• English
  • Business News
Thursday, May 29, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Nijeriya Ta Shigo Da Man Fetur Na Naira Tiriliyan 12 A 2024 – Rahoto

by Sadiq
3 months ago
in Manyan Labarai
0
Nijeriya Ta Shigo Da Man Fetur Na Naira Tiriliyan 12 A 2024 – Rahoto
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Nijeriya ta shigo da man fetur da ya kai na naira tiriliyan 12.48 a shekarar 2024, kamar yadda rahoton Hukumar Ƙididdiga ta Ƙasa (NBS) ya nuna.

Rahoton ya bayyana cewa a kashin farko na shekarar, an shigo da fetur na naira tiriliyan 2.63, sai na tiriliyan 3.22 a kashi na biyu, sannan tiriliyan 3.32 a kashi na uku, da kuma tiriliyan 3.3 a kashi na huÉ—u.

  • Tsohon Gwamnan Kaduna El-Rufai Ya Koma SDP
  • Tambuwal Ya Tallafawa Magidanta Dubu 30 Da Kayan Abinci

Binciken ya kuma nuna cewa Nijeriya ta yi cinikayya da ƙasashen waje da ya kai naira tiriliyan 138.

Sannan, an kashe tiriliyan 60.5 wajen shigo da kayayyaki, yayin da aka samu tiriliyan 77.4 daga kayayyakin da aka fitar.

A cikin kayayyakin da aka fi shigo da su, tataccen man fetur ne ke kan gaba, yayin da fitar da ɗanyen mai ya fi yawa a kayayyakin da Nijeriya ke sayar wa ƙasashen waje.

Labarai Masu Nasaba

‘Yan Bindiga Sun Sace Basarake A Nasarawa

Atiku Ya Caccaki Gwamnatin Tinubu, Ya Yi GargaÉ—i Kan Cin Sabon Bashi


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Manf FeturRahoto
ShareTweetSendShare
Previous Post

NNPC Da Dangote Na Shirin Ƙulla Sabuwar Yarjejeniya Kan Sayen Ɗanyen Mai

Next Post

Zelensky Ya Ziyarci Saudiyya Don Kawo Ƙarshen Rikicin Ukraine Da Rasha

Related

‘Yan Bindiga Sun Sace Basarake A Nasarawa
Manyan Labarai

‘Yan Bindiga Sun Sace Basarake A Nasarawa

39 minutes ago
Atiku Ya Caccaki Gwamnatin Tinubu, Ya Yi GargaÉ—i Kan Cin Sabon Bashi
Manyan Labarai

Atiku Ya Caccaki Gwamnatin Tinubu, Ya Yi GargaÉ—i Kan Cin Sabon Bashi

4 hours ago
Buhari Ya Yabi Tinubu, Ya Bukaci ‘Yan Nijeriya Su Rage Tsammani Da Dogon Buri
Manyan Labarai

Buhari Ya Yabi Tinubu, Ya Bukaci ‘Yan Nijeriya Su Rage Tsammani Da Dogon Buri

7 hours ago
Miƙa Mulki Daga Buhari Zuwa Tinubu: Abubuwan Da Suka Fi Jan Hankali
Manyan Labarai

Tinubu Ya Yi Ƙoƙari, Gyaran Nijeriya Aikin Kowa Da Kowa Ne – Buhari

20 hours ago
An Kama Sojoji 18 Da ‘Yansanda 15 Da Suke Siyar Da Makamai Ga ‘Yan Ta’adda
Manyan Labarai

An Kama Sojoji 18 Da ‘Yansanda 15 Da Suke Siyar Da Makamai Ga ‘Yan Ta’adda

1 day ago
Kotu Ta Ci Tarar  El-Rufai Miliyan 900 Saboda Wani Laifi Da Ya Yi A 2019
Manyan Labarai

Kotu Ta Ci Tarar  El-Rufai Miliyan 900 Saboda Wani Laifi Da Ya Yi A 2019

1 day ago
Next Post
Zelensky Ya Ziyarci Saudiyya Don Kawo Ƙarshen Rikicin Ukraine Da Rasha

Zelensky Ya Ziyarci Saudiyya Don Kawo Ƙarshen Rikicin Ukraine Da Rasha

LABARAI MASU NASABA

‘Yan Bindiga Sun Sace Basarake A Nasarawa

‘Yan Bindiga Sun Sace Basarake A Nasarawa

May 29, 2025
AU Ta Jinjinawa Goyon Bayan Sin Ga Ci Gaban Nahiyar Afrika

AU Ta Jinjinawa Goyon Bayan Sin Ga Ci Gaban Nahiyar Afrika

May 29, 2025
Sin Da Kasashen Yankin Pasifik Sun Yi Nasarar Gudanar Da Taron Ministocin Harkokin Wajen Karo Na Uku

Sin Da Kasashen Yankin Pasifik Sun Yi Nasarar Gudanar Da Taron Ministocin Harkokin Wajen Karo Na Uku

May 29, 2025
Atiku Ya Caccaki Gwamnatin Tinubu, Ya Yi GargaÉ—i Kan Cin Sabon Bashi

Atiku Ya Caccaki Gwamnatin Tinubu, Ya Yi GargaÉ—i Kan Cin Sabon Bashi

May 29, 2025
ÆŠalibai Sun Rubuta Jarrabawar WAEC Cikin Dare A Duhu

ÆŠalibai Sun Rubuta Jarrabawar WAEC Cikin Dare A Duhu

May 29, 2025
Zaman lafiya

MDD Ta Gudanar Da Bikin Ranar Tunawa Da Dakarun Wanzar Da Zaman Lafiya Ta Duniya Ta 2025

May 29, 2025
Buhari Ya Yabi Tinubu, Ya Bukaci ‘Yan Nijeriya Su Rage Tsammani Da Dogon Buri

Buhari Ya Yabi Tinubu, Ya Bukaci ‘Yan Nijeriya Su Rage Tsammani Da Dogon Buri

May 29, 2025
Gwamnatin Kano Ta Fara Biyan Tsoffin Kansiloli Na APC Sama Da Naira Biliyan 16

Gwamnatin Kano Ta Fara Biyan Tsoffin Kansiloli Na APC Sama Da Naira Biliyan 16

May 29, 2025
Sin Na Maraba Da Kamfanonin Kasa Da Kasa Har Da Na Amurka 

Sin Na Maraba Da Kamfanonin Kasa Da Kasa Har Da Na Amurka 

May 28, 2025
Miƙa Mulki Daga Buhari Zuwa Tinubu: Abubuwan Da Suka Fi Jan Hankali

Tinubu Ya Yi Ƙoƙari, Gyaran Nijeriya Aikin Kowa Da Kowa Ne – Buhari

May 28, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.