• English
  • Business News
Thursday, May 29, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Chelsea, Man City, Newcastle Sun Samu Gurbi A Gasar Zakarun Turai Ta Baɗi

by Rabilu Sanusi Bena
3 days ago
in Wasanni
0
Chelsea, Man City, Newcastle Sun Samu Gurbi A Gasar Zakarun Turai Ta Baɗi
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Yayinda aka buga wasannin mako na ƙarshe na gasar Firimiya Lig ta bana Chelsea, Manchester City, da Newcastle United duk sun sami damar shiga gasar cin kofin zakarun Turai na kakar wasa mai zuwa, Chelsea ta samu tikitin shiga gasar bayan ta doke Nottingham Forest da ci 1-0 a filin wasa na City Ground, bagan Levi Colwill ya jefa kwallo a ragar Forest a minti na 50.

Haka zalika Manchester City ta yi nasara a Craven Cottage, inda ta lallasa Fulham da ci 2-0 da ƙwallaye da Ilkay Gundogan da ya ci a minti na 21 sai kuma wadda Erling Haaland ya zura a bugun fenareti a minti na 72, duk da cewa ta sha kashi a gidan Everton da ci 1-0, Newcastle United ta samu gurbin shiga gasar cin kofin zakarun Turai sakamakon wasu wasannin da aka buga.

  • Mohamed Salah Ya Zama Gwarzon Ɗan Wasan Firimiyar Ingila Na Bana
  • Mun Fara Shirin Lashe Firimiya Ta Gaba –Slot

Carlos Alcaraz ne ya ci wa Everton ƙwallo ɗaya tilo a minti na 65 a wasansu da Newcastle, a ɓangare guda kuma fatan da Aston Villa ke da shi na buga gasar zakarun Turai ya ruguje yayin da Manchester United ta doke su da ci 2-0, Villa ta buga mafi yawan wasan da mutum goma bayan mai tsaron ragar ƙungiyar Emiliano Martinez ya samu katin kora saboda keta da yayiwa Rasmus Hojlund.

A sauran wasannin na gasar Firimiya Tottenham Hotspur wadda ta lashe gasar Europa League ta bana ta yi rashin nasara a gida bayan da Brighton And Hove Albion ta lallasa ta da ci 4-1, yayin da Arsenal ta lallasa Southampton da ci 2-1 a St Mary, wasa tsakanin Wolverhampton Wanderers da Brentford ya tashi 1-1.

Masu rike da kofin Firimiya Liverpool da Crystal Palace da ta lashe kofin FA sun tashi kunnen doki da ci 1-1, yayin da Ipswich ta sha kashi a gidan West Ham United da ci 3-1, a karshen kakar wasa ta bana Liverpool ce ta daya a teburin gasar da maki 84, sai Arsenal da maki 74, sai Manchester City da maki 71.

Labarai Masu Nasaba

Unity Cup: Yau Nijeriya Da Ghana Zasu Kece Raini A Birnin Landan

Yamal Ya Saka Hannu A Sabon Kwantiragin Shekaru 6 A Barcelona 


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: ChelseaLiverpoolPremier leagueTottenham
ShareTweetSendShare
Previous Post

Xi Jinping Ya Taya Murnar Bude Bikin Baje Kolin Kayayyaki Na Yammacin Sin

Next Post

Fasahar Shayi Ta Sin Ta Samar Da Kwanciyar Hankali Da Nishadi Ga ‘Yan Nijeriya

Related

Unity Cup: Yau Nijeriya Da Ghana Zasu Kece Raini A Birnin Landan
Wasanni

Unity Cup: Yau Nijeriya Da Ghana Zasu Kece Raini A Birnin Landan

13 hours ago
Yamal Ya Saka Hannu A Sabon Kwantiragin Shekaru 6 A Barcelona 
Wasanni

Yamal Ya Saka Hannu A Sabon Kwantiragin Shekaru 6 A Barcelona 

1 day ago
Muhammad Salah: Gwarzon Afirka A Firimiyar Ingila
Wasanni

Ina Fatan Cigaba Da Taka Leda Har Zuwa Lokacin da Zan Cika Shekara 40 A Duniya – Salah

1 day ago
Kofin Duniya
Wasanni

Kofin Duniya: Kasar Saudiyya Za Ta Sassauta Dokar Hana Shan Giya A Wuraren Yawon Bude Ido 600

2 days ago
Gasar Wasanni Ta Kasa: Jihar Binuwai Ta Samu Kyaututtuka 9 Zuwa Yanzu
Wasanni

Gasar Wasanni Ta Kasa: Jihar Binuwai Ta Samu Kyaututtuka 9 Zuwa Yanzu

3 days ago
Shekaru 10, Kofuna 16 Kevin De Bruyne Ya Yi Bankwana Da Manchester City
Wasanni

Shekaru 10, Kofuna 16 Kevin De Bruyne Ya Yi Bankwana Da Manchester City

4 days ago
Next Post
Fasahar Shayi Ta Sin Ta Samar Da Kwanciyar Hankali Da Nishadi Ga ‘Yan Nijeriya

Fasahar Shayi Ta Sin Ta Samar Da Kwanciyar Hankali Da Nishadi Ga ‘Yan Nijeriya

LABARAI MASU NASABA

Sin Na Maraba Da Kamfanonin Kasa Da Kasa Har Da Na Amurka 

Sin Na Maraba Da Kamfanonin Kasa Da Kasa Har Da Na Amurka 

May 28, 2025
Miƙa Mulki Daga Buhari Zuwa Tinubu: Abubuwan Da Suka Fi Jan Hankali

Tinubu Ya Yi Ƙoƙari, Gyaran Nijeriya Aikin Kowa Da Kowa Ne – Buhari

May 28, 2025
Hadin Gwiwar Sin Da Yankin Turai Na Kara Kawo Haske Ga Tattalin Arzikin Duniya

Hadin Gwiwar Sin Da Yankin Turai Na Kara Kawo Haske Ga Tattalin Arzikin Duniya

May 28, 2025
Yadda Rashin Ɗaukar Wani Maniyyaci Ya Hana Jirgi Tafiya Har Sai Da Ya Dawo Ya Ɗauke Shi

Yadda Rashin Ɗaukar Wani Maniyyaci Ya Hana Jirgi Tafiya Har Sai Da Ya Dawo Ya Ɗauke Shi

May 28, 2025
Yunkurin Philippines Bai Kai Gaci Ba A Tekun Kudancin Kasar Sin 

Yunkurin Philippines Bai Kai Gaci Ba A Tekun Kudancin Kasar Sin 

May 28, 2025
Babu Wata Sauran Mafaka Ga ‘Yan Ta’adda, In Ji Shugaban Rundunar Sojin Sama

Babu Wata Sauran Mafaka Ga ‘Yan Ta’adda, In Ji Shugaban Rundunar Sojin Sama

May 28, 2025
Kamfanoni Mallakin Gwamnatin Sin Sun Samu Bunkasa Bisa Daidaito Cikin Watanni Hudu Na Farkon Bana

Kamfanoni Mallakin Gwamnatin Sin Sun Samu Bunkasa Bisa Daidaito Cikin Watanni Hudu Na Farkon Bana

May 28, 2025
Gwamnatin Adamawa Ta Fitar Da Naira Biliyan 2.4 Domin Biyan Jarrabawar WAEC Da NECO

Adamawa Ta Amince Da Mafi Ƙarancin Albashi Na ₦70,000 Ga Ma’aikatan Ƙananan Hukumomi 

May 28, 2025
Masu Bincike Na Sin Sun Cimma Sabon Sakamako A Fannin Saurin Sadarwa Tsakanin Tauraron Dan Adam Da Doron Duniya

Masu Bincike Na Sin Sun Cimma Sabon Sakamako A Fannin Saurin Sadarwa Tsakanin Tauraron Dan Adam Da Doron Duniya

May 28, 2025
An Fitar Da Sanarwar Hadin Gwiwa Ta Taron Kolin ASEAN-Sin-GCC

An Fitar Da Sanarwar Hadin Gwiwa Ta Taron Kolin ASEAN-Sin-GCC

May 28, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.