• English
  • Business News
Tuesday, June 10, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Wani Yaro Dan Shekara 12 Ya Harbe Mahaifiyarsa ‘Yar Nijeriya A Amurka

by Khalid Idris Doya
3 years ago
in Labarai
0
Wani Yaro Dan Shekara 12 Ya Harbe Mahaifiyarsa ‘Yar Nijeriya A Amurka
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Wani yaro karami dan shekara 12 ya harbe tare da hallaka mahaifiyarsa ‘yar Nijeriya mai suna Ayobiyi Cook, kodayake da farko yaron ya so boye gaskiyar abun da ya faru, a cewar hukumomin a kasar Amurka.

Ofishin Jefferson County Sheriff da ke Alabama ya ce a ranar Litinin jami’ansa sun fara gudanar da bincike kan musabbabin mutuwar wata mace mai shekara 29 a Forestdale da ke Alabama.

  • Dole Ne A Hukunta Kasar Amurka Wadda Ta Fi Keta Hakkin Dan Adam A Duniya

A lokacin binciken, masu binciken sun gano cewa dan Cook mai shekara 12 a duniya (ba a bayyana sunansa ba) ya ciro bindiga ba da gangan ba inda ya bude wa Mamarsa wuta tare da kasheta.

“Yaron ya kirkiri labari da masu bincike suke ganin hakan ba zai faru ba,” a cewar sanarwar ofishin Sheriff.

“Amma daga baya yaron ya yi bayanin hakikanin abun da ya faru.”

Labarai Masu Nasaba

Gwamnatin Borno Ta Nemi A Gaggauta Yashe Alo Dam Don Guje Wa Sabuwar Ambaliya

Bam Ya Hallaka Masu Yawon Sallah A Sakkwato

Masu bincike sun ce hujjoji ya nuna cewa harbin da yaron ya yi ba bisa gangan ya yi ba.

Yaron wanda ya tare da iyalansa har yanzu an ce kotun kula da tsarin iyali ne zai kula da kes din.

Bayanan farko da sashin binciken ya fitar, ya ce babu wani alamar fita da karfi a gidan lokacin da suka je inda abun ya faru, sai dai wani ya gudu daga gidan bayan an kira lambar 911.

Mijin matar mai suna Djuan Cook, ya wallafa a shafinsa na Facebook cewa za a bisne matar a ranar 12 ga Agustan.

A 2022 zuwa yanzu, yara sun yi harbin ba na gangan ba har guda 169 kamar yadda wata cibiya mai fadakarwa kan illar amfani da bindiga ba bisa ka’ida ba wato Everytown for Gun Safety ta shaida.

Harbe-harben yaran ya janyo mutuwar 74 a jikkata 104 a Amurka a cikin wannan shekarar.

A shekarar 2021, harbin da ba na ganganci ba guda 392 ne aka samu rahoton faruwarsu a Amurka da ya janyo mutuwar 163 da jikkata wasu 248.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

2023: Peter Obi Ya Mayar Wa Da Tinubu Martani Kan Kalamansa Na Batanci A Kansa

Next Post

Kotu Ta Amince Da Bayar Da Belin Wanda Ya Yi Garkuwa Da Yayarsa A Zariya

Related

Gwamnatin Borno Ta Nemi A Gaggauta Yashe Alo Dam Don Guje Wa Sabuwar Ambaliya
Manyan Labarai

Gwamnatin Borno Ta Nemi A Gaggauta Yashe Alo Dam Don Guje Wa Sabuwar Ambaliya

1 hour ago
Bam Ya Hallaka Masu Yawon Sallah A Sakkwato
Manyan Labarai

Bam Ya Hallaka Masu Yawon Sallah A Sakkwato

2 hours ago
Shin Rashin Nasara Ya Rage Damar Yamal Na Ballon d’Or?
Labarai

Shin Rashin Nasara Ya Rage Damar Yamal Na Ballon d’Or?

11 hours ago
Gwamnatin Bauchi Ta Buɗe Sabon Tsarin Neman Ƙirƙirar Sabbin Masarautu
Labarai

Gwamnatin Bauchi Ta Buɗe Sabon Tsarin Neman Ƙirƙirar Sabbin Masarautu

13 hours ago
Ƴan Bindiga Sun Kai Farmaki Kwara, Sun Kashe Mutum 1, Sun Ƙona Gidaje
Tsaro

Ƴan Bindiga Sun Kai Farmaki Kwara, Sun Kashe Mutum 1, Sun Ƙona Gidaje

14 hours ago
Ƴansanda Sun Kama Masu Laifi 27 A Kaduna
Tsaro

Ƴansanda Sun Kama Masu Laifi 27 A Kaduna

15 hours ago
Next Post
Kotu Ta Amince Da Bayar Da Belin Wanda Ya Yi Garkuwa Da Yayarsa A Zariya

Kotu Ta Amince Da Bayar Da Belin Wanda Ya Yi Garkuwa Da Yayarsa A Zariya

LABARAI MASU NASABA

Gwamnatin Borno Ta Nemi A Gaggauta Yashe Alo Dam Don Guje Wa Sabuwar Ambaliya

Gwamnatin Borno Ta Nemi A Gaggauta Yashe Alo Dam Don Guje Wa Sabuwar Ambaliya

June 10, 2025
Bam Ya Hallaka Masu Yawon Sallah A Sakkwato

Bam Ya Hallaka Masu Yawon Sallah A Sakkwato

June 10, 2025
Mataimakin Firaministan Sin Ya Gana Da Ministar Kudin Birtaniya

Mataimakin Firaministan Sin Ya Gana Da Ministar Kudin Birtaniya

June 9, 2025
An Kaddamar Da Taron Farko Na Tattauna Batutuwan Tattalin Arziki Da Cinikayya Na Sin Da Amurka A London

An Kaddamar Da Taron Farko Na Tattauna Batutuwan Tattalin Arziki Da Cinikayya Na Sin Da Amurka A London

June 9, 2025
Shin Rashin Nasara Ya Rage Damar Yamal Na Ballon d’Or?

Shin Rashin Nasara Ya Rage Damar Yamal Na Ballon d’Or?

June 9, 2025
Kididiga Ta Nuna Yadda Kasar Sin Ke Samun Bunkasar Tattalin Arzikin Teku

Kididiga Ta Nuna Yadda Kasar Sin Ke Samun Bunkasar Tattalin Arzikin Teku

June 9, 2025
Kasashen Da Sin Ta Bai Wa Jama’arsu Izinin Shiga Kasar Ba Tare Da Biza Ba Ya Karu Zuwa 47

Kasashen Da Sin Ta Bai Wa Jama’arsu Izinin Shiga Kasar Ba Tare Da Biza Ba Ya Karu Zuwa 47

June 9, 2025
Gwamnatin Bauchi Ta Buɗe Sabon Tsarin Neman Ƙirƙirar Sabbin Masarautu

Gwamnatin Bauchi Ta Buɗe Sabon Tsarin Neman Ƙirƙirar Sabbin Masarautu

June 9, 2025
Ma’aunin Farashin Kayan Masarufi Na Watan Mayu A Kasar Sin Ya Ragu Da Kaso 0.1 Bisa Dari

Ma’aunin Farashin Kayan Masarufi Na Watan Mayu A Kasar Sin Ya Ragu Da Kaso 0.1 Bisa Dari

June 9, 2025
Ma’aikatar Tsaron Kasar Sin Ta Gargadi Mahukuntan Taiwan Game Da Sayen Makamai Daga Amurka

Ma’aikatar Tsaron Kasar Sin Ta Gargadi Mahukuntan Taiwan Game Da Sayen Makamai Daga Amurka

June 9, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.