• English
  • Business News
Wednesday, August 6, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

An Wayar Da Kan Iyaye A Jihar Kaduna Kan Alfanun Shirin Bunkasa Ilimin ‘Ya’Ya Mata Na AGILE

by Abubakar Abba
3 weeks ago
in Labarai
0
An Wayar Da Kan Iyaye A Jihar Kaduna Kan Alfanun Shirin Bunkasa Ilimin ‘Ya’Ya Mata Na AGILE
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

An gudanar da taron gangamin wayar da kan al’ummar da ke a garin Rigachikun a karamar hukumar Igabi a jihar Kaduna, musamman iyaye kan alfanun tura ‘ya’yansu mata makarantar sakandare, domin su ci gajiyar shirin bunkasa ilimin ‘ya’ya mata na AGILE.

A hirarta da manema labarai jim kadan bayan kammala taron, Ko’idinatar shirin na Jihar Kaduna, Maryam Sani dangaji ta ce, makasudin taron shi ne, domin wayar wa iyayen da ke a garin Rigachikun da kewaye kai kan mahimmancin su tura ‘ya’yansu mata zuwa makarantar sakandare da kuma tallafin kudin karatu, da Bankin Duniya ke turawa kai tsaye zuwa ga asusun bankin na daliban mata.

  • Aikin Bututun Gas Na Nijeriya – Morocco Na Ƙara Samun Ci Gaba
  • Abubuwa 5 da Ya Kamata Ku Sani Game da Wasan Ƙarshe Tsakanin Chelsea Da PSG

Maryam ta ce, shirin ya faro ne daga matakin makarantar firamare zuwa na sakandare, musamman domin su ci gajiyar shirin.

Ta ce, wannan wayar da kan shi ne karo na uku, inda ta ce, muhimmancin wayar da kan shi ne, yawanci wasu iyayen ba su da masaniya kan shirin, wanda kuma shi ne, Bankin Duniya ya ga ya kamata a zo yankin domin a kara wayar da kan iyaye kan alfanun Shirin.

Maryam ta yi nuni da cewa, tallace-tallace, musamman a tsakanin ‘ya’ya mata bai da wani alfanu, amma samun ilimin zamani na da babban tasiri ga rayuwar mata da kuma al’umma.

Labarai Masu Nasaba

Kwamishinan Sufuri Ya Yi Murabus Kan Belin Wani Da Ake Zargi Da Laifin Safarar Kwaya A Kano

Hare-haren Boko Haram Da ‘Yan Bindiga Ya Ragu A Cikin Shekaru Biyu – Ribadu

Ko’odinitar ta ce a baya a karkashin shirin, ana bayar da tallafin naira 5,000, wanda ya koma koma naira 15,000, kuma a yanzu ya koma naira 25,000.

Mayarma ta kara da cewa irin wannan tallafin zai taimaka wa iyayen daliban mata wajen saya musu abubuwa irinsu takalmin zuwa makaranta, ko takardun karatu ko Biro da sauran kayan karatu.

Ita ma daya daga cikin ma’aikatan Bankin Duniya, Dakta Basir Rufa’I ta ce, an wayar da kan ‘ya’ya matan kan yadda za su rajista a karkashin shirin.

Ta ce, akwai kuma ka’ida da aka gindiya ga wadanda su ci gajiyar shirin, wanda ta ce, shi ne na zuwa makaranta da suka samu maki kaso saba’in a cikin dari a cikin rajistarsu ta zuwa makaranta, wanda ta haka ne za su iya samun cin gajiyar tallafin.

Wasu daga cikin iyayen da ‘ya’yansu mata suka ci gajiyar shirin, Fatima Abubakar da Alh. Idris Maiwada, sun yaba da shirin tare da gode wa gwamnatin Kaduna kan goyon bayan da take ci gaba da bai wa shirin.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: AGILEƊalibaiIlimiKadunaShiri
ShareTweetSendShare
Previous Post

Cote d’Iboire Ta Amince Da Kafa Bankin Makamashi Na Afirka

Next Post

Wasu Ma’aikatan Fadar Kano Sun Maka Sarki Sanusi Gaban Kotu

Related

Kwamishinan Sufuri Ya Yi Murabus Kan Belin Wani Da Ake Zargi Da Laifin Safarar Kwaya A Kano
Da ɗumi-ɗuminsa

Kwamishinan Sufuri Ya Yi Murabus Kan Belin Wani Da Ake Zargi Da Laifin Safarar Kwaya A Kano

6 hours ago
Hare-haren Boko Haram Da ‘Yan Bindiga Ya Ragu A Cikin Shekaru Biyu – Ribadu
Labarai

Hare-haren Boko Haram Da ‘Yan Bindiga Ya Ragu A Cikin Shekaru Biyu – Ribadu

7 hours ago
Jigawa Ta Fitar Da ₦1.5bn Na Lamunin Noma Ga Ma’aikatan Gwamnati Kashi Na Biyu
Labarai

Jigawa Ta Fitar Da ₦1.5bn Na Lamunin Noma Ga Ma’aikatan Gwamnati Kashi Na Biyu

8 hours ago
Ruftawar Gini Ya Kashe Uwa Da ‘Ya’yanta Biyar A Katsina
Labarai

Ruftawar Gini Ya Kashe Uwa Da ‘Ya’yanta Biyar A Katsina

10 hours ago
Remi Tinubu Ta Bada Gudunmawar Naira Biliyan 1 Ga Wadanda Ambaliyar Ruwan Neja Ta Shafa
Manyan Labarai

Remi Tinubu Ta Bada Gudunmawar Naira Biliyan 1 Ga Wadanda Ambaliyar Ruwan Neja Ta Shafa

12 hours ago
Shugaban ‘Yan Bindiga A Zamfara, Bello Turji, Ya Ajiye Makamai, Ya Saki Mutane 32
Manyan Labarai

Shugaban ‘Yan Bindiga A Zamfara, Bello Turji, Ya Ajiye Makamai, Ya Saki Mutane 32

13 hours ago
Next Post
Wasu Ma’aikatan Fadar Kano Sun Maka Sarki Sanusi Gaban Kotu

Wasu Ma'aikatan Fadar Kano Sun Maka Sarki Sanusi Gaban Kotu

LABARAI MASU NASABA

Kwamishinan Sufuri Ya Yi Murabus Kan Belin Wani Da Ake Zargi Da Laifin Safarar Kwaya A Kano

Kwamishinan Sufuri Ya Yi Murabus Kan Belin Wani Da Ake Zargi Da Laifin Safarar Kwaya A Kano

August 6, 2025
Hare-haren Boko Haram Da ‘Yan Bindiga Ya Ragu A Cikin Shekaru Biyu – Ribadu

Hare-haren Boko Haram Da ‘Yan Bindiga Ya Ragu A Cikin Shekaru Biyu – Ribadu

August 5, 2025
Kasar Sin Ta Sanar Da Matakan Fara Bayar Da Ilimin Kafin Firamare Kyauta

Kasar Sin Ta Sanar Da Matakan Fara Bayar Da Ilimin Kafin Firamare Kyauta

August 5, 2025
Shugaban IWGA: Birnin Chengdu Zai Karbi Bakuncin Gasar Wasanni Mafi Kyau A Tarihi

Shugaban IWGA: Birnin Chengdu Zai Karbi Bakuncin Gasar Wasanni Mafi Kyau A Tarihi

August 5, 2025
Jigawa Ta Fitar Da ₦1.5bn Na Lamunin Noma Ga Ma’aikatan Gwamnati Kashi Na Biyu

Jigawa Ta Fitar Da ₦1.5bn Na Lamunin Noma Ga Ma’aikatan Gwamnati Kashi Na Biyu

August 5, 2025
Matakin Baiwa Kansa Hakuri Ba Zai Kawar Da Matsayin Gwamnatin Lai Ching-te Na Kasancewa ’Yar Dara A Hannun Amurka Ba

Matakin Baiwa Kansa Hakuri Ba Zai Kawar Da Matsayin Gwamnatin Lai Ching-te Na Kasancewa ’Yar Dara A Hannun Amurka Ba

August 5, 2025
Sin Ta Fitar Da Shirin Kyautata Muhalli Domin Inganta Kiwon Lafiya Na Shekaru Biyar

Sin Ta Fitar Da Shirin Kyautata Muhalli Domin Inganta Kiwon Lafiya Na Shekaru Biyar

August 5, 2025
Ruftawar Gini Ya Kashe Uwa Da ‘Ya’yanta Biyar A Katsina

Ruftawar Gini Ya Kashe Uwa Da ‘Ya’yanta Biyar A Katsina

August 5, 2025
Sashen Cinikayyar Samar Da Hidimomi Na Sin Ya Bunkasa Da Kaso Takwas A Rabin Farko Na Shekarar 2025

Sashen Cinikayyar Samar Da Hidimomi Na Sin Ya Bunkasa Da Kaso Takwas A Rabin Farko Na Shekarar 2025

August 5, 2025
Gwamnatin Sin: Gwamnatin Jama’a Domin Jama’a

Gwamnatin Sin: Gwamnatin Jama’a Domin Jama’a

August 5, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.