• English
  • Business News
Saturday, June 7, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yadda Gwamntin Jihar Filato Ta Dakile Sayar Da Kwantan Kwan Gidan Gona

by Abubakar Abba
2 years ago
in Labarai
0
Yadda Gwamntin Jihar Filato Ta Dakile Sayar Da Kwantan Kwan Gidan Gona
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Jihar Filato ta kasance daya daga cikin jihohin da ke a kan gaba wajen masana’antun da ke samar da kwan gidan gona.

Ta kuma kasance a kan gaba wajen samar da sana’oin yi, musamman ganin ana da sama da gidajen da ake yin kiwon Kajin gidan gona 4,000, inda kusan masana’antun da ake yin kiwon Kajin, kida da ma;aikata da suka kai daga 10 zuwa 20.

  • Gobara Ta Kone Dukiyar Miliyan 39 A Kwara

Sai dai, wasu kalubale sun yiwa masana’antun daurin demon minti, inda hakan ya tilasta wasu daga cikin masana’antun dakatar da yin aiki ko kuma daina yin sana’ar baki daya.

Wadanda kuma suka jure ci gaba da yin sana’ar, suna samar da kwan kasa da yadda suke samar wa a baya.

Wasu daga cikin manyan matsalolin sun hada da tsadar abincin su, da magungunna su da rashin samun kasuwa.

Labarai Masu Nasaba

Dangote Ya Sanya Wa Hanya Sunan Tinubu, Zai Kashe Naira Biliyan 900 Don Gina Hanyoyi A Nijeriya

2027: Wasu Gwamnonin PDP Na Shan Matsin Lamba Don Sauya Sheka Zuwa APC

Bugu da kari, kafin wannan akwai kuma bullar cutar murar tsintsaye wacce ta janyo raguwar kajin na gidan gona, haka hunturun da aka yi a shekarar da ta wuce ya shafi fannin saboda sanyin da aka yi mai tsanani, inda sanyin ke janyo raguwar kwayayen da ya kamata a kyankyashe.

Kari akan wannan kalubalen da kunno kai a yanzu a jihar shine, shirin sauya sabbin kudi dababban bankin Nijeriya ya fito da shi.
Wannan kalubalen ya janyo shugaban kungiyar masu kiwon Kajin reshen jihar Johnson Bagudu ankarar da bankin akan illlar da hakan ya haifar wa da fannin nasu, iinda ya ce, lamarin na ci gaba da kara munana.

Bagudu ya ce, kalubalen ya janyo karyewar farashin kwan wanda a baya ake sayar da kirat kan Naira 2,100 amma a yanzu, ana sayar da shi kan Naira 1,000, inda ya ce wannan ya haifarwa da masu yin asara.

Ya ce, hakan ya janyo kwan ya yi kwantai saboda wasu masu kiwon sun gaza sayar da shi wasu msu sayen sun saya akan bashi wadanda kuma suka siya sun tura kudin ne ta hanyar bakin ba wai gundarin kudin suka biya ba, inda hakan ya kara jefa masu samar da kwan a cikin matsala,inda ya yi kira da gwamnatin jihar da ta kawo masu dauki.

Hakan ya sa gwamnatin jihar ta fitar da sanawa ta hanyar kakakin yada labaran gwamnatin Makut Macham, inda gwamnatin ta saye sauran kwan ta kuma umarci masu kiwon su kais u kai tsaye zuwa ga gidajen marayu, makarantun gwamnati, asibitocin gwamnati don rabar da su kyauta.

Bagudu ya tabbatar da cika wannan umarnin na gwamnatin, inda ya sanar da cewa, bayan da kungiyar ta dauki kididdigar yawan kwan da ‘ya’yan suka samar, nan take suka cika umarnin na gwamtain jihar na tura kwan inda ta bayar da umarnin akai.

Sai dai, shugaban ya sanar cawa, har yanzu suna ci gaba da jiran gwamnatin ta tura masu kudaden na kwan da suka rabar, inda ya kara da cewa, wannan daukakin na gwamnain, ya taimaka masu domin farashin kwan ya fara karuwa a jihar.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Ana Sa Ran Kasuwar AI Ta Kasar Sin Za Ta Habaka Ta Kai Sama Da Dala Biliyan 26 A Shekarar 2026

Next Post

Jami’in Afirka Ta Kudu: Jagororin Dukkan Kasashen BRICS Za Su Halarci Taron Kolin BRICS Din Na Bana

Related

Dangote Ya Sanya Wa Hanya Sunan Tinubu, Zai Kashe Naira Biliyan 900 Don Gina Hanyoyi A Nijeriya
Manyan Labarai

Dangote Ya Sanya Wa Hanya Sunan Tinubu, Zai Kashe Naira Biliyan 900 Don Gina Hanyoyi A Nijeriya

2 hours ago
2027: Wasu Gwamnonin PDP Na Shan Matsin Lamba Don Sauya Sheka Zuwa APC
Labarai

2027: Wasu Gwamnonin PDP Na Shan Matsin Lamba Don Sauya Sheka Zuwa APC

5 hours ago
Tsarin Jam’iyya Daya Ba Barazana Ba Ce Ga Tsarin Dimokuradiyyar Nijeriya – Gwamna Namadi
Labarai

Tsarin Jam’iyya Daya Ba Barazana Ba Ce Ga Tsarin Dimokuradiyyar Nijeriya – Gwamna Namadi

5 hours ago
Daurarru
Labarai

Kashi 70 Na Fursunonin Nijeriya Ba A Yanke Musu Hukunci Ba

15 hours ago
Wutar lantarki
Labarai

Fadar Shugaban Kasa Na Yunkurin Biyan Basukan Wutar Lantarki Na Naira Tiriliyan 2

17 hours ago
Jihohi Bakwai Na Kashe Kaso 190 Na Kudin Shigarsu Wajen Biyan Basuka
Labarai

Jihohi Bakwai Na Kashe Kaso 190 Na Kudin Shigarsu Wajen Biyan Basuka

18 hours ago
Next Post
Jami’in Afirka Ta Kudu: Jagororin Dukkan Kasashen BRICS Za Su Halarci Taron Kolin BRICS Din Na Bana

Jami’in Afirka Ta Kudu: Jagororin Dukkan Kasashen BRICS Za Su Halarci Taron Kolin BRICS Din Na Bana

LABARAI MASU NASABA

Manchester City Ta Kammala Daukar Tijjani Reijnders Daga AC Milan

Manchester City Ta Kammala Daukar Tijjani Reijnders Daga AC Milan

June 7, 2025
Ban Sa Ran Lashe Kyautar Ballon D’or Ta Bana Ba – Lamine Yamal

Ban Sa Ran Lashe Kyautar Ballon D’or Ta Bana Ba – Lamine Yamal

June 7, 2025
Dangote Ya Sanya Wa Hanya Sunan Tinubu, Zai Kashe Naira Biliyan 900 Don Gina Hanyoyi A Nijeriya

Dangote Ya Sanya Wa Hanya Sunan Tinubu, Zai Kashe Naira Biliyan 900 Don Gina Hanyoyi A Nijeriya

June 7, 2025
Neja

Dalilin Rashin Fara Aikin Kamfanin Takin Zamani Na Gwamnatin Jihar Neja

June 7, 2025
Adawa

Yadda Rarrabuwar Kawunan Jam’iyyu Zai Iya Sauya Alkiblar Zaben 2027

June 7, 2025
2027: Wasu Gwamnonin PDP Na Shan Matsin Lamba Don Sauya Sheka Zuwa APC

2027: Wasu Gwamnonin PDP Na Shan Matsin Lamba Don Sauya Sheka Zuwa APC

June 7, 2025
Tsarin Jam’iyya Daya Ba Barazana Ba Ce Ga Tsarin Dimokuradiyyar Nijeriya – Gwamna Namadi

Tsarin Jam’iyya Daya Ba Barazana Ba Ce Ga Tsarin Dimokuradiyyar Nijeriya – Gwamna Namadi

June 7, 2025
Jami’i: Kasuwar Kasar Sin Ta Kasance Mai Jan Hankalin Zuba Jarin Waje A Ko Yaushe

Jami’i: Kasuwar Kasar Sin Ta Kasance Mai Jan Hankalin Zuba Jarin Waje A Ko Yaushe

June 6, 2025
Kasar Sin Ta Samu Ci Gaba Wajen Inganta Amfani Da Ruwa A Shekarar 2024

Kasar Sin Ta Samu Ci Gaba Wajen Inganta Amfani Da Ruwa A Shekarar 2024

June 6, 2025
Daurarru

Kashi 70 Na Fursunonin Nijeriya Ba A Yanke Musu Hukunci Ba

June 6, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.