ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Saturday, June 20, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Tarihin Yadda Cinikin Bayi Ya Fara A Nahiyar Afirka (6)

by Idris Aliyu Daudawa and Sulaiman
11 months ago
Cinikin Bayi

A takaice, abinda cinikin Bayi yayi mana, a matsayinmu na mutane shi ne ya kara inganta hulda tsakanin nahiyar Afirka da yammacin Turai.

 

Tunda yake dai su Turawan yammacin Turai ba za su iya zuwa wuraren da ake samun ko kamun Bayin, suna dai sayar Bindigogi, Madubi inda har da Giya ga ‘yan nahiyar Afirka wadanda za su iya saye,sai dai kuma kayan da suke sayar masu basu da wani inganci. Saboda irin mutanen sune suke zuwa wurare daban daban domin su nemo masu Bayi. Irin wannan takun na sayen Bayi ko farautarsu yafi hadari a yankin Neja Delta.

ADVERTISEMENT
  • Tarihin Yadda Cinikin Bayi Ya Fara A Nahiyar Afirka (3)
  • Yadda Cinikin Bayi Ya Fara A Nahiyar Afirka (1)

Daya daga cikin dalilan sune al’ummar Ibo ba a amincewa dasu har zuwa yanzu, domin lamarin daya shafi wani abu, kuwa saboda kuwa lamarin Aro Confederacy wanda wata babbar harkar kasuwanci ce a Arochukwu gabashin Nijeriya wadda tayi babban tasiri kan harkar kasuwanci a yammacin Afirka, bama kamar a cikin karni na 18 dana 19, inda aka wata babbar ce bugu da kari idan dai ana maganar harkar kasuwanci ta hada duk wadansu wurare da suke kusa da gabar ruwa,inda suka kasance tamkar wasu dalilai tsakaninsu da Turawan mulkin mallaka, musamman ma alamarin daya shafi cinikin Bayi.

 

LABARAI MASU NASABA

Tarihin Shugaban Makaranta Na Farko A Arewa Hedimasta (2)

Cin Amana Uku Da Suka Sauya Tarihi A Duniya

Idan ana maganar tsantsan gaskiya kuma su ma ‘yan nahiyar Afirka sun nuna turjiya dangane da lamarin cinikin Bayi. Matsalar bata wuce ace lokacin da aka fara nuna turjiya din an riga an makaro wato wankin hula ya kai dare ke nan. Domin kuwa Lloyd ya nuna cewa tsakanin 1689 da1807, an samu damar lalata kashi 17 na jiragen ruwa wadanda su bayin ne suka yi hakan tare da taimakon jama’ar gari.

 

Lamarin cinikin Bayi a Afirka ya canza saboda yadda ake tafiya da Bayin da aka saya a kai su waje ta jirgin ruwa, ba domin komai ba sai saboda an yi amfani da cinikin Bayin ne saboda kawai a samu damar maida muatnen da aka saya Bayi su rika yin ayyukan bauta. Wadansu daga cikin mutanen da sun rika sayar da ‘ya’yan makwabtansu suna maida su Bayi. Yayin da wasu kuma suna sayar da makwabtan nasu ne.

 

Al’ummar Aro, Edo da kuma Ashante ko shakka babu sune wadanda suka fi dacewa ayi kwatance da su,domin sune suka maida wuraren da makwabtansu wuraren da jigilar Bayi.Irin haka ne yasa, ‘yan kabilar Efik basu amincewa Igbo yayin da su kuma (Aro), Esan basu yarda da Edo ba,hakanan su ma, Ewe har zuwa yanzu amincewa Asante ba a kasar Ghana.

 

Duk da yake an samu tsaiko na shekara 50 wato kafin su Turawan mulkin mallaka su sake dawowa su yi mana mulkin mallaka, sai dai, a wancan lokacin akwai wadansu abubuwan da aka yi shekarun da suka gabata. Kasar ko daular Benin ta samu ja da baya, ‘yan gudun hijira sun tsere daga Jihadin Sakkwato,tsofaffin Bayi kamar irinsu Samuel Ajayi Crowther ya dawo gida Nijeriya amma fa da ilimin zamani.

Cinikin Bayi
Idris Aliyu Daudawa
+ posts Bio
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    NANS Ta Kafa Kwamitin Ganin Yadda Ake Tafiyar Da Ayyukan TETFund
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Hukumar NCCE Ta Yi Tsare-tsaren Bunƙasa Horar Da Malamai
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Abubuwan Da Ya Kamata Magidanci Ya Sani Bayan Matarsa Ta Haihu
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Tarihin Shugaban Makaranta Na Farko A Arewa Hedimasta (2)
Cinikin Bayi
Sulaiman
+ posts Bio
  • Sulaiman
    Manoman Citta Sun Soki Gwamnatin Delta Kan Mayar Da Su Saniyar Ware
  • Sulaiman
    Yadda Gwamnatin Kano Ta Samu Nasarar Kashi 80 A Fannin Aikin Noma
  • Sulaiman
    Jarin Waje Ya Inganta Hada-hadar Zuba Jari A Kasar Sin
  • Sulaiman
    Rashin Tsaro Na Barazana Ga Zaben 2027 —Rahotanni

MASU ALAKA

Laifukan Intanet: Kotun Abuja Ta Karɓi Rahoton DSS, Ta Ba Da Belin Wani Ɗan Gwagwarmaya
Tarihi

Tarihin Shugaban Makaranta Na Farko A Arewa Hedimasta (2)

May 30, 2026
Cin Amana Uku Da Suka Sauya Tarihi A Duniya
Tarihi

Cin Amana Uku Da Suka Sauya Tarihi A Duniya

February 22, 2026
Tarihin Sarkin Zazzau Ja’afaru Dan Isiyaku 1936-1959
Tarihi

Tarihin Sarkin Zazzau Ja’afaru Dan Isiyaku 1936-1959. (2)

January 11, 2026
Next Post
Xi Da Takwaransa Na Mauritania Ghazouani Sun Taya Juna Murnar Cika Shekaru 60 Da Kulla Huldar Diflomasiyya

Xi Da Takwaransa Na Mauritania Ghazouani Sun Taya Juna Murnar Cika Shekaru 60 Da Kulla Huldar Diflomasiyya

LABARAI MASU NASABA

Kungiyar Manoman Citta Ta Kasa Ta Yaba Wa Gwamnatin Tarayya Kan Tallafin Da Take Ba Su

Manoman Citta Sun Soki Gwamnatin Delta Kan Mayar Da Su Saniyar Ware

June 19, 2026
Abinci

Yadda Gwamnatin Kano Ta Samu Nasarar Kashi 80 A Fannin Aikin Noma

June 19, 2026
Hakimi Zai Gurfana A Kotu Kan Zargin Aikata Fyaɗe A Faransa

Hakimi Zai Gurfana A Kotu Kan Zargin Aikata Fyaɗe A Faransa

June 19, 2026
Jarin Waje Ya Inganta Hada-hadar Zuba Jari A Kasar Sin

Jarin Waje Ya Inganta Hada-hadar Zuba Jari A Kasar Sin

June 19, 2026
Rashin Tsaro Na Barazana Ga Zaben 2027 —Rahotanni

Rashin Tsaro Na Barazana Ga Zaben 2027 —Rahotanni

June 19, 2026
Sin Ta Yi Kira Da A Cimma Cikakkiyar Matsayar Kawo Karshen Fada A Gaza

Sin Ta Yi Kira Da A Cimma Cikakkiyar Matsayar Kawo Karshen Fada A Gaza

June 19, 2026
Yadda Matsin Lamba Ta Sa Amaechi Ya Amince Ya Zama Abokin Takarar Atiku

Yadda Matsin Lamba Ta Sa Amaechi Ya Amince Ya Zama Abokin Takarar Atiku

June 19, 2026
Sin Na Fatan Inganta Tuntuba Da Tsare-tsare Tsakaninta Da Membobin BRICS

Sin Na Fatan Inganta Tuntuba Da Tsare-tsare Tsakaninta Da Membobin BRICS

June 19, 2026
Dattawan Arewa Sun Buƙaci Tinubu Ya Ayyana Dokar Ta-baci Kan Tabarbarewar Tsaro

Dattawan Arewa Sun Buƙaci Tinubu Ya Ayyana Dokar Ta-baci Kan Tabarbarewar Tsaro

June 19, 2026
Sin Na Kira Da A Ingiza Matakan Siyasa A Kasar Libya

Sin Na Kira Da A Ingiza Matakan Siyasa A Kasar Libya

June 19, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.