• Leadership Hausa
Thursday, March 23, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Dole Ne A Hukunta Kasar Amurka Wadda Ta Fi Keta Hakkin Dan Adam A Duniya

by CMG Hausa
8 months ago
in Daga Birnin Sin
0
Dole Ne A Hukunta Kasar Amurka Wadda Ta Fi Keta Hakkin Dan Adam A Duniya
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Kungiyar nazarin hakkin dan Adam ta kasar Sin ta gabatar da wani rahoto a jiya Talata, inda ta gabatar da dimbin alkaluma da cikakken bayani game da laifukan keta hakkin dan Adam da kasar Amurka ta aikata a yankin gabas ta tsakiya da kewayensa, wadanda suka hada da ta da yake-yake, da aikata kisan kiyashi kan fararen hula, da saka takunkumi yadda ta ga dama, da neman haddasa rikici tsakanin al’ummomi, da dai sauransu.

Wadannan al’amura sun shaida cewa, kasar Amurka ita ce wadda ta fi azabtar da Musulmai a duniya.

  • Rundunar PLA Tana Ci Gaba Da Atisayen Hadin Gwiwa A Kewayen Taiwan

Kamar yadda aka wallafa cikin mujallar Smithsonian ta kasar Amurka, tun daga shekarar 2001 har zuwa yanzu, yake-yaken da kasar Amurka ta tayar, da matakan soja da kasar ta dauka, bisa fakewa da maganar yaki da ta’addanci, sun shafi kimanin kashi 40% na daukacin kasashen duniya, wadanda suka haddasa asarar rayukan mutane fiye da dubu 800. Cikinsu har da fararen hula wasu dubu 335.

Manyan laifukan da kasar Amurka ta aikata a yankin gabas ta tsakiya da sauran wuraren duniya, sun shaida yadda ta kasance mafi cin zarafin dan Adam, da neman yin babakere a duniya. Ban da haka, lamarin ya nuna cewa, “tsarin dimokuradiya na Amurka”, da “hakkin dan Adam irin na Amurka” yaudara ne kawai.

Kamata ya yi hukumar kare hakkin dan Adam ta majalisar dinkin duniya ta gaggauta aikin bincike kan aikace-aikacen kasar Amurka na keta hakkin dan Adam a yankin gabas na tsakiya, saboda ya zama dole a hukunta mai laifi. (Bello Wang)

Labarai Masu Nasaba

An Yaba Da Yadda Tawagar Likitocin Kasar Sin Ta Ba Da Hidimar Kiwon Lafiya A Sudan Ta Kudu

Xi Jinping Ya Kammala Ziyararsa A Kasar Rasha Cikin Nasara

ShareTweetSendShare
Previous Post

Da Abokin Daka Ake Shan Gari…

Next Post

Amurka: “Moriyata Ta Fi Gaskiya”

Related

An Yaba Da Yadda Tawagar Likitocin Kasar Sin Ta Ba Da Hidimar Kiwon Lafiya A Sudan Ta Kudu
Daga Birnin Sin

An Yaba Da Yadda Tawagar Likitocin Kasar Sin Ta Ba Da Hidimar Kiwon Lafiya A Sudan Ta Kudu

17 mins ago
Xi Jinping Ya Kammala Ziyararsa A Kasar Rasha Cikin Nasara
Daga Birnin Sin

Xi Jinping Ya Kammala Ziyararsa A Kasar Rasha Cikin Nasara

22 mins ago
Siyasantar Da Batun Gano Asalin COVID-19 Dabara Ce Ta Boye Gaskiya
Daga Birnin Sin

Siyasantar Da Batun Gano Asalin COVID-19 Dabara Ce Ta Boye Gaskiya

1 hour ago
Hadin Gwiwar Sin Da Rasha Na Da Muhimmanci Sosai Ga Duniya
Daga Birnin Sin

Hadin Gwiwar Sin Da Rasha Na Da Muhimmanci Sosai Ga Duniya

2 hours ago
Gyare-gyare Su Kan Faru Ne Bisa Sauyawar Tunanin Mutum
Daga Birnin Sin

Gyare-gyare Su Kan Faru Ne Bisa Sauyawar Tunanin Mutum

3 hours ago
Me Ya Sa Amurka Ta Sake Rura Wuta Kan Batun Gano Asalin Annobar Covid-19?
Daga Birnin Sin

Me Ya Sa Amurka Ta Sake Rura Wuta Kan Batun Gano Asalin Annobar Covid-19?

21 hours ago
Next Post
Amurka: “Moriyata Ta Fi Gaskiya”

Amurka: “Moriyata Ta Fi Gaskiya”

LABARAI MASU NASABA

Majalisar Dokokin Kogi Ta Dakatar Da ‘Yan Majalisa 9 D Wasu Kan Zargin Ta’addanci

Majalisar Dokokin Kogi Ta Dakatar Da ‘Yan Majalisa 9 D Wasu Kan Zargin Ta’addanci

March 23, 2023
An Yaba Da Yadda Tawagar Likitocin Kasar Sin Ta Ba Da Hidimar Kiwon Lafiya A Sudan Ta Kudu

An Yaba Da Yadda Tawagar Likitocin Kasar Sin Ta Ba Da Hidimar Kiwon Lafiya A Sudan Ta Kudu

March 23, 2023
Xi Jinping Ya Kammala Ziyararsa A Kasar Rasha Cikin Nasara

Xi Jinping Ya Kammala Ziyararsa A Kasar Rasha Cikin Nasara

March 23, 2023
Matawalle Ya Karbi Faduwa, Ya Yi Fatan Alheri Ga Sabon Gwamnan Zamfara

Matawalle Ya Karbi Faduwa, Ya Yi Fatan Alheri Ga Sabon Gwamnan Zamfara

March 23, 2023
Siyasantar Da Batun Gano Asalin COVID-19 Dabara Ce Ta Boye Gaskiya

Siyasantar Da Batun Gano Asalin COVID-19 Dabara Ce Ta Boye Gaskiya

March 23, 2023
Jirgin Saman Nijeriya Zai Fara Aiki Kafin Ranar 29 Ga Mayu

Jirgin Saman Nijeriya Zai Fara Aiki Kafin Ranar 29 Ga Mayu

March 23, 2023
Ina So A Ko’ina A Ji Hikima Da Fasaharmu – Yusuf King

Ina So A Ko’ina A Ji Hikima Da Fasaharmu – Yusuf King

March 23, 2023
Hadin Gwiwar Sin Da Rasha Na Da Muhimmanci Sosai Ga Duniya

Hadin Gwiwar Sin Da Rasha Na Da Muhimmanci Sosai Ga Duniya

March 23, 2023
Ramadan: Lokutan Sahur Da Buda-baki Na Azumin Gobe A Wasu Birane

Ramadan: Lokutan Sahur Da Buda-baki Na Azumin Gobe A Wasu Birane

March 23, 2023
Gyare-gyare Su Kan Faru Ne Bisa Sauyawar Tunanin Mutum

Gyare-gyare Su Kan Faru Ne Bisa Sauyawar Tunanin Mutum

March 23, 2023
ADVERTISEMENT
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.