• English
  • Business News
Tuesday, August 26, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yadda Gwamntin Jihar Filato Ta Dakile Sayar Da Kwantan Kwan Gidan Gona

by Abubakar Abba
2 years ago
in Labarai
0
Yadda Gwamntin Jihar Filato Ta Dakile Sayar Da Kwantan Kwan Gidan Gona
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Jihar Filato ta kasance daya daga cikin jihohin da ke a kan gaba wajen masana’antun da ke samar da kwan gidan gona.

Ta kuma kasance a kan gaba wajen samar da sana’oin yi, musamman ganin ana da sama da gidajen da ake yin kiwon Kajin gidan gona 4,000, inda kusan masana’antun da ake yin kiwon Kajin, kida da ma;aikata da suka kai daga 10 zuwa 20.

  • Gobara Ta Kone Dukiyar Miliyan 39 A Kwara

Sai dai, wasu kalubale sun yiwa masana’antun daurin demon minti, inda hakan ya tilasta wasu daga cikin masana’antun dakatar da yin aiki ko kuma daina yin sana’ar baki daya.

Wadanda kuma suka jure ci gaba da yin sana’ar, suna samar da kwan kasa da yadda suke samar wa a baya.

Wasu daga cikin manyan matsalolin sun hada da tsadar abincin su, da magungunna su da rashin samun kasuwa.

Labarai Masu Nasaba

ASUU Ta Gargaɗi Gwamnatin Tarayya Kan Rashin Cika Mata Alƙawura

Ranar Hausa Ta Duniya: Ba Ka Iyawa Duk Dagewarka Kuma Ba A Yaba Maka

Bugu da kari, kafin wannan akwai kuma bullar cutar murar tsintsaye wacce ta janyo raguwar kajin na gidan gona, haka hunturun da aka yi a shekarar da ta wuce ya shafi fannin saboda sanyin da aka yi mai tsanani, inda sanyin ke janyo raguwar kwayayen da ya kamata a kyankyashe.

Kari akan wannan kalubalen da kunno kai a yanzu a jihar shine, shirin sauya sabbin kudi dababban bankin Nijeriya ya fito da shi.
Wannan kalubalen ya janyo shugaban kungiyar masu kiwon Kajin reshen jihar Johnson Bagudu ankarar da bankin akan illlar da hakan ya haifar wa da fannin nasu, iinda ya ce, lamarin na ci gaba da kara munana.

Bagudu ya ce, kalubalen ya janyo karyewar farashin kwan wanda a baya ake sayar da kirat kan Naira 2,100 amma a yanzu, ana sayar da shi kan Naira 1,000, inda ya ce wannan ya haifarwa da masu yin asara.

Ya ce, hakan ya janyo kwan ya yi kwantai saboda wasu masu kiwon sun gaza sayar da shi wasu msu sayen sun saya akan bashi wadanda kuma suka siya sun tura kudin ne ta hanyar bakin ba wai gundarin kudin suka biya ba, inda hakan ya kara jefa masu samar da kwan a cikin matsala,inda ya yi kira da gwamnatin jihar da ta kawo masu dauki.

Hakan ya sa gwamnatin jihar ta fitar da sanawa ta hanyar kakakin yada labaran gwamnatin Makut Macham, inda gwamnatin ta saye sauran kwan ta kuma umarci masu kiwon su kais u kai tsaye zuwa ga gidajen marayu, makarantun gwamnati, asibitocin gwamnati don rabar da su kyauta.

Bagudu ya tabbatar da cika wannan umarnin na gwamnatin, inda ya sanar da cewa, bayan da kungiyar ta dauki kididdigar yawan kwan da ‘ya’yan suka samar, nan take suka cika umarnin na gwamtain jihar na tura kwan inda ta bayar da umarnin akai.

Sai dai, shugaban ya sanar cawa, har yanzu suna ci gaba da jiran gwamnatin ta tura masu kudaden na kwan da suka rabar, inda ya kara da cewa, wannan daukakin na gwamnain, ya taimaka masu domin farashin kwan ya fara karuwa a jihar.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Ana Sa Ran Kasuwar AI Ta Kasar Sin Za Ta Habaka Ta Kai Sama Da Dala Biliyan 26 A Shekarar 2026

Next Post

Jami’in Afirka Ta Kudu: Jagororin Dukkan Kasashen BRICS Za Su Halarci Taron Kolin BRICS Din Na Bana

Related

Yajin Aikin ASUU Na Barazana Ga Ci Gaban Kasa
Labarai

ASUU Ta Gargaɗi Gwamnatin Tarayya Kan Rashin Cika Mata Alƙawura

2 hours ago
Ranar Hausa Ta Duniya: Ba Ka Iyawa Duk Dagewarka Kuma Ba A Yaba Maka
Ra'ayi Riga

Ranar Hausa Ta Duniya: Ba Ka Iyawa Duk Dagewarka Kuma Ba A Yaba Maka

2 hours ago
Ranar Hausa: Yadda Hausawa Ke Tunƙaho Da Harshensu A Faɗin Duniya
Rahotonni

Ranar Hausa: Yadda Hausawa Ke Tunƙaho Da Harshensu A Faɗin Duniya

5 hours ago
Gwamnatin Tarayya Ta Yi Hasashen Ambaliyar Ruwa A Jihohin Arewa 15
Labarai

Gwamnatin Tarayya Ta Sake Gargadin Jihohin Arewa 9 Kan Afkuwar Ambaliya 

14 hours ago
Sojoji Sun Kashe ‘Yan Bindiga 3 Da Kubutar Da Mutum 16 Da Aka Sace A Kaduna
Labarai

ECOWAS Za Ta Kaddamar Da Rundunar Yaki Da Ta’addanci Mai Jami’ai 260,000

15 hours ago
Mauludi: Gwamnatin Kano Ta Sake Ɗage Ranar Komawa Makarantu
Manyan Labarai

Zargin Babban Hadimin Gwamnan Kano Ya Karkatar Da Kuɗaɗen Jama’a Ba Gaskiya Ba Ne

16 hours ago
Next Post
Jami’in Afirka Ta Kudu: Jagororin Dukkan Kasashen BRICS Za Su Halarci Taron Kolin BRICS Din Na Bana

Jami’in Afirka Ta Kudu: Jagororin Dukkan Kasashen BRICS Za Su Halarci Taron Kolin BRICS Din Na Bana

LABARAI MASU NASABA

Ɗaruruwan ‘Yan APC Sun Koma ADC A Sakkwato Saboda Rashin Tsaro Da Talauci

Ɗaruruwan ‘Yan APC Sun Koma ADC A Sakkwato Saboda Rashin Tsaro Da Talauci

August 26, 2025
Yajin Aikin ASUU Na Barazana Ga Ci Gaban Kasa

ASUU Ta Gargaɗi Gwamnatin Tarayya Kan Rashin Cika Mata Alƙawura

August 26, 2025
Ranar Hausa Ta Duniya: Ba Ka Iyawa Duk Dagewarka Kuma Ba A Yaba Maka

Ranar Hausa Ta Duniya: Ba Ka Iyawa Duk Dagewarka Kuma Ba A Yaba Maka

August 26, 2025
Ɗan Nijeriya Ya Lashe Lambar Azurfa A Gasar Ninkaya Ta Duniya

Ɗan Nijeriya Ya Lashe Lambar Azurfa A Gasar Ninkaya Ta Duniya

August 26, 2025
Ranar Hausa: Yadda Hausawa Ke Tunƙaho Da Harshensu A Faɗin Duniya

Ranar Hausa: Yadda Hausawa Ke Tunƙaho Da Harshensu A Faɗin Duniya

August 26, 2025
An Yi Bikin Mu’ammalar Al’Adu Na SCO Na 2025 A Beijing

An Yi Bikin Mu’ammalar Al’Adu Na SCO Na 2025 A Beijing

August 25, 2025
Kuri’ar Jin Ra’ayin Jama’a Ta CGTN: Sin Ta Yi Rawar Gani A Fannin Bunkasa SCO

Kuri’ar Jin Ra’ayin Jama’a Ta CGTN: Sin Ta Yi Rawar Gani A Fannin Bunkasa SCO

August 25, 2025
CGTN Poll: Ba Da Kariya Shi Ne Tuna Baya—-Shekaru 80 Bayan Yakin Duniya Na II

CGTN Poll: Ba Da Kariya Shi Ne Tuna Baya—-Shekaru 80 Bayan Yakin Duniya Na II

August 25, 2025
Gwamnatin Tarayya Ta Yi Hasashen Ambaliyar Ruwa A Jihohin Arewa 15

Gwamnatin Tarayya Ta Sake Gargadin Jihohin Arewa 9 Kan Afkuwar Ambaliya 

August 25, 2025
Sojoji Sun Kashe ‘Yan Bindiga 3 Da Kubutar Da Mutum 16 Da Aka Sace A Kaduna

ECOWAS Za Ta Kaddamar Da Rundunar Yaki Da Ta’addanci Mai Jami’ai 260,000

August 25, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.