• English
  • Business News
Saturday, June 28, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

‘Yan Bindiga Sun Yi Awon Gaba Da Shinkafar Kirsimeti A Kaduna

by Shehu Yahaya and Sulaiman
6 months ago
in Labarai
0
'Yan Bindiga
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

A yayin da ake shagulgulan bikin Kirsimiti, wasu gungun ‘yan bindiga sun yi awon gaba da kayan abincin da aka tanada domin bikin Kirsimeti a yankin karamar hukumar Kachiya da ke kudancin Jihar Kaduna.

Rahotannin sun bayyana cewar ‘yan bindigar sun kwace kayayyakin abincin mallakin wani magidanci da ya saya domin bikin Kirsimeti a yankin Gidan Abe na karamar hukumar Kachia a Jihar Kaduna.

  • Sojoji Sun Daƙile Harin Jirgi Mara Matuƙi A Yobe
  • Muhammad Bashir Ya Zama Sakataren Yaɗa Labaran Ƙungiyar Tsofaffin Ɗaliban AKCILS

Wani basaraken kauyen ya tabbatar wa wakilinmu cewa a ranar Asabar ‘yan ta’addan suka kai wa mutumin hari tare da kwace kayan abincin Kirsimetin.

Ya bayyana cewa mutumin yana hanyar dawowa daga kauyen Gidan Abe wajen sayo buhunan shinkafa da kayan miya da sauransu a Katari ne maharan da ke kan babura suka tare shi da bakin bindiga.

Basaraken ya bayyana cewa bayan kwace duk kayan abincin da mutumin ya saya, sai maharan suka hau baburansu suka tsere da su, ba tare da harbin kowa ba.

Labarai Masu Nasaba

Tarihin Yadda Cinikin Bayi Ya Fara A Nahiyar Afirka (3)

Rasuwar Dantata Babban Rashi Ne Ga Afirka – Atiku

Ya ce, “Na samu bayani daga kauyen Katari inda na kai ziyara cewa ‘yan bindiga a kan babur sun kwace wa wani mutum da ke ka babur kayan abinci a hanyarsa ta dawowa kauyen Gidan Abe domin bikin Kirsimeti.”

Wakilinmu bai samu kakakin ‘yansanda na Jihar Kaduna ba, ASP Hassan Mansur, domin jin ta bakinsa game da wannan al’amari duk da cewa gwamnatin Jihar Kaduna ta ce ta yi tanadi makyau domin kare rayuka da dukiyoyin al’ummar jihar yayin gudanar da bukukuwan Kirsimiti da na sabuwar shekara.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Sojoji Sun Daƙile Harin Jirgi Mara Matuƙi A Yobe

Next Post

An Roki Gwamnatin Tarayya Ta Sanya Tallafi Ga Aikin Hajjin 2025

Related

Tarihin Yadda Cinikin Bayi Ya Fara A Nahiyar Afirka (3)
Labarai

Tarihin Yadda Cinikin Bayi Ya Fara A Nahiyar Afirka (3)

5 minutes ago
An Kai Wa Magoya Bayan Atiku Hari A Gombe
Manyan Labarai

Rasuwar Dantata Babban Rashi Ne Ga Afirka – Atiku

24 minutes ago
Rasuwar Ɗantata Babban Rashi Ne Ga Nijeriya –  Shugaban ƘasaTinubu
Manyan Labarai

Rasuwar Ɗantata Babban Rashi Ne Ga Nijeriya –  Shugaban ƘasaTinubu

3 hours ago
Bam Ya Kashe Mutane 4, Ya Jikkata 21 A Yobe
Manyan Labarai

Bam Ya Kashe Mutane 4, Ya Jikkata 21 A Yobe

4 hours ago
Hanyar Da Matasa Za Su Bi Don Ceto Demokuradiyyar Nijeriya Daga Rugujewa
Manyan Labarai

Hanyar Da Matasa Za Su Bi Don Ceto Demokuradiyyar Nijeriya Daga Rugujewa

4 hours ago
Za a Binne Ɗantata A Madina, Za Ai Yi Sallar Ga’ibi A Kano
Labarai

Za a Binne Ɗantata A Madina, Za Ai Yi Sallar Ga’ibi A Kano

5 hours ago
Next Post
An Nemi Malamai Su Kara Kaimin Ilimantar Da Maniyyata Kan Hukunce-hukuncen Hajji

An Roki Gwamnatin Tarayya Ta Sanya Tallafi Ga Aikin Hajjin 2025

LABARAI MASU NASABA

Tarihin Yadda Cinikin Bayi Ya Fara A Nahiyar Afirka (3)

Tarihin Yadda Cinikin Bayi Ya Fara A Nahiyar Afirka (3)

June 28, 2025
An Kai Wa Magoya Bayan Atiku Hari A Gombe

Rasuwar Dantata Babban Rashi Ne Ga Afirka – Atiku

June 28, 2025
Sin Ta Samu Nasarorin A Zo A Gani Wajen Yaki Da Miyagun Kwayoyi

Sin Ta Samu Nasarorin A Zo A Gani Wajen Yaki Da Miyagun Kwayoyi

June 28, 2025
Kula Da  Kanki Bayan Haihuwa Abu Ne Muhimmi 4

Kula Da  Kanki Bayan Haihuwa Abu Ne Muhimmi 4

June 28, 2025
Mata Ku Kula Da Masu Tallan Maganin Hana Kishiya

Mata Ku Kula Da Masu Tallan Maganin Hana Kishiya

June 28, 2025
Rasuwar Ɗantata Babban Rashi Ne Ga Nijeriya –  Shugaban ƘasaTinubu

Rasuwar Ɗantata Babban Rashi Ne Ga Nijeriya –  Shugaban ƘasaTinubu

June 28, 2025
Hanyar Da Matasa Za Su Bi Don Ceto Demokuradiyyar Nijeriya Daga Rugujewa

Ƙoƙarin Ƙungiyoyin Afrika A Gasar Kofin Duniya

June 28, 2025
Bam Ya Kashe Mutane 4, Ya Jikkata 21 A Yobe

Bam Ya Kashe Mutane 4, Ya Jikkata 21 A Yobe

June 28, 2025
Hanyar Da Matasa Za Su Bi Don Ceto Demokuradiyyar Nijeriya Daga Rugujewa

Hanyar Da Matasa Za Su Bi Don Ceto Demokuradiyyar Nijeriya Daga Rugujewa

June 28, 2025
Za a Binne Ɗantata A Madina, Za Ai Yi Sallar Ga’ibi A Kano

Za a Binne Ɗantata A Madina, Za Ai Yi Sallar Ga’ibi A Kano

June 28, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.