• English
  • Business News
Sunday, October 5, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Tarihin Shugaannin Kasar Mali Na Farko A Daular Songhai (8)

by Idris Aliyu Daudawa
6 months ago
in Tarihi
0
Tarihin Shugaannin Kasar Mali Na Farko A Daular Songhai (8)
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Wani babban lamarin da yake vata rai shi ne kananan dakarun Sojan da aka bari su lura da wurin basu samu damar bada wata kariya ba, ga shi Birnin domin kuwa sun yi kadan daga karshe dai an kai ma Timbuktu hari inda aka samu damar mamaye ta.

Turawan da suka tafo daga Turai sun isa Timbuktu a farkon karni na 19.

  • Gwamnati Za Ta Inganta Wuraren Tarihi Domin Nishadantarwa A Duk Jihohin Nijeriya 
  • Xi Ya Aika Da Wasikar Taya Murnar Kammala Aikin Tashar Qinling Dake Antatika

Wani matafiyi daga kasar Scottland Gordon Lain wanda bai samu nasara tafyar ta shi ba,shi ne mutum na farko wanda ya isa a shekarar Gordon Laing (1826), daganan sai wani matafiyi daga kasar Faransa da ake kira da suna Rene- Auguste Caillie a shekarar 1828.Caillié,shi ya koyi yadda addinin musulunci yake da kuma koyon Larabci, bayan da ya isa Timbuktu sai ya nuna shi kamar wani Balarabe ne.Bayan mako biyu ne ya koma wanda shi ne mutum matafiyi na farko wanda ya koma Turai wanda yake da labarin farko na yadda Birnin yake(akwai jita-jita na irin dukiyar da ke Timbuktu wanda kasashen Turai sun san da hakan shekaru masu yawa,hakan kuwa ta faru ne saboda yadda labaran tafiyar Musa zuwa aikin Hajji a karni na 11 da tawagar Rakumma masu yawa da dukiya zuwa Makka).A shekarar 1853 ce wani Bajamushe masanin labarin kasa Henrich Barth ya isa Birnin bayan da yayi tafiya da kafa ta shekara biyar ta nahiyar Afirka.Ya samu nasarar tafiyar ta sa inda daga baya ya rubuta labarin a littafin da ya sa ma suna chronicle na tafiye- tafiyen da ya yi.

Daga karshe dai kasar Faransa ta mamaye Timbuktu a shekarar 1894.Sun gyara Birnin daga lalacewar da ya yi wadda suka same shi Birnin a ciki,amma dai ba hada si hanyar Jirgin kasa ba ko gyara hanya.A shekarar 1960 ce ta kasance karkashi sabuwar kasar Mali wadda ta samu mulkin kanta.

Timbuktu yanzu wata cibiya ce ta mulki wadda take tsakiyar Mali .A shekarar 1990 ce aka dauki matakin yin gyara domin a samu kuvutar manyanb Masallatai uku,wadanda suka fuskanci barazanar Yashi daga kuma lalacewar da suke yi.An samu wata babbar barazana a shekarar 2012 lokacin da ‘yantawayen Tuareg masu samun goyon bayan masu tsaurin ra’ayin addinin musulunci, suka samu damar mamaye Arewacin kasar.Tuareg sun ce wurin nasu ne wanda ya hada da Timbuktu, a matsayin kasar Azaward mai cin gashin kanta. Sai dai kuma abin bai dauki wani lokaci ba inda su masu tsattsauran ra’ayin addini suka fi karfinsu, daga karshe sun kafa irin dokar shari’ar musulunci akan al’ummar da suke zama a wurin.

Labarai Masu Nasaba

Jami’ar Bayero Ta Yi Rashin Fitaccen Masanin Ilimin Harshe, Farfesa Hafizu Miko Yakasai

Tarihin ‘Yan Majalisar Farko A Nijeriya Kafin Zamanin Mulkin Mallaka

 

 

 


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: KasarMali
ShareTweetSendShare
Previous Post

Yau Ta Ke Manchester Dabi 

Next Post

An Kori Jirgin Ruwan Japan Da Ya Shiga Yankin Ruwan Kasar Sin Ba Bisa Ka’ida Ba

Related

Jami’ar Bayero Ta Yi Rashin Fitaccen Masanin Ilimin Harshe, Farfesa Hafizu Miko Yakasai
Da ɗumi-ɗuminsa

Jami’ar Bayero Ta Yi Rashin Fitaccen Masanin Ilimin Harshe, Farfesa Hafizu Miko Yakasai

4 weeks ago
majalisar kasa
Tarihi

Tarihin ‘Yan Majalisar Farko A Nijeriya Kafin Zamanin Mulkin Mallaka

1 month ago
Tarihin Yadda Cinikin Bayi Ya Fara A Nahiyar Afirka (6)
Tarihi

Dalilan Da Suka Sa Cinikin Bayi Bai Yi Nasara A Arewacin Nijeriya Ba

2 months ago
Tarihin Yadda Cinikin Bayi Ya Fara A Nahiyar Afirka (6)
Tarihi

Tarihin Yadda Cinikin Bayi Ya Fara A Nahiyar Afirka (6)

3 months ago
Yadda Cinikin Bayi Ya Fara A Nahiyar Afirka (1)
Tarihi

Yadda Cinikin Bayi Ya Fara A Nahiyar Afirka (1)

4 months ago
Tarihin Shugaban Ƙasar Mali Na Farko Sundiata Keita (2)
Tarihi

Tarihin Shugabannin Ƙasar Mali Na Farko A Daular Songhai (7)

6 months ago
Next Post
An Kori Jirgin Ruwan Japan Da Ya Shiga Yankin Ruwan Kasar Sin Ba Bisa Ka’ida Ba

An Kori Jirgin Ruwan Japan Da Ya Shiga Yankin Ruwan Kasar Sin Ba Bisa Ka’ida Ba

LABARAI MASU NASABA

Me Yarjejeniyar Kawo Karshen Yakin Gaza Da Amurka Ta Tsara Ta Kunsa?

Me Yarjejeniyar Kawo Karshen Yakin Gaza Da Amurka Ta Tsara Ta Kunsa?

October 4, 2025
Firaministan Pakistan: Shugaba Xi Jinping Shugaba Ne Mai Hangen Nesa

Firaministan Pakistan: Shugaba Xi Jinping Shugaba Ne Mai Hangen Nesa

October 4, 2025
Kokarin Da ‘Yan Wasan Nijeriya Suka Yi Wajen Lashe Kyautar Ballon d’Or

Kokarin Da ‘Yan Wasan Nijeriya Suka Yi Wajen Lashe Kyautar Ballon d’Or

October 4, 2025
Jonathan Ya Ƙaryata Batun Danganta Buhari Da Boko Haram

Jonathan Ya Ƙaryata Batun Danganta Buhari Da Boko Haram

October 4, 2025
Sin Ta Yi Kira Ga Kasa Da Kasa Su Ki Amincewa Da Takunkumin Bangare Daya

Sin Ta Yi Kira Ga Kasa Da Kasa Su Ki Amincewa Da Takunkumin Bangare Daya

October 4, 2025
Kasar Sin Ta Soki Matakan Harajin Amurka “Na Ramuwa” A WTO

Kasar Sin Ta Soki Matakan Harajin Amurka “Na Ramuwa” A WTO

October 4, 2025
Jami’ar Nsukka Ta Ce Shaidar Digirin Ministan Fasaha, Uche Nnaji, Ta Bogi Ce

Jami’ar Nsukka Ta Ce Shaidar Digirin Ministan Fasaha, Uche Nnaji, Ta Bogi Ce

October 4, 2025
Jami’in MDD: Shawarar GGI Za Ta Jagoranci Duniya Zuwa Samun Kyakkyawar Makoma Mai Cike Da Adalci

Jami’in MDD: Shawarar GGI Za Ta Jagoranci Duniya Zuwa Samun Kyakkyawar Makoma Mai Cike Da Adalci

October 4, 2025
Nijeriya Ta Samu Kwarin Gwiwar Zuwa Kofin Duniya

Nijeriya Ta Samu Kwarin Gwiwar Zuwa Kofin Duniya

October 4, 2025
Bayan Janyewar Sojojin Kamaru, Boko Haram Sun Dawo Kashe-Kashe A Borno

Bayan Janyewar Sojojin Kamaru, Boko Haram Sun Dawo Kashe-Kashe A Borno

October 4, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.