ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Sunday, June 14, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Tarihin Shugaannin Kasar Mali Na Farko A Daular Songhai (8)

by Idris Aliyu Daudawa
1 year ago
Kasar

Wani babban lamarin da yake vata rai shi ne kananan dakarun Sojan da aka bari su lura da wurin basu samu damar bada wata kariya ba, ga shi Birnin domin kuwa sun yi kadan daga karshe dai an kai ma Timbuktu hari inda aka samu damar mamaye ta.

Turawan da suka tafo daga Turai sun isa Timbuktu a farkon karni na 19.

  • Gwamnati Za Ta Inganta Wuraren Tarihi Domin Nishadantarwa A Duk Jihohin Nijeriya 
  • Xi Ya Aika Da Wasikar Taya Murnar Kammala Aikin Tashar Qinling Dake Antatika

Wani matafiyi daga kasar Scottland Gordon Lain wanda bai samu nasara tafyar ta shi ba,shi ne mutum na farko wanda ya isa a shekarar Gordon Laing (1826), daganan sai wani matafiyi daga kasar Faransa da ake kira da suna Rene- Auguste Caillie a shekarar 1828.Caillié,shi ya koyi yadda addinin musulunci yake da kuma koyon Larabci, bayan da ya isa Timbuktu sai ya nuna shi kamar wani Balarabe ne.Bayan mako biyu ne ya koma wanda shi ne mutum matafiyi na farko wanda ya koma Turai wanda yake da labarin farko na yadda Birnin yake(akwai jita-jita na irin dukiyar da ke Timbuktu wanda kasashen Turai sun san da hakan shekaru masu yawa,hakan kuwa ta faru ne saboda yadda labaran tafiyar Musa zuwa aikin Hajji a karni na 11 da tawagar Rakumma masu yawa da dukiya zuwa Makka).A shekarar 1853 ce wani Bajamushe masanin labarin kasa Henrich Barth ya isa Birnin bayan da yayi tafiya da kafa ta shekara biyar ta nahiyar Afirka.Ya samu nasarar tafiyar ta sa inda daga baya ya rubuta labarin a littafin da ya sa ma suna chronicle na tafiye- tafiyen da ya yi.

ADVERTISEMENT

Daga karshe dai kasar Faransa ta mamaye Timbuktu a shekarar 1894.Sun gyara Birnin daga lalacewar da ya yi wadda suka same shi Birnin a ciki,amma dai ba hada si hanyar Jirgin kasa ba ko gyara hanya.A shekarar 1960 ce ta kasance karkashi sabuwar kasar Mali wadda ta samu mulkin kanta.

Timbuktu yanzu wata cibiya ce ta mulki wadda take tsakiyar Mali .A shekarar 1990 ce aka dauki matakin yin gyara domin a samu kuvutar manyanb Masallatai uku,wadanda suka fuskanci barazanar Yashi daga kuma lalacewar da suke yi.An samu wata babbar barazana a shekarar 2012 lokacin da ‘yantawayen Tuareg masu samun goyon bayan masu tsaurin ra’ayin addinin musulunci, suka samu damar mamaye Arewacin kasar.Tuareg sun ce wurin nasu ne wanda ya hada da Timbuktu, a matsayin kasar Azaward mai cin gashin kanta. Sai dai kuma abin bai dauki wani lokaci ba inda su masu tsattsauran ra’ayin addini suka fi karfinsu, daga karshe sun kafa irin dokar shari’ar musulunci akan al’ummar da suke zama a wurin.

LABARAI MASU NASABA

Tarihin Shugaban Makaranta Na Farko A Arewa Hedimasta (2)

Cin Amana Uku Da Suka Sauya Tarihi A Duniya

 

 

 

Kasar
Idris Aliyu Daudawa
+ postsBio
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    NANS Ta Kafa Kwamitin Ganin Yadda Ake Tafiyar Da Ayyukan TETFund
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Hukumar NCCE Ta Yi Tsare-tsaren Bunƙasa Horar Da Malamai
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Abubuwan Da Ya Kamata Magidanci Ya Sani Bayan Matarsa Ta Haihu
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Tarihin Shugaban Makaranta Na Farko A Arewa Hedimasta (2)

MASU ALAKA

Laifukan Intanet: Kotun Abuja Ta Karɓi Rahoton DSS, Ta Ba Da Belin Wani Ɗan Gwagwarmaya
Tarihi

Tarihin Shugaban Makaranta Na Farko A Arewa Hedimasta (2)

May 30, 2026
Cin Amana Uku Da Suka Sauya Tarihi A Duniya
Tarihi

Cin Amana Uku Da Suka Sauya Tarihi A Duniya

February 22, 2026
Tarihin Sarkin Zazzau Ja’afaru Dan Isiyaku 1936-1959
Tarihi

Tarihin Sarkin Zazzau Ja’afaru Dan Isiyaku 1936-1959. (2)

January 11, 2026
Next Post
An Kori Jirgin Ruwan Japan Da Ya Shiga Yankin Ruwan Kasar Sin Ba Bisa Ka’ida Ba

An Kori Jirgin Ruwan Japan Da Ya Shiga Yankin Ruwan Kasar Sin Ba Bisa Ka’ida Ba

LABARAI MASU NASABA

Cututtukan Da Aka Fi Fama Da Su Lokacin Damina Da Yadda Za A Kauce Musu (1)

Cututtukan Da Aka Fi Fama Da Su Lokacin Damina Da Yadda Za A Kauce Musu (1)

June 13, 2026
Talauci Ya Sake Karuwa Da Kashi 63 Duk Da Sauye-sauyen Tattalin Arzikin Da Gwamnati Ta Yi – IMF

Talauci Ya Sake Karuwa Da Kashi 63 Duk Da Sauye-sauyen Tattalin Arzikin Da Gwamnati Ta Yi – IMF

June 13, 2026
Muhallin Halittu Da Aka Yi Gado A Kasar Sin Sun Samu Ci Gaba Ta Fuskar Ba Su Kariya

Muhallin Halittu Da Aka Yi Gado A Kasar Sin Sun Samu Ci Gaba Ta Fuskar Ba Su Kariya

June 13, 2026
Gwamnonin Arewa-maso-yamma Sun Kaddamar Da Shirin Rage Radadin Talauci A Yankin

Gwamnonin Arewa-maso-yamma Sun Kaddamar Da Shirin Rage Radadin Talauci A Yankin

June 13, 2026

Sake Jan Damarar Soja Da Japan Ke Yi Karin Alama Ce Mai Hadari

June 13, 2026
NANS Ta Kafa Kwamitin Ganin Yadda Ake Tafiyar Da Ayyukan TETFund

NANS Ta Kafa Kwamitin Ganin Yadda Ake Tafiyar Da Ayyukan TETFund

June 13, 2026
Shugaban Majalisar Bayar Da Shawara Kan Harkokin Siyasa Ta Kasar Sin Ya Yi Kira Da A Raya Dangantakar Gabobi Biyu Na Mashigin Tekun Taiwan Cikin Lumana

Shugaban Majalisar Bayar Da Shawara Kan Harkokin Siyasa Ta Kasar Sin Ya Yi Kira Da A Raya Dangantakar Gabobi Biyu Na Mashigin Tekun Taiwan Cikin Lumana

June 13, 2026
Ghana Za Ta Kai Ƙarar Canada Kotu Kan Hana Thomas Partey Shiga Ƙasar

Ghana Za Ta Kai Ƙarar Canada Kotu Kan Hana Thomas Partey Shiga Ƙasar

June 13, 2026
Sin Ta Zama Abin Koyi Na Sauyi Da Ci Gaba Ga Kasashe Da Dama, In Ji Shalva Papuashvili

Sin Ta Zama Abin Koyi Na Sauyi Da Ci Gaba Ga Kasashe Da Dama, In Ji Shalva Papuashvili

June 13, 2026
Garkuwa Da Mutane Na Barazana Ga Dalibai Miliyan 1.9 Masu Jarrabawar WAEC A Sassan Nijeriya

Garkuwa Da Mutane Na Barazana Ga Dalibai Miliyan 1.9 Masu Jarrabawar WAEC A Sassan Nijeriya

June 13, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.