci wannan matsalar ce.

  • Za Mu Ci Gaba Da Goya Wa PCACC Baya Wajen Yaƙar Cin Hanci Da Rashawa – Gwamnatin Kano
  • Yara Miliyan 1 Ke Mutuwa Duk Shekara A Farkon Watansu Na Haihuwa A Nijeriya – UNICEF

Cututtukan da su ke damun al’aurar Mata kamar yadda bincike ya nuna cewa, akwai cututtuka da yawa masu damun al’aurar ‘ya’ya mata, kama daga balagarsu zuwa fara zaukar ciki har zuwa daina al’adarsu, kamar:- Warin gaba,Warin gaba na ‘ya’ya mata ya na samuwa saboda wasu dalilai da su ke jawo shi kamar haka:

1- Tafiya ba wando. 2. Kin wanke farji bayan jima’i. 3- Kin wanke farji da ruwan dumi; misali bayan an yi al’ada. 4- Barin wando ya kai kwana uku a jiki. 5- Kama ruwa da ruwa mai sanyi karara. 6- Kin wanke gaba bayan an tsuguna a masai. 7- Mace ta ringa biya wa kanta bukata da hannu ko wani abu.

Wuraren da warin gaba ke fitowa uku ne;

Labarai Masu Nasaba

Me Ya Kamata Mai Yaron Ciki Ta Kula Da Shi?

Amfanin ‘Ya’yan Gwanda Da Yadda Ake Sarrafa Su

1 Hammata, farji da kuma baki. Saboda haka lallai ne ki bada kulawa ta musamman a wannan guraren naki, don gudun samun matsala. (2) Kumburin Gaba da kaikayin gaba: Wannan cututtuka su ma su na damun al’aurar ‘ya’ya mata kwarai da gaske. (3) Zafin gaba. (4) Zubar Ruwa. (5) Rashin Haihuwa. (6) Sanyi ko zafin Mahaifa.

Wadannan su ma su na hana mace ta samu ciki saboda illolin da ke tattare da hakan. Karin Bayani: Akwai cututtuka da yawa da su ke samun al’aurar mata, saboda ba ta rabuwa da danshi wanda ta nan ne wasu kwayoyin halitta su ke samun zama a cikin al’aurar tasu.

A na kiran su Micro–organism da Turanci. Ku sani cewa shi farji da a ke magana a kan cututtukansa shi ne wanda Allah ya halitta da wani sinadari na mayen karfe da wata tsoka kuma tana da baki guda biyu hagu da dama. Yayin da sha’awar mace ta motsa sai ta rika motsi dai-dai kuma tana iya yin rauni har ta daina motsi.

Wannan tsoka kamar fulogi ne a jikin mace, yayin da ta yi ma ta yawa, sai ta kasa motsi, daga nan sai sha’awar ‘ya mace ta dauke, domin ita wannan tsoka ita ce ke feso wani ruwa wanda shi ke sauko da wani ruwa da ya ke da jin dadin mu’amalar jima’i kuma yake sa wani zaki tsakanin mace da miji.

Idan daya daga ma’aurata ya samu matsala, sai ka ga auren ya ki zaman lafiya. Amma idan babu matsala sai ka ga a na zaune lafiya cikin shauki da annashuwa.

Mafi yawa mata masu ciki su na kamuwa da cututtuka daga wasu kwayoyin halitta da ke rike al’aurar mata, saboda gabansu ba ya rabuwa da danshi. Wadannan kwayoyin halittu su ne, bacteria, fungi da sauransu.

Alamomi masu nuni izuwa kamuwar cutar al’aurar mace ya danganta da irin ciwon da abin da ya jawo shi.

Za Mu Ci Gaba Mako Mai Zuwa Idan Allah Ya Kai Mu


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Sin Ta Gyara Kaso 94 Na Batutuwan Da Rahoton Binciken Kudi Na Kasar Ya Gano

Next Post

Trump Ya Gana Da Shugaban TikTok

Related

Me Ya Kamata Mai Yaron Ciki Ta Kula Da Shi?
Kiwon Lafiya

Me Ya Kamata Mai Yaron Ciki Ta Kula Da Shi?

4 days ago
Amfanin ‘Ya’yan Gwanda Da Yadda Ake Sarrafa Su
Kiwon Lafiya

Amfanin ‘Ya’yan Gwanda Da Yadda Ake Sarrafa Su

2 weeks ago
Yadda Man Bilicin Ke Yi Wa Fatar Mutum Illa
Kiwon Lafiya

Yadda Man Bilicin Ke Yi Wa Fatar Mutum Illa

2 weeks ago
Kwararraun Likitocin Tiyata 6 Ne Kacal Suka Rage A Kano – Farfesa Sani
Kiwon Lafiya

Kwararraun Likitocin Tiyata 6 Ne Kacal Suka Rage A Kano – Farfesa Sani

4 weeks ago
Cutar Hawan Jini Na Ci Gaba Da Yi Wa ‘Yan Nijeriya Kisan Mummuke
Kiwon Lafiya

Cutar Hawan Jini Na Ci Gaba Da Yi Wa ‘Yan Nijeriya Kisan Mummuke

4 weeks ago
Cutar Cholera Ta Ɓarke A Filato, Mutane 4 Sun Mutu
Kiwon Lafiya

Cutar Cholera Ta Ɓarke A Filato, Mutane 4 Sun Mutu

1 month ago
Next Post
An Ci TikTok Tarar Fam Miliyan £12.7 Kan Karya Dokar Kananan Yara A Burtaniya

Trump Ya Gana Da Shugaban TikTok

LABARAI MASU NASABA

Sayar Da Makamai: Goyon Baya Ko Cin Riba?

Sayar Da Makamai: Goyon Baya Ko Cin Riba?

June 24, 2025
Gwamnatin Zamfara Ta Ƙaryata Rahoton Karɓo Lamuni Da Wata Jarida Ta Yaɗa

Gwamnatin Zamfara Ta Ƙaryata Rahoton Karɓo Lamuni Da Wata Jarida Ta Yaɗa

June 24, 2025
Kasar Sin Na Fatan Isra’ila Da Iran Za Su Tsagaita Bude Wuta Nan Bada Jimawa Ba

Kasar Sin Na Fatan Isra’ila Da Iran Za Su Tsagaita Bude Wuta Nan Bada Jimawa Ba

June 24, 2025
Majalisa Ta Yi Allah-wadai Da Kashe Wasu Matafiya ‘Yan Kaduna 13 A Jihar Filato

Majalisa Ta Yi Allah-wadai Da Kashe Wasu Matafiya ‘Yan Kaduna 13 A Jihar Filato

June 24, 2025
Al’ummun Afrika Da Sin Ba Za Su Taba Mantawa Da Gudunmuwar Tawagar Jami’an Lafiya Ta Sin Ba

Al’ummun Afrika Da Sin Ba Za Su Taba Mantawa Da Gudunmuwar Tawagar Jami’an Lafiya Ta Sin Ba

June 24, 2025
Barau Ya Nisanta Kansa Daga Kiraye-kirayen Ya Zama Mataimakin Tinubu A Zaben 2027

Barau Ya Nisanta Kansa Daga Kiraye-kirayen Ya Zama Mataimakin Tinubu A Zaben 2027

June 24, 2025
Shugabannin PDP Sun Ziyarci INEC Kan Neman Sanin Ka’idojinta

Shugabannin PDP Sun Ziyarci INEC Kan Neman Sanin Ka’idojinta

June 24, 2025
Sin Da Kasashen Musulmi Za Su Kara Zurfafa Dangantakarsu

Sin Da Kasashen Musulmi Za Su Kara Zurfafa Dangantakarsu

June 24, 2025
Sabbin Ministoci

Majalisar Dattawa Ta Kara Tsawaita Aiwatar Da Ayyukan Kasafin Kudi Na 2024 Da Wata 6

June 24, 2025
Nuna Karfin Tuwo Ba Zai Kawo Zaman Lafiya Ga Yankin Gabas Ta Tsakiya Ba

Nuna Karfin Tuwo Ba Zai Kawo Zaman Lafiya Ga Yankin Gabas Ta Tsakiya Ba

June 24, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.